Zaben 2023: Hanyar da PDP za ta bi ta ƙwace mulki daga hannun APC | Legit TV Hausa

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 26 жов 2024
  • Kallo ya koma sama, yayin da jam'iyyar PDP ke ci gaba da gudanar da zabukan fitar da gwani na yan majalisu da gwamnoni a jihohin Nigeria. Mutane sun zura idanuwa, su ga wanda 'delegates' za su zaba a matsayi wanda zai yi takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar.
    A hannu daya, itama jam'iyyar APC ta kammala shirin gudanar da nata zaben fitar da gwanin.
    Amb. Abdullahi Imrana Idris daga jihar Bauchi ya bayyana cewa akwai wata hanya daya mai sauki da jam'iyyar PDP za ta bi domin kwace mulki daga hannun jam'iyyar APC a zaben 2023.

КОМЕНТАРІ • 2