Masha Allah, Our Ordinary president Muna gdy da wannan shiri naka...Allah ya dafa maka yai mana albarka baki daya amin ya Hayyu ya Qayyum....Jazakumullahu khayrah
Wallahi jamaa muji tsoron Allah kuji yanda abubakar da mamanshi suke cikin natsuwa wai a haka ma a duniya ne ake musu tambaya balle kuma gaban ubangiji.Allah yasa mufi karfin zuciyan mu
Gaskiya 500k sadaka kuma a 2021 just imagine and he is still saying that he added his own money I think that day duka mutanen Lagos da Borno aka rabawa sadaƙa😮 Gaskiya mutane sun manta girman azaban wanda yaci kudin marayu ne Allah yace wuta suke ci Allah ya tsare mu.
Aslm sunana Aliyu Alhaji Saleh Daga jahar Bauchi Darazo LGA ina maka fatan alheri Maganar maman Abbakar batada gaskiya Amma tazo hannun Me takama da iKON Allah
Assalamualaikum my ordinary president Allah taimakeka ya maka jagoranci Dan Allah inaso ataimakeni inaso nacigaba da makaranta Dan Allah, Allah ya shige Mana gaba ameen
Bazamu gaji da maka addu a ba.Allah ya tsare gabanka da bayanka.Allah yasaka maka da mafificin alkhairi.duk mai neman ganin bayanka Allah ya mana maganin sa
Wlh Baba ordinary borno Hakane muke fama idan bakana siyasaba ko kana tare da Yan siyasaba kariyane kasamu tai mako, munaci damuwa ama bamai taimaka mana, bale wada suna Lagos Hmmmm, dagabaya suzo suna kuka dakai domin fadin gaskiyaka
Baba ka sani dariya da stakan dare wai ladone dan dako😂😂😂😂dan kali duka😂😂😂😂inata dariya ban saniba ashe darene wai banda lfy ne har an taru a kofa anata bugawa.😂😂😂nace lfyn lau😂😂
Masha Allah, Our Ordinary president Muna gdy da wannan shiri naka...Allah ya dafa maka yai mana albarka baki daya amin ya Hayyu ya Qayyum....Jazakumullahu khayrah
Wallahi jamaa muji tsoron Allah kuji yanda abubakar da mamanshi suke cikin natsuwa wai a haka ma a duniya ne ake musu tambaya balle kuma gaban ubangiji.Allah yasa mufi karfin zuciyan mu
Amin ya hayyu ya qayyum
Muna godiya ordinary present
Allah sarki
Our Ordinary, Sakamakonka sai a Lahira.
Ubangiji Allah ya baka Aljannah da mahaifanka da duk wani masoyinka anan duniya da kuma lahira baki daya
Allah ya Saka Maka da alheri. yanda Ka tsaya masu Kai ma Allah zai zama gatan Ka insha Allah ba zaka wulakanta ba🤲
In Sha Allah. Dan Allah following na su a UA-cam a yi subscribing da channel na Brekete Family Hausa da liking problem
This is so insightful, I wish I can be part of this great programme. Language is POWERFUL. God bless Nigeria.
Allah yakare mana ahamid isa😊
Congratulations my ordinary president for this feat, we hope other state brekete family branch will soon start insha Allah.
Ordinary president gaskiya kana kokari sosai kuma insha'Allah Allah zai baka sakamakonka tin anan duniya insha'Allah kafin muje lahira
Gaskiya 500k sadaka kuma a 2021 just imagine and he is still saying that he added his own money I think that day duka mutanen Lagos da Borno aka rabawa sadaƙa😮
Gaskiya mutane sun manta girman azaban wanda yaci kudin marayu ne Allah yace wuta suke ci Allah ya tsare mu.
❤❤❤
Allah ya saka ma Ordinary President Allah ya sa yaranka suyi halinka na tausayi da kwatowa mutane hakkinsu.
Aslm sunana Aliyu Alhaji Saleh Daga jahar Bauchi Darazo LGA ina maka fatan alheri Maganar maman Abbakar batada gaskiya Amma tazo hannun Me takama da iKON Allah
Gaskiya mamashice ta daure masa kafar yin haka Allah tabi masu hakin su
Ordinary President,Allah ya ƙara basira da daukaka.
Ordinary president Allah yatabbatar da kai akan aikin alheri ❤❤
Allah ya bakamuku da alhiri brekete family ❤❤❤❤❤
Allah ya kara bayyana gaskiya Badiya Musa daga saudiya
😢😢😢😢hmmm
Allah ya Qaralapiya danisan kwana❤❤❤❤❤
Allah yasaka maka da alheri
Ƙarya da ƙiran sunan Allah 😢😢😢
Gaskiya mutanen mu na Arewa abun tsoro ne😢😢😢
❤❤❤❤❤❤❤❤
Masha Allah Ahmed Allah ya sakamaka daalhiri Amin ya Allah 🤲🙏🤲❤❤❤
Masha Allah
Allah yatabbatar da Kai akan wannan aiki ordinary....
