yanzu yanzu kotu matar makashin hanifa zata fadi wani sirri, karyayyakinsa, an dage shari'ar

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 сер 2024

КОМЕНТАРІ • 101

  • @saudasauda1120
    @saudasauda1120 2 роки тому +2

    Dan Allah malam inaso kayi magana akan bayan yadauko hanifa daka gidansa ina yakaita sabida sai ishirin gawata yakasheta tabbas akwai wani gurin dayakaita kafun kisan kuma atuhumeshi beyimata padeba

  • @a.fatahagbaar4431
    @a.fatahagbaar4431 2 роки тому +1

    Gaskiya wanan babu gaskiya achiki.

  • @abadalaaabala4497
    @abadalaaabala4497 2 роки тому +1

    Barka da warahka

  • @halimaumar4713
    @halimaumar4713 2 роки тому +2

    Idan ba a yankimashi hukuce ba wllahi kuji toron haduwaraku da Allah wllhai ku yaki mashj hukuce duniya ton kafin haduwar shi da Allah

  • @hafsatabubakar3336
    @hafsatabubakar3336 2 роки тому +1

    Ameen y rabbi muna gdy sosai mlm Allah yajiqan mahaifa ubangiji yarabamu damummunan kaddara

  • @kmuhd9473
    @kmuhd9473 2 роки тому +1

    Gaskiya ne malam Allah yasaka da alkairi

  • @harunabinsaadusalisu3769
    @harunabinsaadusalisu3769 2 роки тому

    Hmmm Allah yabamu ikon kaucewa duk wani maras kyau

  • @zarazara1233
    @zarazara1233 2 роки тому +2

    Malam maganarka haka take,tunda hanifa tayi kwanaki a gidan dole matar tagane yanda mijinta yake kafafa da yarinyar 👍👍don gudun kar abarta tafita gudun kar wani ya ganta

  • @bellomusa9749
    @bellomusa9749 2 роки тому

    Alhamdulillah

  • @assamm6808
    @assamm6808 2 роки тому +6

    Aslm Allah ya jikanta da rahama 🤲 🤲 🤲 abin dubawa a Nan. Shine. meyasa bekawuta. da. Kayantanagidaba, said a namakaranta Kuma yazaayi mamanta tabada ita. Ahaka babu kayansawa. Ya kamata.matar Abdul Malik tagane binda mijina yakenufi, da hanifa

  • @sanimaazudanjaji2376
    @sanimaazudanjaji2376 2 роки тому +2

    Naji tace budurwarsa ce, kuma naji tace bayan ta haihu

  • @sahabimahamadougidanilasah5146
    @sahabimahamadougidanilasah5146 2 роки тому +2

    Gaskiya adan baakasheshiba to Nigeria tabaci adan ankashe Nigeria zata geruwa

  • @khadijahahmad2210
    @khadijahahmad2210 2 роки тому +2

    Allah ya Kara Maka Basira mlm

  • @user-rr4ym5ie4v
    @user-rr4ym5ie4v 2 роки тому +1

    Amin ya rabbi alamin

  • @ladidiyunusa6114
    @ladidiyunusa6114 2 роки тому +1

    Allah ya tsare Mu daga mummunar ƙaddara.

  • @karababebilovematameye9227
    @karababebilovematameye9227 2 роки тому +1

    Good

  • @user-vh9ux5ll7r
    @user-vh9ux5ll7r 2 роки тому +1

    Ya Allah ka karemana imanimmu

  • @aishaisahisah3792
    @aishaisahisah3792 2 роки тому

    Gaskiya Fatima batada gaskiya ko daya dan mutuniyar karkice dabezomata da mgnar ba

  • @habibasalisu4528
    @habibasalisu4528 2 роки тому +1

    Gaskiya a hukunta shi sbd bayan kisa duk yayiwa mutane karya Allah sa mudace

  • @user-xm3ks3dn2b
    @user-xm3ks3dn2b 2 роки тому +7

    ماشاء الله تبارك الرحمن اللهم صل وسلم على نبينا محمد وعلى آله وصحبه اجمعين. اللهم احفظ أمة محمد من كل شر يا رب العالمين

  • @fatimaumar4044
    @fatimaumar4044 2 роки тому +2

    Ai da zataje makarnta kuma akwai gurin dayache tana kwachiya a qasa shiyasa kayanta ya bachi a hira da akayi dashi kaga kuwa an killache tane a wani guri a gidanne dan haka matarsa zata fahimchi abinda yake faruwa kawai dai itama yayi mata alkwarin zai bata dan wani abu ne kila ta yadda

  • @hamzasaleh1480
    @hamzasaleh1480 2 роки тому +2

    Allah ya karemu da kariyarsa yakuma rabamu da mummunan kaddara.

