Dan bello Ka gama mana komai kana wayar mana da kan mu da tonawa azzaluman Nigeria asiri Kuma mu matasa muna tare da Kai Kuma Allah Yana tare da Kai, insha Allah sai munga karshen azzaluman Nigeria
Allah ubangiji ya tsare mana kai da tsarewar shi, ya kare mana kai da kariyar shi, ya tsare maka mutuncin, da lfyr ka, tare da na iyalan ka, daga sharrukan axxaluman shuwagabannin mu baki daya. Ameen ya Hayyu ya Qayyum. 🤲🏼
Muna Addu'ar Allah ya karfafa maka guwa Dr Bello Allah ya zamar maka waliyyan wanasiran cikin duk Al Amurrankana yau da kullum ya kuma baka kariya daga kariyarsa Albarkar Annabinmu SAW
Ai duk halinsu Daya ne sun San me yake faruwa!! Ku talakawa ne aka maida Ku mahaukata Kawai!!!Do you think they are not awhere of all this corruption that is happening???
Allah ubangiji ya sakawa iyayen da suka haifeka wallahi tallahi kafi karfinsu Allah ne ya kareka babu Wanda ya isa ya kamaka, kamun Allah shine kamu bawai kamun wani kato Wanda Shima uwace ta haifeshi shida ba mala'ika ba idan sunga Dama ba kamu ba su tashi duniyar gaba daya
You are a blessing to our generation, I am Igbo and my cousin who speaks Hausa fluently translated everything to me. Corruption is at its highest in our land and I am so glad that Allah is using great minds like you to open the eyes of the people to all the evils and corruption in our land. May Allah continue to protect you.
Allah dan girman zatinka ka tsaremana dan bello,, insha Allah babu yanda zasuyi dakai dan bello. Wllhi muna tareda kai kuma jindadin yanda kake wayar mana da kai akan wadannan mugayen
Hahaha 🤣 abin dariya yaro ya tsinci hakori Dan bello yafi karfin ku da yardar Allah,kuma in sha Allah,saiya cigaba da tona muku a siri, wlh dama biri yayi kama da mutun???
Alhmdlilha,.. Wanan video da Dan bello yake amfani da damar shi da Allah yabashi yakamata talaka ya gene matsalar mu bai wai daga shugaban kasa bane ya kamata dan kasa ya gane harda sa han nun shuwa gaban nin kana'nan hukumomi sai mufara daukan mataki har a kansu da commissioner... Allah ya kare muna kai Dan bellooo!?
Aslm Dan Bello Nadawo Da Natafi Amma Nadawo😅😅 Wlh Ina yinka Allah yataimake ka inaji a jikina in sha sai kakawo gagarimin canji a Nigeria in sha Allah sai sauran kasashe sunyi koyi dakai inda nake jin dadi baka da shekaru irrin nasa nalson Mandela ko mahatma gandi Allah ya daga Nigeria Allah yatona asirin duk Mai ma musulmai zagon kasa Allah ya sa kayi shugaban kasar nigeria
Marar ubangida ya wahala. Allah na tare dakai kuma adduo immu ma na tare dakai. Allah ya kare ke daga dukkan sharrin mutanen nan. Nima dai bari in dan che>>>shuwayya shuwayyan nan😂😂😂.
