Allah ya shiryar damu
Sallallahu alaihi wa aalihi wasallam
Gaskiya kayi bayani mai mahana kafadi gaskiya malam
Qarya Kake sahabbai sun nemi tabbaruki da babffan Annabi Muhammadu saw kuma a sahabban ma sayiduna umuar ya nemi Allah ya basu ruwan sama albarkar babffan Annabi
Yanzu kuma an yarda ANNABI nada albarka kena to masha allah amma cewa wanin ANNABI baida albarka wayace kune ko ANNABI asani na dai allah ya kanyi wa alumma ni ima sbd wasu bayinsa har dab bobi
Sa, Albarka.
Slm pls yan uwana musulmi inhaka tafaru kowayasan irin comment din dazairinkaya banda tozarci atsakaninmu dukkanmu abu dayane Allah yabamu ikon gyarawa
Hassadace tunda kai bakada albarkar dawani zai zo kadafa kansa
Masha Allah.
wlh malam gumi ka nuna bakin ciki
MashAllah
Kayi kaji tsaran Allah abubakar gumi
Allah keuta kaima kadaiba kawo irinwanan
Gumima bai isa ba baltana kai nawa kake tsohon sojan yahudawa kawai
Subhanallah
ALLAH YA KYAUTA...... SHUGANNI SUNYI SHIRU ANA KASHE TALAKAWA WANI MALAMIN BAI TABA MAGANA BA...AMMA DA ZARAR MALAMAI DAGA WANI BANGAREN KO WATA AKIDA YAYI KUSKURE SAI KAJI ANFUTO ANA RADDI...... SUBAHALLAH WANNAN WANI ZAMANI NE?
Waye ya fada cewa baiyi magana akan yan ta'adda bayan har daji yashiga dan neman sulhu gwamanati tace babu ruwansa. Abun da mallam ya fada dede ne
Babu wani dan Adam mai bada albarka Allah ne yake badawa
@@aminusaidu924 ka koma makarant a ka tambayi malaminku zaiyi ma bayani
@@muhammadhassan6028 A a kai kace Babu Mai Bada Albarka sai Allah kaga Kenan kasan abinda ake cema Albarka, Kuma miyasa zakace inje in tambayi malamanmu bayan kun kafirta malamanmu domin su sun fahimci yin Hakan ba shirka bane, kaga Kaine zaka fadamani bawani ba.
@@muhammadhassan6028 ai yiwa mutum addu'a ba laifi bane .....idan kuma mutum bashida ilimi baza'a je ace masa yyi addu'an ba.... sai matsayin mutum yakai tukunna!
Kai gumi
Nagaba yayi gaba
Nigas kiya bana daloka cin saura ron gimi ton tuni nina riga dana ajeji gefe
Dama tijaniya wanni reste ne saga addinin krista
Wannan kadan daga cikin aikin su kenan
Gumi dan ta adda
Abu ahmad assalami alaikum da otn an tashi lpy ya yan uwa sa abokai, please dan Allah ka fadi alkhairi akan musulmi na gode.
To Amma meye ma'anar alamar daka zana ? Me hakan yake nufi?
Hakanee
Chirme kawai da kakai malami da ka gaji tsohon ka A. gumi Wanda shima ya roƙi SHEIKH DAHIRU Addu'a a Makkah kuma kasan cewa baban kama ya buga ya barchi ballantana kai kunun bayan ludayi chacha kawai
wanafa hasadakena itakoha sada batazowakoina akay malomadadama koma asaso baazowa idasoke komadokaka ta alace sabidahaka sekalo
Maulana Shehu Dahiru Allah Ya Kara Lafiya. Abubakar Gumi dan Hasada dan boku haram Izala gubace zamuce gabada neman albarkan iyayinmu insha Allah
Amma Kai daqiqine yanzu wannan shine tarbiyarku 'yan bidi'a 'yan tijjaniyya dama ba'abinda Kuka'iya saï zagin mlm abubakar mhmd gumi kuma dama ai gada kukayi daga shehunku dahiru usman bauci kuma dama ai kura bata cizo danta yayi lasa shehunku yayi yayi yagaza da mlm abubakar mhmd gumi yanzu kukuma andoraku akai to kusani mlm abubakar mhmd gumi mlmin sunnar annabi Muhammad SAW yafi karfin shehunku ballaiku kwandon shara
ليس الخبر كالمعاينة
نحن البركة رأينا و شنو تقول لينا مافى
Katuba kafin lokaci ya riskeka
Dan ta'adda kawai
Kulliyomin babbacin addini sai wasu wanda bamusulmiba ya batamana addini kuma ayica to menene Dan yayihaka
,
Haqiqa inatareda fahimtar Sheikh Ahmad saboda dalilai kamar haka
Abu nafarkodai shima baiyi sukaba agameda kaiwa malamai ziyaraba baikuma hana agirmama Malamaiba
Amma abin kyama anan shine abinda shi malamin yai dakuma abinda shi dan siyasar yai
Duba dacewa daga lokacin da malami yaji cewa zai iya shafawa wani albarka tofa gaskiya shedan yayi nasara akanshi
Domin kuwa yabawa kansa tabbacin abinda gabine kuma alhali Allah SWT shikadai yasan gaibi
Wayasanar dashi yanada abinda zai shafawa wani? Duk mumini nagaske da tawali'u akasanshi bada alfahriba
Wannan kuwa alfahrine.
Abangaren wanda aka shafawa albarkar kuma abun yafi muni domin qarshensa zai iya tuqewa ga shirka da Allah SWT
Lokaci dakuma yanayi bazai bani dama nayi cikakken bayaniba agameda wadannan batutuwa guda biyu da bangaren maiziyara dakuma wanda aka kaiwa ziyarar
Amma magana ta domin Allah akwai kura kurai aqarqashin wadannan batutuwa saidai kawai ace Allah yashiryemu
Dahiru bauchi Kenan dan cuwa cuwa ? Dan danfara ? May karaman aljannu billion 3 😂 ??
@@sulaimanturai429 dan bidi'ah Kenan dan dariqar tijjaniya dan haqiqah ? Babu hujja babu dalili Say zagi ???
Ikon allah sai kallo 😒🤔🙄
Kalla shirin a tunani na episode 02 ua-cam.com/video/P9MIZZ3ERRY/v-deo.html
Jakin banza jahili Wawa Allah yatsinema albarka duniya da lahira
Shehu dama makwadaicine gashi ya tsufa Amma yana shirme
ubankane makwaidaici wawa jaki dakiki nagaba yayi gaba wlh saidai kumutu
Izala is a scam
wan nan maganan banza ce karya kakeyi gazami jahiline
thank God who blessed us with Dr like Ahmad gumi