yau, An gano wani laifin kumama da makashin hanifa yayi, matar shekarau ta fusata kan batun.

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 сер 2024

КОМЕНТАРІ • 97

  • @maryamdinaunty233
    @maryamdinaunty233 2 роки тому

    Nidai abdulmalek yana vani tausayi amma banaso abarshi a doran duniya domin kasheshi shine sassauci agareshi Allah kakiyayemu da aikin Dana sani ya Allah

  • @fauziyyasanimuhd5671
    @fauziyyasanimuhd5671 2 роки тому +12

    Dan allah kokashe shi kozai samu rahmar ubangiji, wlh idan koka kyaleshi wlh kun cucishi idan ma kunbarshi bazaiyi rayuwa mai kyau ba,Koma mutuwa wajibi ce

  • @mamanyusirah5296
    @mamanyusirah5296 2 роки тому +1

    Gaskiyane malam hakan zaifimasa saboda idan baka kashehiba dayawa bazasu kajin zoranyi kidinafanba baboda haka akashehi yazamowa masu sanyi izina agaresu allah yasa mudace

  • @rabiatukatsinaal7626
    @rabiatukatsinaal7626 2 роки тому

    ALLAH ya kyauta
    ALLAH ya tsare mana zuria Baki daya Amin

  • @fatimaabdulmalik225
    @fatimaabdulmalik225 2 роки тому +2

    Innalillahi wainna ilaihi raji'un, Allah ya sa su zartarda wanna hukuncin da gaggawa shi kansa zartar masa da hukuncin shine mafi Alhairi, Subhanallahi Allah ya kyauta.

  • @mommynyasmeen6892
    @mommynyasmeen6892 2 роки тому +1

    Hmmmm Allah Ya Kyauta Itakuma Haneefa Allah yajikanta da Rahama yasa Aljannace makomanta Allah Ya takyutata Karshenmu Allah yasa mufi karfin zuciyar mu

  • @fmusman28
    @fmusman28 2 роки тому

    Allah ubangiji ya Maka Albarka , Gaskiya wallahi duk abinda ka fada dai dai me wlh, Allah kuma yasa mudache

  • @gachetv2868
    @gachetv2868 2 роки тому +1

    Allah waddan gwamnan nigeria

  • @rabiuknt2585
    @rabiuknt2585 2 роки тому

    Wallahi komai zai iya faruwa nigeria ce dan ni nigeria ta naban tsoro domin idan natuna da kisa major jnr hamza alqali dakisan gilla da wasu qabilu sukayi masa shiru kake ji allah ka shirya mu baki daya amin

  • @maryamhussain9522
    @maryamhussain9522 2 роки тому +1

    GASKIYA ya Allah yabada ikon aikata wa Ameen summa Ameen

  • @ousseiniissoufouahmed2901
    @ousseiniissoufouahmed2901 2 роки тому

    Allahouma Amine Ya Hayyu Ya Qayyum Malam abu aicha Allah yasaka da alhairi Amine

  • @oussamamuhammed9021
    @oussamamuhammed9021 2 роки тому

    wai dan allah haryanzo ba akasheshi ba

  • @ibrahimyakubu1786
    @ibrahimyakubu1786 2 роки тому

    Dan Allah kotu tagaggauta hukunta mutuminnan
    Allah yashiryemu karabamu dahau

  • @balarabacikaji9259
    @balarabacikaji9259 2 роки тому +2

    Allah dai yasa kar a bar maganar tawuce a banza don inaganin wasu take take

  • @mamanahmadmaryamm8573
    @mamanahmadmaryamm8573 2 роки тому +1

    Amen ya Allah tnx ya sheikh's

    • @umarmuhammad1135
      @umarmuhammad1135 2 роки тому +1

      Tabbas malam ka Fadi gaskiya Allah ya Saka da alheri, wannan shine magana Mai amfani mungode Allah ya Saka Maka da gidan Aljanna 🤲🤲🤲🤲🤲👌👌👌🙏🙏

  • @hsgsgueyet1236
    @hsgsgueyet1236 2 роки тому +1

    Amin yarabbi malam Allah ya saka mk da mffcn alkairi

  • @mustaphasolari2775
    @mustaphasolari2775 2 роки тому +1

    Hanifa nan harkartun Qur'ani ta'iya, tab Abdulmalik gaskiya idan kaje lahira zaka daku wallahi kuma zakaci uwarka agun mala'iku kaiiiiiiii.

