Це відео не доступне.
Перепрошуємо.

Bayar da tallafin N8,000: Yan Arewa sun ja hankalin Tinubu | Legit TV Hausa

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 19 сер 2024
  • Yan Arewa sun yi wa shugaba Tinubu martani, kan yunkurin gwamnatin sa na raba N8,000 ga yan Nigeria miliyan 12, lamarin da zai sa gwamnatin ta kashe kimanin N500bn.
    Da yawa na ganin, N8,000 ba za ta tsinanawa talaka komai ba, sakamakon tsadar rayuwar da ake ciki, musamman bayan kara farashin man fetur.
    Sai dai a hannu daya, akwai yiyuwar FG ta soke wannan kudirin, tare da yin amfani da kudin wajen kara mafi ƙarancin albashi ga ma'aikata.

КОМЕНТАРІ • 1