Brekete Family Hausa Takwas Ga Watan Oktober Shekarata Dubu Biyu Da Ashirin Da Hudu. ( 8 oct 2024)

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 жов 2024

КОМЕНТАРІ • 58

  • @abbamansurnuhu9615
    @abbamansurnuhu9615 11 днів тому +7

    U are such a person that Dey given me hope for 9ja my president

  • @dankanonhaki8626
    @dankanonhaki8626 8 днів тому +3

    This Case is Happening everywhere this one out of many. Allah ya Kara Kiyayewa.

  • @EmmanuelAyuba-u2o
    @EmmanuelAyuba-u2o 8 годин тому

    Agaskiya Allah ya karamaka basira brekatafamily

  • @UsmanBello-if8rx
    @UsmanBello-if8rx 11 днів тому +4

    ALLAH ubangiji ya gafarta ma iyayenka Mrs ordinary. GASKIYA INA MUTUWA SONKA . ALLAH YA SAKA MK DA GIDAN ALJANNAH.AMMAN abubakar tambayar da nake so nayi mk itace

  • @JoshuaYakubu-fq2vm
    @JoshuaYakubu-fq2vm 9 днів тому +2

    The may Lord bless you sir Mr Odinery president, you kam mutumin ya kamu,

  • @yusufmusa1632
    @yusufmusa1632 2 дні тому +1

    DUK MALAMIN DA YACHI KUDIN MARAYU FAA YASAN DA SANIN CEWA IDAN HAR BASU SUKA BASHI BA AKAWAI MATSALA SOSAI ALKUR'AN...😢

  • @KamiluRabiuDanlami
    @KamiluRabiuDanlami 8 днів тому +2

    Innalillahi wa inna ilaihi Raju un ke duniya Ina Zaki damu

  • @YasirSani-v4d
    @YasirSani-v4d 10 днів тому +1

    Allah ya saka masu da alkairi amman nigeria wlh sai ahankali manyan mu

  • @Moh-fx
    @Moh-fx 12 днів тому +3

    Allah ya shiga tskanin su da wannan mugun

  • @AminaumarAbubakar-eu7op
    @AminaumarAbubakar-eu7op 2 дні тому

    ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤Allah ya kara lafiya

  • @yusufmusa1632
    @yusufmusa1632 2 дні тому +1

    DUK INDA KARYA TAKE GUDA DAYA TAKE.. IDAN HAR KANA SON KARE ITA KARYA TOO SAI KAYI DUBU KAFIN KARE ITA KARYA GUDA DAYA TAKKK... DA KYA MR. ORDINARY PRESIDENT WELL DONE 👍

  • @jamilumusa6780
    @jamilumusa6780 5 днів тому

    Malamai ma sun samu kenan😊

  • @AbdulAyuba-yu5wy
    @AbdulAyuba-yu5wy 12 днів тому +2

    Allah Ubangijin ya saka da alheri ordinary 👏👏👏🎉

  • @aminukeanuwess3093
    @aminukeanuwess3093 11 днів тому +2

    Wallahi karya yake yi

  • @DjimiéBouba
    @DjimiéBouba 9 годин тому

    Tchad😢😢😢😢

  • @dankanonhaki8626
    @dankanonhaki8626 8 днів тому +1

    Abubakar Jidda Kayi godiya ga Allah da yasa kasamu zuwa wannan Guri zaka biya Kudin Marayu Kafin Kamutu. Inda ka bari ka mutu haka da kai Aljanna shikenan.

  • @ejimoformoses5872
    @ejimoformoses5872 5 днів тому

    Honestly, I don't like watching brekete family. It's a program for the strong, not for the fainted like me. I cry a lot.

  • @BalkisuBalkisu-xt2pg
    @BalkisuBalkisu-xt2pg 8 днів тому

    😢😢😢😢😢😢😭😭😭😭😭😭😥😥😢😢😢

  • @mohammedumarkayi9889
    @mohammedumarkayi9889 7 днів тому

    😢😢😢

  • @DjimiéBouba
    @DjimiéBouba 10 годин тому

    Ok

  • @sulaimanyahaya1452
    @sulaimanyahaya1452 10 днів тому

    Allahu akbar
    Allah yana madakata yanajiran zuwanka

  • @HauwaBakuwa
    @HauwaBakuwa 2 дні тому

    😢😢😢😢

  • @FTOloja
    @FTOloja 11 днів тому +1

    Barka mu da warahaka, Allah ya sa Abubakar ya basu kudin su. Ordinary Allah ya yi Maka Rahama shi Ameen. ❤

  • @AliyuhauwaBashir
    @AliyuhauwaBashir 11 днів тому +1

    Allah ya kare mu duniya da lahira

  • @FatimaYusuf-fi9hk
    @FatimaYusuf-fi9hk 10 днів тому +1

    Allah y saka musu muma muna cikin shigen wannan halin aci hakkinka kuma ana bata maka suna saboda maraici