  • @fatimanuhumuhamn8444
    @fatimanuhumuhamn8444 2 роки тому +1

    Wlh koba, akasheshiba bawata rayuwa me kyau da zaiyinwlh

  • @buhariharunabagiwa7760
    @buhariharunabagiwa7760 2 роки тому

    Subbhannahllahi Allah ya sawakama

  • @fatimayakubmfariyakubmfari2129
    @fatimayakubmfariyakubmfari2129 2 роки тому +1

    Allah sarki wlh tausayi yake bani , wannan kaddara ce

  • @mamanyusirah5296
    @mamanyusirah5296 2 роки тому

    Ya allah kaganar dawanda suka tabe ya ubangiji kakawowa nageria dauki ameen summa ameen

  • @jamilaidiris7294
    @jamilaidiris7294 2 роки тому

    Allah ya kyauta

  • @nanafatima4815
    @nanafatima4815 2 роки тому +2

    Gaskiya gara a kashe shi

  • @badariyyaabadariyya1256
    @badariyyaabadariyya1256 2 роки тому +1

    Kai jama a Yanzufa kuma kowa yadinga kakalo masa laifin dabaiyibama allah karabamu da mumunar kadara

  • @sabioumohamedsabioumohamed9143
    @sabioumohamedsabioumohamed9143 2 роки тому

    Allah Mana cikawa da Imani Amin ya Allah

  • @fatimanuhumuhamn8444
    @fatimanuhumuhamn8444 2 роки тому +1

    Aganar gaskiya bashi yana hanji kowa masu kudima suna cin bashi duk bawanaba yanda ya ma hanifa kashi ginla shima akasheshi kawai shine magana🙅🙅

  • @mamunamuhd5207
    @mamunamuhd5207 2 роки тому +1

    Kuma abdulmalak a kashishi shine gatarshi

  • @user-tq9of5ob2i
    @user-tq9of5ob2i 2 роки тому +6

    To qadara Kuma ai tanakan kowa Sedai mu abinda mukeso suma Suma 'yan ta'addan Fulani afara kashesu mana

    • @hassanusman7695
      @hassanusman7695 2 роки тому

      Gindin babanka dan shegiya dun uwar ka ubanka ne yashe dan da.adda ba yan fulaniba dan wahala mai tada zaune kila ma da kai aka hada baki aka kashe hanifa

    • @user-tq9of5ob2i
      @user-tq9of5ob2i 2 роки тому

      @@hassanusman7695 To ai kaga kafara bude halinku na 'yan ta'adda Fulani ba tunda ai Fulanin sune suka koyawa mutane gari shegu mugun iri

    • @hassanusman7695
      @hassanusman7695 2 роки тому

      To sai abi mu akashe ko kunga munrataya awuyanku ko ni ma fulanine bara nabaka adress dina sa i kazo kakashe ko

    • @hassanusman7695
      @hassanusman7695 2 роки тому

      Yaka kamTa musan mezamu fDa saboda da fulani da hausawa duk daya ne kai in akabinshikama kaima akwai yan uwanka ashikin fulanin kuma su fulanin ai sa si akeyi

    • @fatimaubayyu7276
      @fatimaubayyu7276 2 роки тому

      Allah yayimana qarshe mai kyau Allah yaqara tsaremana imanin mu Allah yasamudace

  • @iliyassalis6822
    @iliyassalis6822 2 роки тому

    Abdulmalik dai da kudi ba ya wasa.

  • @ibrahimabubakar6716
    @ibrahimabubakar6716 2 роки тому

    Amin

  • @bukarmamman7355
    @bukarmamman7355 2 роки тому

    malan Allah yana kallon ka wallahi me yasa bazakoi

  • @user-tz1yq6xl3t
    @user-tz1yq6xl3t 2 роки тому +1

    wai ku mutane an kun cece shi anan zaku kubutar da shi a gaban Allah ne to Allah yace wanda ya kashe a kasheshi kubari a mai hakumci daidai da abin da yayi shi ne kawai

  • @issahoussaini7465
    @issahoussaini7465 2 роки тому +1

    Gaskiyane mlm🙏🙏

  • @habibasalisu4528
    @habibasalisu4528 2 роки тому +1

    Wannan shine kawai a kasheshi domin gudun kada yacigaba hukunta shi shine daidai

  • @mamunamuhd5207
    @mamunamuhd5207 2 роки тому +1

    Innawa malam fatan alhiri

  • @badariyyaabadariyya1256
    @badariyyaabadariyya1256 2 роки тому

    Wllhi allah Muji tsoran allah allah yana ganinmu

  • @jamiluadamu4547
    @jamiluadamu4547 2 роки тому

    Kayy da Allah kai bakada aiki sai dai akasheshi sai kuje kukashi ba alkairi a bakinku ita hanifa Allah ya jikqnta