  • @husnatmohammed6613
    @husnatmohammed6613 2 роки тому

    sadiya haruna

  • @balarabeadamu3871
    @balarabeadamu3871 2 роки тому

    Bbc

  • @user-hq7rm6cv9o
    @user-hq7rm6cv9o 2 роки тому +1

    Ameeeeen ya rabbi jazakumllahu khairan

  • @yusifishaq1769
    @yusifishaq1769 2 роки тому

    3

  • @abubakarsamira9599
    @abubakarsamira9599 2 роки тому +2

    Atausayawa yarannnan saboda sanyi sannan aduba maryam sanda saboda arta ay daga sharia akayi saboda tausayawa ar har sai da tayaye adini dan saukine atausaya

  • @jamila7373
    @jamila7373 2 роки тому +4

    Gaskiya dai matar Abdulmalik abar tuhuma ce babu yadda zaayi Yarinya mai shekaru 5 ta zauna a tare dake baki fahimci komai daga gareta ba, kuma na hanifar nan a yanayinta Yarinya ce mai wayo. Kuma a maganar Abdulmalik ta farko yace ya ajiye Yarinya a gidansa kusan sati 2 ya dawo kuma a kotu yace kwana 5 wanne zaa yadda dashi?

  • @AuladunSalihunTV
    @AuladunSalihunTV 2 роки тому +1

    Toh akwai wani tambayan da aka-wa matar game da maganin beran da aka bawa Hanifa amma an katse gurin amsar. Wai me tace?

  • @ibrahimyusuf510
    @ibrahimyusuf510 2 роки тому +1

    Itama asata abuhu abunneta

  • @muhammaddayyab6515
    @muhammaddayyab6515 2 роки тому +1

    Allah shi kiyaye

  • @auwaluibrahimhusaini2796
    @auwaluibrahimhusaini2796 2 роки тому +1

    Qarya sukke shegu duk aikinsu dayya kidinafin kurum shegu allah yaqara tona musu asiri

  • @musaali8622
    @musaali8622 2 роки тому +4

    Kariyatakeyi mu mata mun haihu munsan rayuwan yara Babu yaron da zaa dauketa akaita woniwuri har tarada tazauna dole tanemi komawa. Gida bazata zauna ba Kuma zata damesu dakuka zat koma gida😭😭😭😭😭😭😭😭

    • @MunaAbbas.
      @MunaAbbas. 2 роки тому

      Karkayi shaida Akan abinda baka gani da idinnka ba kowa yana chikin bacin rai kan abinda mijin ta ya aikata,kayi tunani mana so nawa mazan mu suke aikata don rain su batareda sun fadawa matakin su ainihin gaskiya abinda zasu yi ba.

    • @billysanda4105
      @billysanda4105 2 роки тому +1

      Wallahi kuwa! Nasan dole sai tayi kuka akai ta wajan maman ta. Wayasani ko suna dukab ta ma in tana musu rigima?😭😭😭 nasan dole sai tayi rigima ya za ai yaro dan shekara 5 ya iya zama da wasu ba iyayen shi ba? Allah ya saka miki hanifa

    • @nishaditv4931
      @nishaditv4931 2 роки тому

      Rainin hankli ne kawai duk sunsani

  • @moustaphasissi6903
    @moustaphasissi6903 2 роки тому

    MD mph je

  • @ahmadbelloabbas
    @ahmadbelloabbas 2 роки тому

    Ameen ya Rabb

  • @user-tg2jz9ik7p
    @user-tg2jz9ik7p 2 роки тому +1

    Jamila kifadamana gaskiya

  • @moctaraminou3237
    @moctaraminou3237 2 роки тому +1

    Woni lokacin malam
    Kamar kana gane wa

  • @rachidousalouhou9416
    @rachidousalouhou9416 2 роки тому +1

    Assalamu alaikum ya Ubangiji Allah sarkin sarauta karaba mu da munmunnar kaddara.ka rabamu da son zouciyar mu.Allah ameen ke Dounia 'allah sa mu rabu dake salum alum....