Allah ya kara tsare manakai a duk inda kake yatsare gabanka y tsare bayanka , gabas da yamma, kudu da arewa ubangiji yatsare manakai yakara maka karfin gwiwa
Allah ya kareka da azalumai idan ana samu irinka akasa masu binciku gaskiya kumin dacinta dule adena sata akasa Allah ya kara basira gaba gaba yaya dan bello muna yinka💯👌
Wlh shiyasa saudiya bata tausayawa yan nigeria da muke cikin kasar cewa suke wai kasarmu nada arzikin mai yawa man fetur ya ishemu komai amma kasar bata ci gaba 😭😭😭
Allah ya tsaremana kai (Dan Bello), Allah ya kiyaye Ka daga dukkan mai sharri, alfarmar annabi muhammadu s.a.w da alqur'ani amin
Abinka yafara bani tsoro Dan bello Allah kareka daga sharrin Mai sharri ameen
Ya fara ilimantar da kai de
@@ManmanMustapha-p2r ameen ameen
Mu'goda sosai Allah yakaira iliman Dan bello 🙏
Dan bello Ka gama mana komai kana wayar mana da kan mu da tonawa azzaluman Nigeria asiri Kuma mu matasa muna tare da Kai Kuma Allah Yana tare da Kai, insha Allah sai munga karshen azzaluman Nigeria
Jira jira jira 😂 to ai wannan bayanin naka yana gwada mana cewar murtalan apc tare da iyayen gidan sa sune ababen kamawa ba wai dan Bello ba 😂
Allah ya tsareka da duk mai tono asirin azzaluman shuwagabannin mu. Ameen
AllAH ya kare ka Dan Bello. Keep blowing the whisle .
Ya Allah gabawanka Dan bello ka karemashi. Dan fiyayyen halilta
Sai godiya dkyau mutumina 🙌💪😂🔥🔥
Allah ubangiji ya tsare mana kai da tsarewar shi, ya kare mana kai da kariyar shi, ya tsare maka mutuncin, da lfyr ka, tare da na iyalan ka, daga sharrukan axxaluman shuwagabannin mu baki daya. Ameen ya Hayyu ya Qayyum. 🤲🏼
Kai dan BELLO allah yaiwa rayuwarka albarka ka cigaba da tona asirin su allah ya tsaremana kai aduk inda kake fatan alkairi
Dan Bello wlh ina kaunarka saboda Allah ❤
Allah ya kare dan bello
Allah ya kara basira, su Kuma azzaluman shuwagabannin nan Allah ya mana maganinsu Ameen🤲
Inayima fatan alkhairi 🙏, Allah kareka daga dukkannin sharri.
Muna Addu'ar Allah ya karfafa maka guwa Dr Bello Allah ya zamar maka waliyyan wanasiran cikin duk Al Amurrankana yau da kullum ya kuma baka kariya daga kariyarsa Albarkar Annabinmu SAW
There is nothing more important in this world than loving and honouring the Messenger of Allah ﷺ
Very innovative creativity, and highly informative.
Dan bello
Mai suburbuda 😂😂😂
Efcc over to you dan bello has done what you guys failed to do
I'm telling you 😢
❤
Ai duk halinsu Daya ne sun San me yake faruwa!! Ku talakawa ne aka maida Ku mahaukata Kawai!!!Do you think they are not awhere of all this corruption that is happening???
@@fatimayerimah gsky ne suna sane
Allah ya kawo mana sauyi mafi Alkhairi
Fada Da Aljani ba RIBA
Dan Bello Muna godiya ❤
Gsky Dan Bello Dan Qasa Nagari ne wallahi ❤❤❤
Wow Bello Bello yayi Allah yasakamaka da alkairi 😊😊😊👍👍👍👍👍👍👍👍
Hmmmm sunjawa kansu sun ballo teku basuda kayan aikin taresu
Gaskiyane shiwaiya shiwaiya😂😂 Allah ya kareka don darajar takalmin Annabi sallalahu alaihi wasallam
Keep Going Sarkin Samarin Africa never give up Muna nan Muna Rakaka da Addu’a 💯🙏🏾
Dan Bello Allah yatsaremana Kai yasa kagama da Duniya lfy Allah Kar yabawa azzalumai dama akan Ka 🤲🤲🙏🙏
Dan bello in sha Allah,zamu cigaba da yi maka addu'a in sha'Allah
dama munayi irinku muke so Nageria
Allah ubangiji ya sakawa iyayen da suka haifeka wallahi tallahi kafi karfinsu Allah ne ya kareka babu Wanda ya isa ya kamaka, kamun Allah shine kamu bawai kamun wani kato Wanda Shima uwace ta haifeshi shida ba mala'ika ba idan sunga Dama ba kamu ba su tashi duniyar gaba daya
You are a blessing to our generation, I am Igbo and my cousin who speaks Hausa fluently translated everything to me. Corruption is at its highest in our land and I am so glad that Allah is using great minds like you to open the eyes of the people to all the evils and corruption in our land. May Allah continue to protect you.