  • @tasiouhassan3579
    @tasiouhassan3579 2 роки тому +1

    Allah yakiyamogasirimanafoka

  • @fatimalafiyakura2171
    @fatimalafiyakura2171 2 роки тому +1

    Innawa Malam fatan alheri inna taredakai malam

  • @sffds4184
    @sffds4184 2 роки тому

    Amin ya allah malam

  • @sadiqadukuly8136
    @sadiqadukuly8136 2 роки тому

    Allah kasa mu fi karfin zuciyoyin mu amin🤲

  • @fatimafa1465
    @fatimafa1465 2 роки тому

    Allah yasa mudace Allah yashiryasu

  • @hafsatabubakar3336
    @hafsatabubakar3336 2 роки тому

    Ameen y hayyu y qayyum

  • @safiyaahmad5566
    @safiyaahmad5566 2 роки тому +1

    انا الله وانا اليه راجعون اللهم الرحمها وجزاكم الله خيرا

    • @AhmedAhmed-sr9ko
      @AhmedAhmed-sr9ko 2 роки тому

      I am from Allah and to him I am returning to Allah.

  • @ahmadaminu985
    @ahmadaminu985 2 роки тому

    A

  • @zulfaumuhammad1149
    @zulfaumuhammad1149 2 роки тому

    Subhanallah

  • @imanahamd6556
    @imanahamd6556 2 роки тому

    Haba dama ai nasan ko dai ba ynx yataba kisa ba ko Kuma akwai akwai munanan halaye dayakeyi har Allah ya fallasa shi Don Allah yanason bawansa yana suturta shi indai kaga irin wannan akwai wani abu aboye da mutum yakeyi ba asani ba Allah yasa mudace

  • @habaeybahahabibah6
    @habaeybahahabibah6 2 роки тому

    Gaskiya mutane kuji tsoran Allah mutumin nan anyimasa kyakyawar shaida kawai kaddara data fadamasa kuma ba wanda ya wuce kaddararsa sabida haka mutum yafadi Alkairi ko kuma yayi shiru

  • @abdallahakili333
    @abdallahakili333 2 роки тому

    Allah yakaremu amin

  • @user-hq7rm6cv9o
    @user-hq7rm6cv9o 2 роки тому

    Allah yasa mudace

  • @kdhdbdissh778
    @kdhdbdissh778 2 роки тому

    👍👍

  • @user-lo2mx4bf8s
    @user-lo2mx4bf8s 2 роки тому

    Kadaina fadan abinda bakasaniba

  • @a.fatahagbaar4431
    @a.fatahagbaar4431 2 роки тому

    Allah ya karemu.

  • @khalifa5827
    @khalifa5827 2 роки тому

    Kai dan allah ayanke masa hukunci kawai ya huta amma yau ace wannan gobe ace wancan amma fa mutananmu ma akwai makiya allah yasa ba makiya ne suka samu kafar da zasu qara bata shi ba

  • @ramlatinasankinafisatawaal7055
    @ramlatinasankinafisatawaal7055 2 роки тому

    Shege

  • @habaeybahahabibah6
    @habaeybahahabibah6 2 роки тому

    Kuma kanku abinda kukeyi bai daceba tunda akayi abunnan baku da zance sai nasa kaman akansa alafara kisa

  • @musaali8622
    @musaali8622 2 роки тому

    Hafsa sauran daka kashe kaman maman Sadiq tace makocin dasuke ganin juna akullum Amma baayikomai ba har yanzu akotu sheka biyu bayu komaiba yakamata atai maka atsaya aga gomnati ta bimusu kadu dukan yaran daka kashe

  • @hassanehabibou4442
    @hassanehabibou4442 2 роки тому

    Malan babu hudja akan maganar da abokinci afada game daci abdul malik

  • @hafeezsani4274
    @hafeezsani4274 2 роки тому

    Mallam idan bazaka fadi alkhairi ba kayi shuru duk maibin diddigen mai laifi bazai mutu saiya aikata wannan abun toh Dan allah kadaina fadin haka kawai kace allah yarabamu da mummunar kaddara amma abin yayi yawa

  • @mamanummi683
    @mamanummi683 2 роки тому

    Nidai nafiso a hukutashi dai dai da abun daya ai kata saboda yan baya suma sukiyaye

