Alhamdulillah Allah ya jikan Dr. YUSIF Mai tama Sule da nagari. Ya Allah ka shiyi shuma gabanin na yanzu masu son kansu da son zuciya.
Allah ya jikan? ,Maza
I Zakariya Sani Adamu, I am from jos plateau state of Nigeria
Allah kajikan,dattijon arziki
Allah ya kawo muna karshen su gaba daya
Allah ya Gafarta maka Ambassador
Farkon Dan Masanin Kano
Allah kajikan nawanka Mai kishin al'ummansa, Dr Yusuf Maitama Sule Danmasanin Kano Ya Allah kakai haske cikin kabarinsa amin🙏🙏🙏