Allura ta tono garba Dan bello Allah ya tsareka
Allah ya tsare mana Dan Bello
Allah ne gatan ka,kuma shine gatan kowa,
Allah yaci gba da baka kariya daga sherin duk wani mai niyyar bin ka da sharri
Muna tare dakai 100%
Dan bello allah yabika kuma insha allah ba abinda suka isa suma axalumn banza
Jira jira jira
Wannan iya commissioner ma kenan Ina labarin uban abba 😂😂😂
Allah dan girman zatinka ka tsaremana dan bello,, insha Allah babu yanda zasuyi dakai dan bello. Wllhi muna tareda kai kuma jindadin yanda kake wayar mana da kai akan wadannan mugayen
Salut Mr dan Ballo,,,je suis heureux de te suivre . Masha'ALLAH tu es vraiment intelligent alors que Dieu te garde🤲...Je suis Nigérien ❤
😂😮Kai wallahi akwae Matsala fa a kasar Nan.....😊 Amma nothing is permanent
Allah ya tsare 🤲🙏❤️
Allah yasà ka a aljana dan bello
Dan Bello our hero💪
Hahaha 🤣 abin dariya yaro ya tsinci hakori
Dan bello yafi karfin ku da yardar Allah,kuma in sha Allah,saiya cigaba da tona muku a siri,
wlh dama biri yayi kama da mutun???
Allah ya fisu Allah ya karawa rayuwa albarka 🎉🎉🎉
Mudai APC har abada wlh 😢haba wannan kud'i haka kaman baza'a mutuba😢😢
Alhmdlilha,.. Wanan video da Dan bello yake amfani da damar shi da Allah yabashi yakamata talaka ya gene matsalar mu bai wai daga shugaban kasa bane ya kamata dan kasa ya gane harda sa han nun shuwa gaban nin kana'nan hukumomi sai mufara daukan mataki har a kansu da commissioner... Allah ya kare muna kai Dan bellooo!?
Allah ya kare mana kai, ya yiwa rayuwarka albarka, ya jikan iyayen. Ameen yahayyu ya qayyum🙏🙏
Tabbbbb Gaskiya Dan Bello kaban tsoro wlh
God bless you sir 😢😢
Aslm Dan Bello Nadawo Da Natafi Amma Nadawo😅😅 Wlh Ina yinka Allah yataimake ka inaji a jikina in sha sai kakawo gagarimin canji a Nigeria in sha Allah sai sauran kasashe sunyi koyi dakai inda nake jin dadi baka da shekaru irrin nasa nalson Mandela ko mahatma gandi Allah ya daga Nigeria Allah yatona asirin duk Mai ma musulmai zagon kasa Allah ya sa kayi shugaban kasar nigeria
Ameen summa ameen
Allahu Akbar Dan bello Allah yakara maka lfy
Kai Allah ya taimake Dan bello kuma indai da Allah Basu Isa suyimaka komai ba Allah ya tsareka gaba da baya ya doraka akan makiyA
Wallahi angama daku an nigeria allah ya kawomuku mafita ya durkusada ajalumey 🤲🤲🤲
May Almighty God pays you with the most goodness thing Dan bello🎉🎉🎉🎉 keep it up
Allaah Ya Karawa Rayuwarmu Albarka Amiiin Ya
Allah Ubangiji ya kara tsare mana kai, Dan Bello. Ka cigaba da wannan Jihadin, Allah yana tare da kai, Insha Allah.
