Ordinary president may God bless you for what you are doing to humanity. What you are doing is what any reasonable country/leaders should be doing,Sky is your starting point sir. I once meet you at lagos domestic departure and you are friendly and amazing sir!
Allah ya saka musu kuma insha Allah sai ya wulakanta inda yaci amanar marayun Allah.wannan ba dan Allah ya taimake suba.da kadija tashiga wata hanyar da bai dace ba.inna addu a.Allah yakara tsare su da ita da kannan ta
Mtchww Gaskiya Mutane Basa Kyautawa Tayaya Mutum Yana Da Yan Uwa Amma Ya Kyale Su Yaje Yaba Abokin Bariki Amanar Dukiyar Sa Yabar Yan Uwa Mtchwwww 😭😭 Kai Allahma Ya qara
Allah ya saka maka da Alkhairi kaima.Allah ya kara tsare mana rayuwar ka da kai da iyalanka da maaikatanka baki daya.Allah ya sakawa mahaifiyarka da Alkhairi dan wannan.al'amaarin itace sila saboda jajarcewar ta da tayi gurin baka tarbiya da tayi.Allah yasa ta cika da imani.
Slm mai gida kuma babban ya garemu nima wallahi marayaneni abunda wannan bawan Allah yayi banjidaddy Allah ya sakamusu nima wallahi marayaneni ba uwa ba uba Allah ya kamusu
Waman mutun azzalumi ne na karshe babu Allah a zuciyar sa,Ya Allah ka saukar da masifa da balai ga wanan bawa yazama izna ga masu irin wanan halin ,mugun mutum mayaudari
My ordnary president Allah yakara daukaka. Da nesa Kwana Wllh Mrs president wannan bawan Allah beda Imani kk kadan . Bbu gaskiya abayananshi Allah ya bi musu hakkinsu. Allah ya tozarta shi. Wllh irin mutanan Nan suna nan dayawa . Mumu anrike mana kwatan babanmu anan gauraka A AbujA. Haryanzu ba'abamuba. Bayan rasuwan bbn mu wa'insu suce nasu haryanzu anatayi 😭😭😭Sai dai Allah yamana maganinsu
Gaskiya Ina Jin dadin yedda kuke aikin ku idan da hali inason zama ambassador naku a funakaye local government gombe state sunana Umar Ahmed zibo kainuwan funakaye
Assalamu alaikum ranka ya dade ni mabiyin shirin kane ina ma fatan alkhairi Amma dan Allah akwai wani maraya da wasu da baa san ko suwaye ba sun sa an kama shi har an kaishi gidan yari yaron laifinsa kawai saboda yana rubutu kuma ya na bayyana irin zakuncin da wasu daga cikin yan siyasa suke mana dan Allah ka taimaka kayi bincike sunan local government namu Dan musa yanxu haka yana gidan yari katsina in ana son karin bayani a taimaka min da number da zan kira nayi bayani nagode
God bless the mother who give birth to Ordinary President May almighty grant her higher rank in Jannatul firdausi
Amin ya Allah
Amin ya hayyu ya qayyum ❤
Amin ya hayyu ya qayyum
Allah ya tsare mu daga sharrin su Allah ya shryamana zuria Allah ya tsare mana imanimmu Allha ya karemu daga vindukiyar marayu
Masha Allah alhammdullillah Allah yasa Ka da alkhairi
اللهم امين يارب العالمين 😢😢🤲🤲🤲
Innalallahi waina ilahi Raju,un😢😢😢😢😢
Allah akauta manah
Ya Allah 🤲🤲😭😭
Ordinary president I am highly in support of what you are doing and it's my honest prayer that one day I will come and see you 💖
😢😢masha Allah🎉😭🙏🏼🙏🏼🙏🏼
ماشالله تبارك 👍👍👍👍👍
❤❤❤
Dan Allah ordinary president a nemawa Marayu nan Abinyi a arewa kar aje a kashesu a lagos.
Assalamualaikum warahmatulah barka da wara haka yallabai Ina son magana da Kai Amma fa baruwa na
Ordinary president may God bless you for what you are doing to humanity. What you are doing is what any reasonable country/leaders should be doing,Sky is your starting point sir. I once meet you at lagos domestic departure and you are friendly and amazing sir!