  • @KhadijajabirHassan
    @KhadijajabirHassan 10 днів тому

    Allah yssakama dá alkhairansa ,dá irin taimako dakakewa marasa karfi amen

  • @YahayaSunusi-h6y
    @YahayaSunusi-h6y 11 днів тому +2

    Nagode maka baba

  • @mahmudsalihu-iq8om
    @mahmudsalihu-iq8om 11 днів тому +1

    This man will not go free wlh

  • @AminaBello-e3j
    @AminaBello-e3j 6 днів тому +2

    Kunne kamar ifritu shiyasa yaci kudin marayu dan banza

  • @NuhuMusaGudu-k5q
    @NuhuMusaGudu-k5q 11 днів тому +1

    My ordinary president Ahmed isah Ubangiji Allah yayimaka albarka

  • @kachallahmodu2813
    @kachallahmodu2813 8 днів тому +1

    Wannan fah tambayan duniyane Jama.a toh yaya na lahira zaikasance?

  • @sagirhabib3530
    @sagirhabib3530 11 днів тому +3

    Wannan yadda fuskarsa take haka zuciyar take

  • @adsdsadsdzasadds635
    @adsdsadsdzasadds635 8 днів тому

    😢😢😢😢😢

  • @FatimaYusuf-fi9hk
    @FatimaYusuf-fi9hk 10 днів тому +1

    1:37:3

  • @saluhusaadu160
    @saluhusaadu160 11 днів тому +2

    Kai jama' a Ammafa wannan Bawan Allah Abubakar jidda kaji storon Allah kafito masu da hakkin su domin Yaran Nan idan Babu wannan kudin Basu San yadda zasuyi da rayuwar suba dibada yadda Ra yuwa tai tsada yanxu haka

  • @AlkasimSuleiman-t9y
    @AlkasimSuleiman-t9y 11 днів тому +1

    Slm gsakiay ahuakn tasi suasyi

  • @AliUsman-v3c
    @AliUsman-v3c 11 днів тому +1

    😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢

  • @fatimahharoun7263
    @fatimahharoun7263 10 днів тому +1

    Nigerian Life & provident company. (NLPC)

  • @auwalsalihuibrahim2720
    @auwalsalihuibrahim2720 11 днів тому +2

    😢

  • @AnnuriHausatv
    @AnnuriHausatv 12 днів тому +2

    🎉🎉🎉

  • @عميرهالحاج
    @عميرهالحاج 11 днів тому

    Allah ubangiji yasaka muku

  • @burukuhausatv4051
    @burukuhausatv4051 11 днів тому +1

    Ba kyau abinda kayi Abubakar jidda Allah ya tsinemaka dede gwargwado

  • @nusaibaabdulhadialiyu9660
    @nusaibaabdulhadialiyu9660 11 днів тому +1

    Wallahi munafikin a lissafin karyar sa so yayi ordinary yace ae kudin su ya gare 😢

  • @MokkaSorif-l9m
    @MokkaSorif-l9m 12 днів тому +1

    😭😭😢😢

  • @ibraheemtanko3095
    @ibraheemtanko3095 12 днів тому +4

    Wannan ba karamin soko bane

  • @khadijatalba4512
    @khadijatalba4512 12 днів тому +1

    Wanan Karya yake duk inda akaye mutuwa Anna kai sadaka na kayan abinci

  • @abubakaraminchi2085
    @abubakaraminchi2085 12 днів тому +2

    Wannan dan kutumar ubah ne

  • @Ibrahimsurajorabiu
    @Ibrahimsurajorabiu 10 днів тому

    Wai shin ubanwa yabashi rukon wayan nan marayu. Abashi kudin marayu wai yace ya semusu kaza ya semusu kaza, ubanwa ya gayamai haka akeyiwa kudin marayu, wlh ashashi yabiya kudin nan kakaf Dan ubanshi munafiki dan uwata, innama yakuluna fibunihi nara wasa yasalauna sa'ira.....

  • @abdulmajidyusuf1338
    @abdulmajidyusuf1338 День тому

    I

  • @JezhiEmmanuel
    @JezhiEmmanuel 10 днів тому

    My anger is not even the man is that his sister, is good that you send her out

  • @Ibrahimsurajorabiu
    @Ibrahimsurajorabiu 10 днів тому

    Wannan ai mugun tace ke nan lokacin da zasu girma kudinsu sunkare kenan? Sai sukoma bara ko yawan banza wlh wannan kamata yai bayan yabiya kudin adaureshi dan banzakawai munafiki kafiri...

  • @DjimiéBouba
    @DjimiéBouba 9 годин тому

    Tchad😢😢😢😢

  • @ZakariZakari-e8h
    @ZakariZakari-e8h 8 днів тому

    😢😢😢😢

  • @Mdfulani
    @Mdfulani 12 днів тому +1

    😢