  • @ubandoma9766
    @ubandoma9766 2 роки тому +1

    Naji budurwar tasa ma ta ambaci haihuwa, shin babu aure ta haihu ne ko yanene. Dama dai munafuka ce ita ma ba kuma ta kirki bace duk bakinsu ɗaya.

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan  2 роки тому +1

      kai dai ayi sha'ani kana ganin fuskarkatata wuce shekarun datadibawa kanta, dama sau da yawa bincike yakan tono abbuwa da dama

    • @ubandoma9766
      @ubandoma9766 2 роки тому

      Sosai ma, to Allah ya mana maganin irinsu a duk yadda suke.

  • @sabirouali4848
    @sabirouali4848 2 роки тому +1

    Masha Allahou Allahou Akbar 😭😭😭😭

  • @mahammadsani6987
    @mahammadsani6987 2 роки тому

    آمين آمين

  • @abdullahimohammad9513
    @abdullahimohammad9513 2 роки тому +2

    Jazaka-Allah khairan Sheikh Abu-Aisha. Gaskiya ni inada ja akan maganar da matannan ta fada. Ai Hanifa ta nada wayo don koda ganin videos dinta da yadda ta shaku da iyayen ta za ta tayarma da matan hankali da kuka. Don bazai yiwu a aje yarinya kamar Hanifa kimanin kwanaki biyar batare da ita matar ta fahimci satota akayi ba. Kuma ai shi baida yara ne wanda suke garari suna wasanni a cikin gidan na shi? Don idan ba kulle Hanifa akayi ba, ba zaitaba yiwuwa ace asirin shi ya rufu ba. A dai cigaba da tambayar matannan, hakikanin gaskiya zata fito. Sheikh don Allah idan ansami lokaci ayi shiri na musamman don ganin suma sauran yaran da akayima kisan gilla an hukunta wanda sukayi don suma an kama su.

    • @abdullahimohammad9513
      @abdullahimohammad9513 2 роки тому

      Itama budurwar ta shi karya ta ke yi. Da yagamata garkuwa za'a yi, meyasa bata fadama hukuma ba?

    • @MunaAbbas.
      @MunaAbbas. 2 роки тому

      Karya yayi mata wai uwar yaje Saudiya neman aiki

  • @kdhdbdissh778
    @kdhdbdissh778 2 роки тому +1

    👍👍

  • @subulussalam4988
    @subulussalam4988 2 роки тому +1

    Allah ya kara basira

  • @fatimaabdulmalik225
    @fatimaabdulmalik225 2 роки тому

    Amin ya rabbil Alamin.

  • @khadijamusaojoko38
    @khadijamusaojoko38 2 роки тому +1

    Indan za'a yanke masa hukunchi ayanke masa kawai tunda de ya amin he shiyayi kisan

  • @hatijapatlo6414
    @hatijapatlo6414 2 роки тому

    khadija m sulaiman tabbas fatima da hadin ba kinta

  • @issahoussaini7465
    @issahoussaini7465 2 роки тому

    Amin🤲 ya rabi mlm

  • @MaryamAbdullahi-wv3lv
    @MaryamAbdullahi-wv3lv Місяць тому

    11:13 😢😢😢

  • @fatimanuhumuhamn8444
    @fatimanuhumuhamn8444 2 роки тому

    Subhanilillahi allah ya kyauta

  • @a.fatahagbaar4431
    @a.fatahagbaar4431 2 роки тому +1

    Ai dama anyi masa tambaya shi ma ?

  • @hassanehabibou4442
    @hassanehabibou4442 2 роки тому +1

    Malan allah yasaka maka da alheri malan mata su na da raunin hankali kuma matar abdul malik baza tayi tunanin wani abuba tunda baisan nijinta da komi sai alheri

  • @abdullahhadiza5414
    @abdullahhadiza5414 2 роки тому

    Ya Allah ka rabamu da muguwa kadara da son zuchiya, ka karemu daga shari shidan

  • @muazudahiru137
    @muazudahiru137 2 роки тому

    Masha Allah Allah ya taimaka mana yabamu dacewa

  • @ftemafatema1564
    @ftemafatema1564 2 роки тому +1

    Sannan kuma malam idan har tace bata da masaniya meyasa bata tambayeshi inna kayan yarinyar da za arinqa canza mata tadaisan ba yacce za ayi mahaifiyarta tabada ajiyarta har kwana biyar babu wasu kaya saii na makaranta

  • @abubakaribrahim8166
    @abubakaribrahim8166 2 роки тому +1

    Allah yasa mufi karfin zuciyar mu Kuma Allah yatremu

  • @issaka02obassa41
    @issaka02obassa41 2 роки тому +1

    Ha ka ta ke

  • @hauwayusuf6355
    @hauwayusuf6355 2 роки тому +1

    Game da matar shi Abdulmalik bataga tunda aka kawota da uniform ba ataba canza mata kayaba? Har kwanaki 5 da uniform? Har aka kasheta da sutura daya gaskiya zaiyi wuya ace matarsa batasn sato ta akayiba.