Godiya muke Dan bello Allah ya kareka da kariyarsa
Our best heads are now outside but thank God the are not silent. God bless the son of Bello for this enlightenment
Innalillahi wa'inna illahi raji'un
Innalillahi wa'inna illahi raji'un Allah kashi ga tsakaninmu azzaluman shuwagabanni Allah yatsareka yatsare bayanka
Allah ya kare mana Kai ❤
Marar ubangida ya wahala.
Allah na tare dakai kuma adduo immu ma na tare dakai.
Allah ya kare ke daga dukkan sharrin mutanen nan.
Nima dai bari in dan che>>>shuwayya shuwayyan nan😂😂😂.
Dan bello Allah bless you
Allah ya kareka daga sharrin makirai ai basa son wanda zai tono asirin su Allah ya kara maka basirar bankado mana sirrin su
Dan bello 🤔anya kai
Mutum Ne kuwa🤔 ba aljani ba
Allah kareka da sharrin mutum da na aljan
May almighty Allah protect you from the evils
❤❤Dan Bello zamfara Dan Allah please
Allah ya kara tsare manakai a duk inda kake yatsare gabanka y tsare bayanka , gabas da yamma, kudu da arewa ubangiji yatsare manakai yakara maka karfin gwiwa
Kai jamaa innalillahi wa inna ilaihirrajuuna hasbinallahu wa niimalwakil kai jamaa ina zaki damu allah ya bimana kadinmmu 😭😭😭
Allah kiyaye mana kai ❤❤❤
Allah ya qara maka Lafiya ɗan Bello
Our Hero 😍
Hhhhhhhh dan bello yazam aljane mai kwakwolo asirin mutanana
Don Allah ina kk samu wnn uban bayanan😂😂😂😂
Dan bello ka Fadi gsky❤❤❤❤
ALLAH ya kare ka Malam Bello
Ya yaba ka da Dukkan sharri Masharranta
Dan bello bakada kyau fada dakai gara fadawa rijiya
Allah ubangiji ya kara kare ka dan bello
Allah ya kula da rayiwa Dan bollo Allah y kareka daga duk kan sharrrin masu sharri
Dan bello bakaji wayyo dadi🤣🤣🤣🤣
Gaskiya kaine gwarzon shekara Allah yamaka albarka
Munanan munama Addu'a Allah yakarama lfy da nisan kwanan Allah yasa makiyanka basuga bayanka ba in sha Allahu Rabbi Allah yakareka
Oga Dan Bello bazan gaji da tambaya bah mene mafita akan wannan muta nan ina fatan alheri
Allahu ya kareka dan bello
Allah ya kareka da azalumai idan ana samu irinka akasa masu binciku gaskiya kumin dacinta dule adena sata akasa Allah ya kara basira gaba gaba yaya dan bello muna yinka💯👌
Wlh shiyasa saudiya bata tausayawa yan nigeria da muke cikin kasar cewa suke wai kasarmu nada arzikin mai yawa man fetur ya ishemu komai amma kasar bata ci gaba 😭😭😭
We are together singham 💪💪
Allah ya maka albarka
May Allah protect you from evil eyes, Ameen
Dan bello masifane inayinka forever
Dan bello wutane waazzalumai
Masha Allah megida gaskiya kana mutukar burgeni Allah yabaka shugabancin nigeria ❤
Kai jamaa 😢😢😢 Allah ya isa
Wllh sun ballowa kansu 😂😂😂😂
Hhhhhh gabade gabade Allah yajazamaika yaqara lafiya Dan bello
Wlh Allah zekareka dan bello in sha Allahu
Shuwayya shuwayya yanzu ma aka fara. Allah ya kawo mana sauki
Dan Bello Allah Kar ya Basu sa'a a kanka
ALLAH ya tsaremuna kai
Muna godiya
Dan Bello Allah ya tsare ka ya kare ka