Allah yasaka da alkhairi ordinary president ❤❤❤ Allah yasaka da alkhairi Khadija Allah yabi muku Kadin ku😢😢
Wannan mutumin ba karamin azzalumi bane 😢😢 daga jin maganarsa Sam ba kamshin gaskiya
Slm babamu Allah yasa ka maka da alkairi Allah yastaya maka gaban ka da bayan ka
My ordinary president Allah subhanahu wata alah yay Maka sakayya da gidan Aljanna ya shirya maka zuri ar ka Ameen ya Allah
Suma malaman da suka karbi kudin marayuwa Allah ya debe masu Albarka 😢😢😢
Allah katsaremu daga cin dukiyan marayu
Assalamu alaikum Ordinary President💗💗💘💘💗💘💘
Allah kara daukaka da Nisan kwana
Mudai bb abunda zamuce saidai mucewallah y tsareka daka sharrin masu sharri yasa kama da gidan aljannah ❤
God bless you my ordinary president and protect you from all bad eyes.my championship
Gaskiya wannan mutumin munafukine wlh Allah yasaka masu
Gaskiyane wlh saidanakusa kuka
Ahamad isah barkate family allah ya sakamaka da gidan aljanna
To wai Dan Allah shikudin baza a iya juyasuba saidai acinye kai ya Allah
Subhanallah, Wallahi al'umma
Muji tsoron Allah,
Kutunafa Wannan Aduniya kenan fa ake tuhumar bawa,
Yazama abin tausayi,
Ballan tana ace lahira,
Al'ummar Annabi (S A W ) Muji tsoron Allah, Allah yayi mana Afuwa😭
Wallahi nima haka nace balle ubangiji
Allah yasaka da alkhairi ordinary president
Ordinary your are a big lion please which time this program go start
Ya Alla😭😭😭😭😭
👍👍👍👍👍Kkkkk❤❤❤❤❤❤kkk اكتب خديجه الله يتمم على خير الله يرحم ابوك وامك خديجه جزاك الله خيرا خديجه وهذه ابوك اجواء فراسته الله يتمم لك على خير❤❤❤❤😢😢😢😢😢
Wannan lamari yasani kuka musamman Lokacin dadan rakiya yake mgn😢😢
Allah ya jikan iyayen mu… Allah ya saka maka da alkhairi.ameen
Subhanallahi 😢 ana zalunci a kasar nan wnn kadan nee pha 🤔
Ai zalunchin bama iyaka na chin kudin bane ka batasu wajen mutane bare ma wani ya taimakesu Allah ka tsare mana imanin mu 🙏
❤ Allah ya ƙara ɗaukaka darajar ka Ahmed Idriss Ordinary President, Allah ya baka ikon taimakon gajiyyayi
Hasbunallah Allah ya kyauta yatsaremu bakidaya
Ubangiji Allah Ya Maka Albarka Our Ordinary President
Allah ya saka musu kuma insha Allah sai ya wulakanta inda yaci amanar marayun Allah.wannan ba dan Allah ya taimake suba.da kadija tashiga wata hanyar da bai dace ba.inna addu a.Allah yakara tsare su da ita da kannan ta
Ameen kema Allah yasaka maki da alkhairi for the good words
Allah sarki rayuwa😢😢😢
Sorry my 6ter🎉
جزاك الله خيرا ،ياأبالخير
My ordinary president Ubangiji Allah ya saka maka da Alkhairi ❤❤
Allah ya isa Wallahi
Wallahi qarshen Rashin imani yaqara akan mutannamu yan arewa kaji wani Rashin arziqi irin wannan.
Allah yaja kwanaka Allah yasakamusu 😭😭😭
Wannan zalunci yayi yawa wlh ya Allah kadubi bayan mu,
Ameen
God bless ordinary president Allah ya saka maka da gidan aljanna
Subhanalla, Allah ya saka musu
Mtchww Gaskiya Mutane Basa Kyautawa Tayaya Mutum Yana Da Yan Uwa Amma Ya Kyale Su Yaje Yaba Abokin Bariki Amanar Dukiyar Sa Yabar Yan Uwa Mtchwwww 😭😭 Kai Allahma Ya qara
Allah ya saka maka da Alkhairi kaima.Allah ya kara tsare mana rayuwar ka da kai da iyalanka da maaikatanka baki daya.Allah ya sakawa mahaifiyarka da Alkhairi dan wannan.al'amaarin itace sila saboda jajarcewar ta da tayi gurin baka tarbiya da tayi.Allah yasa ta cika da imani.
