Yanda aka kashe tsoho mai shekaru 100, da yaro me shan nono a neja, zuwa ga yan siyasar zamfara

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 30 вер 2024

КОМЕНТАРІ • 21

  • @abdullahimohammad9513
    @abdullahimohammad9513 4 місяці тому +2

    Jazaka-Allah khairan sheikh Abu-Aisha. Wallahi gwamnati bada gaske ta ke yi ba. Kuma ai yanzu ya kai lokacin da sarkin musulmi, da duk sauran sarakunan mu, malamai da attajiran mu su tashi su sami shugaban kasa su gaya mishi bukatun mu na sulhu, wallahi za'a yi. Ba sai sun nemi gwamnoni ba tunda su ba sulhun suke so bo, siyasar su ce kawai a gaban su. Allah Ya kawo muna karshen wannan masifar.

  • @mubasshirabubakar
    @mubasshirabubakar 4 місяці тому +1

    Mallam Allah ya karama daraja bisa kokarinda kakeyi, bansan dan jarida mai kokari kamarka bah a arwwacin najeriya.
    Mlm a tunani na mutum mai tsananin Bibibiyar tarihi da siyasa duk da cewa Niba dalibin wannan fanni bane. Abu biyu ne Mafita ko ayi sulhu abi duk Wanda yayi laifi daga cikin parties in biyu a hukunta shi ko kuwa guda yafi karfin guda sai sashe guda yağa babu mafita sai Mika wuya ko mutuwa.
    Ni duk kakan nina maza Fulani ne mata guda bakaba guda yar kabilar zoramawa kowa yaşan süne aminan fulani na daya saboda idan aka dubi tarihin jihadin danfodiyo kowa yaşan sun fulani juriya da dAuriya da kuma mika wuya ga Allah Akan cewa idan sunada rai bazasu Fasa yakına . Saida Fulani suka juya baya ga cewa bazasu bi Abdullahi ibn fodiyo yaki ba , sudai abAsu gona suyi noma da kiyo . Saboda haka yan kabilar zoramawa kowa yasan su basu fasa bin Abdullahi ibn fodiyo yakiba
    Kuma kayi hakuri bai kamata ka dauki sashe guda kabar maganar Sashe guda bah. Na’am I’ve Tabbas Ana zaluntar fulani, amma suma daga cikinsu akwai wuyenda suka dade sunayin ta’addanci bah ga manoma da masu bin hanya da mutanen kauyukan kusa garesu

  • @ليثوسام-غ1ك
    @ليثوسام-غ1ك 4 місяці тому +1

    Gaskiya anacutar da fulani amaganar gaskiya a gwamnati basuda kasu koma gawulakantasu da akeyi baakiyaye hakkokinsu

  • @SaifullahiSulaiman-s6f
    @SaifullahiSulaiman-s6f 4 місяці тому +1

    Kamin yan banga su aje makamansu su yan ta adda miyasa bazasu aje nasu makamai ba don gindin uwarka bakar zuri, a malaman karshen zamani sunzo suna kare yan ta adda saboda kun renawa ba haushe wayo

  • @Ibrahimaat
    @Ibrahimaat 4 місяці тому +1

    Rashin Tsaro wallahi kwangilarsa yan siyasa suka dauko daga Turawan yamma

  • @SaifullahiSulaiman-s6f
    @SaifullahiSulaiman-s6f 4 місяці тому +1

    Muna fuki dan ta adda bagi daje don uwarka tsoho nawa dangin ku suka yanka suka kona babu wani kisan gilla dabaku yiwa al, uma marayu nawane kukayi a wannan kasar mata nawane kuka yiwa fyade a kasar nan saboda kun rainawa mutane wayo kuzo kuna wani zancen banza yan banga dai baza, a sokeba saidai ku mutu harku har munafukan yan jaridar da kuke fira dasu

  • @kmuhd9473
    @kmuhd9473 4 місяці тому +1

    Malam Allah yasaka da alkairi Allah ya kawomana maganin masifah ya Allah

  • @SaifullahiSulaiman-s6f
    @SaifullahiSulaiman-s6f 4 місяці тому +1

    Kundai ga karshen ku yazo shiyasa kuketa wannan shirmen miyasa baku fito kuka allah wadai da maganar bello turji ba saikuzo kuna karantawa mutane wani shirme karshen ku yazo insha Allahu daku kanku masu daurewa yan ta adda gindi a gidan jaridun ku kuma yan sa kai zama daram

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan  4 місяці тому

      duk bakin. cikin makiya Arewa Wallahi dai ta zauna lafiya muna gane alamun makiyaan. arewa. ne. ta uanyar butin. cinna mata wuta akashe soja da dan sanda a kashe fatar hula ayi. ta tafiya a haka wannan shine abinda yake wa makiya dadi to. in Alkah ya. yarda sai ajyi sulhu yankinmu. ya zauna lafiya kamar yanda akayi da yan nejadelta.

  • @GcHf-bq4kd
    @GcHf-bq4kd 4 місяці тому +2

    Allah ya kyau ta ya sa madame 😢😢😢

  • @thuryabasero363
    @thuryabasero363 4 місяці тому

    Allah ya shiryar mana da kasarmu najeriya

  • @muhammadbinali.
    @muhammadbinali. 4 місяці тому

    سبحان الله العظيم

  • @BayaroNasiru
    @BayaroNasiru 4 місяці тому

    Allah sakada alkairi abu aisha

  • @GarbaAliyu-ml9me
    @GarbaAliyu-ml9me 2 місяці тому

    wakar maizogale

  • @AbdouIbrahim-
    @AbdouIbrahim- 4 місяці тому

    Allah yasa mudace

  • @YauOil
    @YauOil 4 місяці тому +2

    Jikukin Dan ta ada danfudiwu karyakakiyi Dan fulani karyakakiyi

  • @YauOil
    @YauOil 4 місяці тому +2

    Dan segaya banza munifuki jikukin Dan ta ada danfudiwu

    • @Ibrahimaat
      @Ibrahimaat 4 місяці тому +1

      Ai Munriga Munsan Kwangila aka baku naraba kan Al'umma da yada Ta'addanci da rashin tsaro

    • @mubasshirabubakar
      @mubasshirabubakar 4 місяці тому +1

      Ko kuma karnu diyan karnun yan ta’adda birtania su lord lugard da da queen Elizabeth da ubanta.
      Kowa yaşan danfodio koda akahaife shi an shekara fiye da dubu ana musulunci kasar Hausa ,
      Amma ku ‘yan ta’addan verom kowa yaşan addaninku da zalunci da kısa da bauta ya yadu a najeriya da sauran kasashen Africa . Yan yaduwar addinin colonialism