Malam babu wannan maganar wallahi malaman yanzune suka Maida kansu yan siyasa su kuma yan siyasa mayaudara ne shiyasa samari suka raina malaman da yan siyasar🥹💔 zaluntarmu yan siyasa suke kukuma sai goya masu baya kukeyi taya zamu ganku da mutunci 😭😭😭
Malaman Allah kenan amma ba malamai irin na yanzuba 😭 kuji tsoron Allah kuyiwa matasa adalci bazai yiwu yan siyasa su dokemu subaku kudi ku hanamu kuka,idan munyi kukan kuma kuce bamuda kunya 😭😭😭
Mallam yinwa ta sakamu wannam yanayi.wallahi babu wanda ya isa yahanamu nemar inching kanmu.mallam jekaci kudinda yan siyasa suka baka.maganar nemar tsira ake, ba na sankai irin nakuba
Babu Wanda aka kamo hannunsa aka saka a siyasa, malami ko basarake, Kun halasta ayi siyasa, kunce larura ce.kun caccaki obasanjo, yar'adua,Jonathan, ba'aji bakinku ba lokacin da ake yi masu zanga zanga. Lokacin zanga zanga Halal ce! Amma lokacin Buhari da Tinubu Haram ce. Kun yima Amana rashin kunya, dole se kun biya. Wataran ma ba haka za'ai ba.
Ameen ya hayyu ya kayyum 🤲
Macha Allh
Wallahi tallahi wanan gaskiané Malan allah ya taimaki musulunci da musulmai
Mun ga irin mulkin da musulunci keyi
Masha Allah Malan Allah ya saka da alkairi
الله حمدلله على السلامه آمين يارب العالمين وياك❤
Allah kasa mucika da iymani kasa mukuma ga allah muna masu iymani amin
Macha Allah Aramma Allah Saka ma da alkairi
Amin sauma Amin
Allah yasakawa malam da alkairi ameen
Ameen summa Ameen ya Allah 💕 ❤
ALLAHU AKABAR MALLAM ALLAH YA KARBA ADU'A AMEEN ALLAH YA SAKA MAKA DA ALKHAIRI DUNIYA DA LAHIRA AMEEN ALLAH YA KARAMAKA ALBARKA DUNIYA DA LAHIRA AMEEN
Ma cha Allah
جزاك الله خيرا يا شيخ عبد الله غدا قيا
Alhamdulillah malamm
Mâcha allah merci pour votre adua malan
Aamiin Aamiin Malam har damu Nigeria da sauran kasa she mu🤲🏽
Ameen ya Allah
Macha allah allahamdulilah malan Allah y'a bbiya
Wanan gaskiyane amine suma amine
Macha allah
آمين يا حي يا قيوم
Allah ya qara tsare Mana imanin mu
Ma sha Allah
Masha Allah Muna godiya
Wanan gaskiya malam Allah ya sa mudace
Allah yasa mufi karfin zuciyar mu
اللهم امين يا حي يا قيوم
Ameen❤
Wannan gaskia ne wlh ❤❤❤
Masha allah ❤❤❤
Allah ya saka da alkhairi🤲
الحمد لله
Gaskiyane malam Amma kuma ya kamata kugirmama kanku kudena biyewa yan siyasa kudena kaarba domin jakanne zai baku damar fadar gaskiya
Sakallahu kairan
Malam babu wannan maganar wallahi malaman yanzune suka Maida kansu yan siyasa su kuma yan siyasa mayaudara ne shiyasa samari suka raina malaman da yan siyasar🥹💔 zaluntarmu yan siyasa suke kukuma sai goya masu baya kukeyi taya zamu ganku da mutunci 😭😭😭
gaskiya ne wannan mallam
Malaman Allah kenan amma ba malamai irin na yanzuba 😭 kuji tsoron Allah kuyiwa matasa adalci bazai yiwu yan siyasa su dokemu subaku kudi ku hanamu kuka,idan munyi kukan kuma kuce bamuda kunya 😭😭😭
Yakamata kuje kuna yiwa yan siyasa wa,azi..malamia nawa ke fadin gaskiya wa yansiyasa.
Allah yatai maki moussoulmai damoussoulci
Malamai kuji tsoron Allah
Ku fada ma yan siyasa gaskiya
Ku daina zuwa gidajen au suna baku kudi
❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢
Mu kuma da kake kiran mu da arna ai mun bar ka da Allah ne
Gaskiya kafadi Malan amma kafara gayama su balalaou su aje harakar siyasa,sukomo suyi addini yanda yake irin nasu Dr idriss
Mallam yinwa ta sakamu wannam yanayi.wallahi babu wanda ya isa yahanamu nemar inching kanmu.mallam jekaci kudinda yan siyasa suka baka.maganar nemar tsira ake, ba na sankai irin nakuba
Ba ga irin ta ba. Allah ya shiryar
Allah shi karawa rayuwa albarka mlm
Ka amanta shugaban ba na najeria tarihin sa ba ingattace ne ba.
SUWAYEMALAMAN.ADINI..BAMASUZAGIN.TUDAKUKAZAGI.ANNBIN.RAHAMA.WALLAHI.DARAJA.BAZAKUTABA.YINTABA.BAMU.BAKU.HAR.ABADA.MUNANEMAN.TAI.MAKON.ANNBI.DAEEMAN
Wannan dan daudu ne.. karya ne Allah ya la-ane ka.....ku kune yakama kuyi kira abi hanyar Allahou
Jahili kaji haushi.Ba'a'iya komaiba saizagi.
Yakamata kayi magana akan zaluncin shuwagabanninmu, dakuma yadda zaakawo gyara.
Babu Wanda aka kamo hannunsa aka saka a siyasa, malami ko basarake, Kun halasta ayi siyasa, kunce larura ce.kun caccaki obasanjo, yar'adua,Jonathan, ba'aji bakinku ba lokacin da ake yi masu zanga zanga. Lokacin zanga zanga Halal ce! Amma lokacin Buhari da Tinubu Haram ce. Kun yima Amana rashin kunya, dole se kun biya. Wataran ma ba haka za'ai ba.
Malan ka rantse da Allah baka taba karbar kudi daga hannun Yan siyasa ba
Kai jahilin banza,
Idan ma'aifin ka né, zaka mi shi wanna tambayar? Ka sanni Malan baban wa su né.
Kaga sanda aka bashi kenan?
mudai saimunyi zanga zanga ta ruwan sanyi
Jagorancin 'yan ta'adda na nawa ?😂😂😂
Kukuka janyo kwadayin kune
Kukuka bada kofa
Shiyasa kuma malamai kukashiga siyasa kuna karban chin hanchi kuma kimarku saitazube saboda kukukace musilim musilim gwamnati tanabiyanku karyakukeyi bazamuyarda dakuba
Ameen ya allah
Masha Allah
Ameen ya Allah