Thank you so much daddy
Allah yabashi dama da iko domin yabiyasu kudinsu
Slm mai gida kuma babban ya garemu nima wallahi marayaneni abunda wannan bawan Allah yayi banjidaddy Allah ya sakamusu nima wallahi marayaneni ba uwa ba uba Allah ya kamusu
Dan Allah khadijah kidaina kk kina kara samu kaka muma Wlh Allah srk 😢😢😢😢😢
Allah yasaka muku da alkhairi
❤❤❤❤❤❤❤😂
Ordinary President voice of voiceless May Almighty Allah reward you abundantly and May he continue protect you and guide through out in your life
Waman mutun azzalumi ne na karshe babu Allah a zuciyar sa,Ya Allah ka saukar da masifa da balai ga wanan bawa yazama izna ga masu irin wanan halin ,mugun mutum mayaudari
Shigi fuska kamar gujiyar lahira 😭😭😭
😢 kai sister yaya gujiyar lahira kuma take?
Allah yakwato musu hakkinsu
Baba Ahmed isah allah shiyima kariya da kariyarsa amen
May God bless you my ordinary president
Allah ya isa kukana
Allah ya bi musu kadinsu
👍👍👍👍👍👍👍
Let's assume baici kudin,toh yanda ya ke tafiyar da dukiyansun dai dai ne?haka amana ta fada?HABA!!!
Wallahi kuwa saiya wulakanta
Allah sarki duniya Labari rayuwa sai hakouri walahi 😭😭😭😭Allah ya sa mudace
My ordnary president Allah yakara daukaka. Da nesa Kwana Wllh Mrs president wannan bawan Allah beda Imani kk kadan . Bbu gaskiya abayananshi Allah ya bi musu hakkinsu.
Allah ya tozarta shi.
Wllh irin mutanan Nan suna nan dayawa .
Mumu anrike mana kwatan babanmu anan gauraka A AbujA.
Haryanzu ba'abamuba. Bayan rasuwan bbn mu wa'insu suce nasu haryanzu anatayi
😭😭😭Sai dai Allah yamana maganinsu
Ma Sha Allah Allah ya sa mudada raida lafiya shikuma Allah ya shiryeshi amin
Please our ordinary president relocate these children, their lives are in danger.
😭😭😭😭😭 Allah sarki rayuwa
Ordinary president wallahi kai uba ne ƙware wallahi Allah ya saka maka da Allah alheri
Wallahi Abin Yabatamin Rai Wannan Mutumin, Ubangiji Allah Yasakawa Yan Uwana Mara'u Wlh har hawaye yasauka a idona
Wa iyazu billah
Ordinary president allah yakare gabanka da bayanka amin yah hayyu yah hayyum
Gaskiya Ina Jin dadin yedda kuke aikin ku idan da hali inason zama ambassador naku a funakaye local government gombe state sunana Umar Ahmed zibo kainuwan funakaye
Ordinary president Allah ubangiji yasa kagama Lpy🤲
Assalamu alaikum ranka ya dade ni mabiyin shirin kane ina ma fatan alkhairi Amma dan Allah akwai wani maraya da wasu da baa san ko suwaye ba sun sa an kama shi har an kaishi gidan yari yaron laifinsa kawai saboda yana rubutu kuma ya na bayyana irin zakuncin da wasu daga cikin yan siyasa suke mana dan Allah ka taimaka kayi bincike sunan local government namu Dan musa yanxu haka yana gidan yari katsina in ana son karin bayani a taimaka min da number da zan kira nayi bayani nagode
Allah yaja kwanaka Allah yasakamusu😢😢
Allah yasakama da gidan aljannah oga Ahmad 🤲🏻😭
Allah ya isa
😂 mlm jidda allah yashir ya
Allah yasaka maka da alheri ordinary president. Khadija da Muhammad Allah yabi muku hakkinku.
inshaAllahu
ALLAH yasakamaka da alkairi oga ahamad
Ordinary president wallahi Amana akoi wahala.
Gaskiya wannan mutumin baya da Imani Kuma tin aduniya zai fara ganin sakamakon abinda ya shuka
Allah yasakamuku da alkairi
ALL THE BEST BREKETE FAMILY - OUR FAMILY
Allah taimaka
My heart is broken 😭😭😭
Allah ya isansu yabimusu kado Allah ya Saka maka da alkairi
Shege gashi Bakii dan iska..Allah ya saka masu
😅😅 sai fara bleaching 😢 yabasu kudin su kawai
Allah sarki mutuwa mai tonan siriri wayyo Allah iyayan suna kasa suna ganin mamaki
Dama da gaganinshi wannan mugune wannan shegen bakinnashi zeciharam mugukaway💔💔💔💔😭😭😭😭😭
Allah yasaka da alkairi
kai wannan baida gaskiya Sam Sam
Allahyasakamusu
Very confusing. Hadiza said she's the one taking care of the family meanwhile abubakar is busy sending money to her account.