  • @user-el2yd9od4n
    @user-el2yd9od4n 2 роки тому

    Lahaula wala quwwata illa billah

  • @abdulsudaisy
    @abdulsudaisy 2 роки тому +1

    Jamilan idan ma ba ta sani ba. Bayan Kwana 2-3 Za ta ji labarai a unguwan cewan yarinya ta bata. Ga hoton yarinya na yawo ko Ina a yanan gizo. Za ta ce Ba ta gani ba ne?

  • @rahamasani4686
    @rahamasani4686 2 роки тому +1

    Kuma yaza ayi akai ajiyar yarinya babu kayan da za a rinqa canja mata ba

  • @ounaissaamadou3990
    @ounaissaamadou3990 2 роки тому +2

    Ta na da huja Shine budurwar sa yarinya Bata bisuba ,kuma ta je tayi shawara sa boda yayaodare ta in uwata suka ce kada ta yarde masa sa boda kidnapping né,kenan ba ita tadawki yarinya ba

  • @ibrahimabubakarzango9803
    @ibrahimabubakarzango9803 2 роки тому

    U ar right bro...this is a good thinking wlh

  • @user-ox6ns9gm5l
    @user-ox6ns9gm5l 2 роки тому

    حقيقي والله كلام سليم

  • @abouahmedmossimossi5531
    @abouahmedmossimossi5531 2 роки тому

    Macha allah

  • @moudaneidrissa5202
    @moudaneidrissa5202 2 роки тому +1

    Itama tanaciki Akamata karayane wana magana dabarace

  • @illiyassousadou9381
    @illiyassousadou9381 2 роки тому

    Toh fa

  • @salissouharouna6798
    @salissouharouna6798 2 роки тому

    Gasikiya ne

  • @kuburasaddik9688
    @kuburasaddik9688 2 роки тому +1

    Batada gaskiya me yasa da malaman makarantar da sukazo basu gantaba inba boyeta tayiba?

  • @abdulrashidalkasim
    @abdulrashidalkasim 2 роки тому

    Nide anawa tunani idan tayarda damijinta kumeyakayamata zatayarda me

  • @barounshaabu819
    @barounshaabu819 2 роки тому +1

    Alla yataimaka

  • @souleymanenainoadam9824
    @souleymanenainoadam9824 2 роки тому

    اكشي سودوكا

  • @nanafatima4815
    @nanafatima4815 2 роки тому

    Gaskiya fatima tayi kuskure😡wlh

  • @MunaAbbas.
    @MunaAbbas. 2 роки тому

    Mai tambaya yanada maimaici magana guda habba

  • @shamsuddenbature5871
    @shamsuddenbature5871 2 роки тому +2

    Kun damemu mutane nawa suka kashe mutane da dama daga karshe waisu gwamnati keson ta zauna dasu ayi sulhu haba jamaa su wadancan ba mutanebane

    • @billysanda4105
      @billysanda4105 2 роки тому

      Toh in an dame ka meyasa kake kallo?? In diyar ka ce zakai shiru? In diyar dan uwar ka ce zakai shiru?.

  • @ganuwatv8571
    @ganuwatv8571 2 роки тому

    Dalla gafara !! Duk ku damu mutane da Wata Hanifah Da akayima kisan gilla to kantafarau
    Karkumata ana zuwa akashe mutanen gari kai harma da jarirai !! Amman duk baidamekuba sai kisan hanifa

  • @abubakarsuleman6016
    @abubakarsuleman6016 2 роки тому +1

    Wannan mutumin me yada Wannan mummunan lamari naga ma kamar abun Jin dadi ne ya same shi saboda ya maida Wannan fitinar kayan neman kudi, liking da shearing a social media.

  • @ahmadbelloabbas
    @ahmadbelloabbas 2 роки тому

    Ameen ya Rabb