  • @abdullahibawa1800
    @abdullahibawa1800 2 роки тому

    Idan ba,ayi hukunchi da gaggawaba anuna ba adalchi

  • @mamunamuhd5207
    @mamunamuhd5207 2 роки тому

    Malam bafashikadai zayankewa hukunchi kisabaffa harda sauran

  • @dramaneamadou2942
    @dramaneamadou2942 2 роки тому

    Wanna bakisa ya dace dachiba abarchi yayi ta wahala harsai yamuto

  • @sanimaazudanjaji2376
    @sanimaazudanjaji2376 2 роки тому

    Duk mutuman da baka zauna dashi ba waje daya, baka shedar halinshi

  • @mamunamuhd5207
    @mamunamuhd5207 2 роки тому

    Gawanda yachi naman mutane bamajin duriyar tasa bayane kuma ya amsa laifinshi

  • @fatimafa1465
    @fatimafa1465 2 роки тому

    dama gaskiya ayemasa hukunce ko mashe sai yafe samunsauki akan halin da yale ciki saboda barinshe ba mafitabace saboda hukunce sa ne mafe saiki ranar gobe alkiyama

  • @rahamayusuf574
    @rahamayusuf574 2 роки тому

    Koni inatausaya masa kuma bazan fasa ba

  • @isiyakaabdullahi8486
    @isiyakaabdullahi8486 2 роки тому

    A ka she shi ɗan ubansa

  • @hurairaumar2259
    @hurairaumar2259 2 роки тому

    Aslm malan Dan Allah kadena tono aibinsa kabarshi ayimasa haddi yahuta Dan Allah kabari ka rufa masa asiri Dan Allah 🙏

  • @hurairaumar2259
    @hurairaumar2259 2 роки тому

    Kai malan bakasan mutane zasu iya fadar qarya dan subata masa suna

    • @oumarououmoulhair
      @oumarououmoulhair 17 днів тому

      Korey kouwa shi malam wani karo baya kwakwaran bincike

  • @oumaribrahim9105
    @oumaribrahim9105 2 роки тому

    gsky Nigeria basuda adalci mutum ya amsa laifinsa ayan kemai hukunci amma anata kewaye kewaye

  • @a.fatahagbaar4431
    @a.fatahagbaar4431 2 роки тому

    Ai ko fir'auna ma ance ya mutunta mahaifiyarsa amma mu kan babu ruwan mu !

  • @mamunamuhd5207
    @mamunamuhd5207 2 роки тому

    Aishai laifinnashi yayadayawa tunda yakoyawa yara ta atdachi

  • @bashirabdullahi5108
    @bashirabdullahi5108 2 роки тому

    ai ba ta sa hijabi ba, gyale ta yafa

  • @usmanibrahim9203
    @usmanibrahim9203 2 роки тому

    Da masu cin kuɗin gwamnati

  • @muhammadkabir1146
    @muhammadkabir1146 2 роки тому +1

    Ba daidai bane ake zakulo laifin sa daya gabata domin har yanzu musulmi ne Allah y tsaremu da mummunar qaddara

  • @rabiuidrisadam1998
    @rabiuidrisadam1998 2 роки тому

    Kai meyin wannan jawabin wlh munafiki ne banxa shashasha Kai dole sai kagawa mutumin nan wani aibu bayan kaima dan wahala ne

  • @user-ob9dw9ue1d
    @user-ob9dw9ue1d 2 роки тому

    السلام عليكم ورحمة الله وبركاته، حياك الله با الله inason number mutumin dayake binshi Abdul malik kudin , kokuma katambayeshi konawane zaabiyashi
    muyi addu'a Allah yasa muyi kyakykyawan qarshe Allah yarabamu d mummunar qaddarar

  • @adamsosman8055
    @adamsosman8055 2 роки тому

    We have to forgive that man because nobody above mistake

  • @fauziyyasanimuhd5671
    @fauziyyasanimuhd5671 2 роки тому +2

    Dan allah kokashe shi kozai samu rahmar ubangiji, wlh idan koka kyaleshi wlh kun cucishi idan ma kunbarshi bazaiyi rayuwa mai kyau ba,Koma mutuwa wajibi ce

  • @jamiluadamu4547
    @jamiluadamu4547 2 роки тому

    Kayy da Allah kai bakada aiki sai dai akasheshi sai kuje kukashi ba alkairi a bakinku ita hanifa Allah ya jikqnta

  • @hauwashehubamalli5325
    @hauwashehubamalli5325 2 роки тому +1

    Binciken laifinsa ba naka bane ,Iowa yamada irin NASA kuskuran biyayya Wanda ba kowa yasaniba