Jazakallahu Khair
Ameen 😢
Ameen ya haiyu
Brekete family Allah ya saka maka da alkhairi..ku kama dan banza sai ya fitowa marayu kudinsu
Allah ya tamaiki shi Ordinary president
Sorry point of correction phone number should not be exchange this way,it should be silent
Allah katimaki metimako
Allah ya shirye shi
Allah Ya Saka Da Alkhari Dr Ordinary President
Assalamualaikum my ordinary president Allah taimakeka ya maka jagoranci Dan Allah inaso ataimakeni inaso nacigaba da makaranta Dan Allah, Allah ya shige Mana gaba ameen
May God continue bless brekete family
Allah ya Kara jagora malam Ahamd Allah ya Kara dafamaka ya Kara murkushe makiyanka
Bazamu gaji da maka addu a ba.Allah ya tsare gabanka da bayanka.Allah yasaka maka da mafificin alkhairi.duk mai neman ganin bayanka Allah ya mana maganin sa
Amin ya Hayyul ya Qayyum. Allah ya ba da lada
Ameen ya Allah
🤲🤲🤲❤👀👀👀
😂😂😂😂😂😂👍🏽👍🏽👍🏽👍🏽
👍👍👏👏🔥🔥💪💪
Assalamualaiku Rekete family Allah ubangigi ya Kara rufa asi.duniya DA lahira inaso ataimakamin DA metemako inada damuwa inaso ataimaka min
Masheallayaye
Allah yasa mucika da imani
Allah ya daga darajarka our ordinary ❤
Allah ya qara mana lafiya ameen
Mega congratulations ordinary President for the awesome, amazing and incredible job #kudos 👍 👍
Masha allah my ordinary président allah ya taimaka hakinsu ya fito
Duk wannan surutun mama ba shine ake so ba. kawai a fito masu da kudinsu
Allah yabada ikon karbo masu haqqinsu amman dai babansu yayi ganganci mai gadi kai jama'a yanzu tayaya za'asami wannan kudin dun Allah
Munagodiya ahamed isa
Ordinary namu, Allah tsare hanya
Allah yakara tsare Kai jagoran talakawa da marayu
Slm. Brekete family dafatan Allah qarawa wa rayuwa albarka.
Sumama anji jiki😂😂😂
ordinary president Allah yakare gabanka da bayanka atsaya tsayin daka akare hakkin marayu
Fatan alheri
Allah yataimaka Allah yayi jagora
Ubangiji Allah ya biyaku my ordinary president Ahmed isah
Salm Allah ykr lfy
Allah Sarki ya basu amana sun cinye😢😢😢
Slm dan agaymana na sudiya
Kai ALLAH yabi masu hakkinsu maman da yaron bakinsu daya
❤
Dr Allah ya Saka ma da alheri ubangiji😂 Allah ya shige gaba ya tsare ma lyalinka ameen
Wannan mutumin mugune wlh
Ordinary wannan halin barebari ne indimutum bayardu bane saiya fuskanvi kalubale nima yar maiduguri
Bagaskiyabane
Allah ya baka iko Na karbu masu hakin su, ordinary president
Mama karya kikeyi sai kun fito masu da kudi
Abubakar didn't try see beautiful children and he can't fulfill their late father promise so sad. I hope he will pay all the money to the orphans.
Yanzu ko nan d 20yrs ne wani y g vedion nan sai y tsine wa jidda d uwar sa fa…hakkin marayu masifa ne cin su tabbas
bana kudiba, inasan Aikine daddy, domin nima Ina dogara da kaina inkuma Yi supporting mijina, nayi submitting takkadduna agunku, nagode sir
Allah yamaka jagora ka karbon masu hakinsu harda kudin nan ta bribe pension office
💪💪💪💪💪🤝🤲👏
Kai jama'a wai ba'a yafe ma wada yarasu bashi ama kuma araje kudi bashi Hmmmm
Ya Allah ka taimaka muku barkate family, makiyiku fadawaku,
Shegiya mama karya kikeyi kin daurewa Abubakar gindi yaci kudin marayu..Astaghfirullah 🤐🤐
Aslm Allah ykr lfy
Allah ya dafamaka daga rabi.u sunusi kinkino road kaduna
🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣
Kuna da ambassador a Iran ne
Alla ya tsare mana kai ya kai ka lafiya ya baka sa"a
😂😂😂
Wlh Baba ordinary borno Hakane muke fama idan bakana siyasaba ko kana tare da Yan siyasaba kariyane kasamu tai mako, munaci damuwa ama bamai taimaka mana, bale wada suna Lagos Hmmmm, dagabaya suzo suna kuka dakai domin fadin gaskiyaka
😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭
Baba ka sani dariya da stakan dare wai ladone dan dako😂😂😂😂dan kali duka😂😂😂😂inata dariya ban saniba ashe darene wai banda lfy ne har an taru a kofa anata bugawa.😂😂😂nace lfyn lau😂😂
Una Hembelembeh
Aslm yykk
Ubangiji ya tsaremu daga shairin marayu. abubakar kayi kokari ka karye fixed account ka basu kudinsu. Mama ki kuma Allah ya kara miki hakuri.
Allah yasa abun da ya Faruk da su ya faru da yaranka.
Ya za'ayi a raba gadu a mastsayin ta na babar yar bata na
Allah yaqara sutura
❤❤❤❤❤❤❤❤❤
❤❤❤❤❤❤