Allah ya sakawa malam da mafificin alkhairi wlh nayi wannan tunanin nace datamai uziri sabida shu'umancinmu mata yafi gaban haka Allah yasa mugane muima iyayenmu da iyayen mazajanmu riko na gaskiya.
AlhamdulilLah mlm ya gano bakin zaren Allah ya Raba yayanmu da mugaye abokan zama.Allah daidata tsakanin shi da mamanshi Allah huchi zuchiyanta ya bashi iKon gyarawa da masu matsala Irin nashi Allah ya yaye musu
Assalamualaikum malam Allah yasa da alkairi wllh wllh wllh malam kaji narantse Yaya na yafi wannan Dan lalacewa malam ayanzu haka Yaya na yakai maman mu kotu malam agaban mutane yazage ta tsaf Nima ayanzu haka cewa yayi sai yayi ajalina indai yana raye yaga Mai tsatamin maman mu tace Allah ne gatan mu malam cewa yayi da maman mu idan ta isa tazuba dashi tagani wllh malam da ina da yadda zanyi nagaya Maka komai da nayi bansan ina ake samun number kuba Allah yasa mudace Allah yasaka da alkairi 😢
Allah ya sauwaqa amma dai datayi hankuri da yafe
Jazakallah
Allah ya sakawa malam da mafificin alkhairi wlh nayi wannan tunanin nace datamai uziri sabida shu'umancinmu mata yafi gaban haka Allah yasa mugane muima iyayenmu da iyayen mazajanmu riko na gaskiya.
Allah yasa ya gyara 😢 Allah ya huci zuciyar ta.
Hmmm! Yawancin mu iyaye mata muna fama da irin haka, sai dai Allah Ya kyauta.
Malam Allah yasaka da Alkairi yajikan magabata d fulani inuwa dg Tunisia 🇹🇳
AlhamdulilLah mlm ya gano bakin zaren Allah ya Raba yayanmu da mugaye abokan zama.Allah daidata tsakanin shi da mamanshi Allah huchi zuchiyanta ya bashi iKon gyarawa da masu matsala Irin nashi Allah ya yaye musu
Allah ya yasawwaka wassu mata da aurensu gwara zama gwauro. Ya kamata musamu report kan wayece wannan mata.
Ya Rabbi ka ƙara kyautata tsakanin mu da iyayenmu kasa mugama dasu lafiya
السلام عليكم ورحمه الله استاذ موسى صور لنا مقبره عثمان فوديو والشرك اللي قاعد يصير فيه وشكرا يا موسى
Wlh mlm yauma Naji wani yana korafi Akan mlm Wai zasu Hana ayi zanganga baza a hanasuba
Ai idan akayi rashin dacen mace hadi da jahilai da hatsabiban iyayen ta, to sai addu'a.
Assalamualaikum malam Allah yasa da alkairi wllh wllh wllh malam kaji narantse Yaya na yafi wannan Dan lalacewa malam ayanzu haka Yaya na yakai maman mu kotu malam agaban mutane yazage ta tsaf Nima ayanzu haka cewa yayi sai yayi ajalina indai yana raye yaga Mai tsatamin maman mu tace Allah ne gatan mu malam cewa yayi da maman mu idan ta isa tazuba dashi tagani wllh malam da ina da yadda zanyi nagaya Maka komai da nayi bansan ina ake samun number kuba Allah yasa mudace Allah yasaka da alkairi 😢
Innalillahi WA inna ilaihi raji'un
Ƴar uwa Allah ya kawo muku mafita 😢
Subhanallah ba komai da sanin Allah