Rigimar yayan Sarki Da Jaruma Mai jiddaIbrahim, Kawunan yan Kannywood sun Rabu kan bata kariya

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 15 тра 2022
  • Umar mai sanyi is a musician/producer in the kannywood film industry, here you can get my audio, music videos, films, kannywood news, gist and a lot more. thanks for subscribing my channel
    Umar mai sanyi mawakine, kuma producer ne a masana'antar kannywood, a nan zaku iya samun wakokina na kallo da na saurare, fina-finai na, labaran kannywood , tsegumi da sauran shirye sirye masu kayatarwa. na gode da subscribing dina da kukayi.
    --
    #UmarMaiSanyi #kannywood #Kano #Kaduna #Hausa #Arewa #TsakarGida
  • Фільми й анімація

КОМЕНТАРІ • 268

  • @ibrahimsani8608
    @ibrahimsani8608 2 роки тому +9

    Oga Umar a turomin link na sabuwar Tashar Tsakar Gida. Nayi searching har na gaji ban samu Tashar ba..

    • @TsakarGida
      @TsakarGida  2 роки тому +5

      Ok dan'uwa ina godiya
      ua-cam.com/channels/Sv0bpy9za1vlYQ2O-i84jQ.html

    • @ibrahimsani8608
      @ibrahimsani8608 2 роки тому

      @@TsakarGida Nima ina Gdy. Regards to Family

  • @hureiraahmad4798
    @hureiraahmad4798 2 роки тому +4

    Wa'iyazubillah subhanallah 😳😳😳😳 tabbbbbbb yanzu wnn Yar sarki ce a hakan?????? to baban nata ma ta mai tatas Allah wadaran gidan sarauta wlh gara na mutu a talauci danayi aure a irin wnn gida

  • @fiddausisbaki3794
    @fiddausisbaki3794 2 роки тому +3

    Gaskiya na yi mamaki a gidan Sarki ana yin irin wannan, gaskiya ba tarbiya.

  • @salamatusaidu5390
    @salamatusaidu5390 2 роки тому +3

    Innalillahiwainnailaihirrajiun innalillahiwainnailaihirrajiun innalillahiwainnailaihirrajiun hausawanmu musulmai wlh kuji tsoron Allah mutuna fa akwai mwanciyan kabari 😭

  • @mohammadmansoor9102
    @mohammadmansoor9102 2 роки тому +4

    Kai kuma zaraddin sani ai shekara ashirin ba kwana ashirin bace, bata taba futowa ta Nemi dauki ba sai yanzu' ai ko kasan kamawa tayi, Dan haka ko baku taya ta da komai ku taya ta da addu'a bayin Allah

  • @gismayusuf632
    @gismayusuf632 2 роки тому +10

    Innadillahi wa'inna ilaihin raj'un 😭
    "Ya"Yan sarki ay ba "ya"Yan sababbai bane Basu fiki ba baki fisuba Aure ya haifeki Aure ya haifesu bawani asali dazasu nuna Miki kici gabba da zama da mijin ki su kansu kafin sarautar su suwaye zasuje lahira da sarauta. Wannan rashin daraja har Ina

  • @OfficialSautinHausa
    @OfficialSautinHausa 2 роки тому +10

    Allah sarki Maijidda 😭😭😭😭 wannan bah ita kawai suke sa ruddani bah harda martabar gidansu don yan duk wanda baisan su bah za'asan su

  • @mdkmsarobadariya1825
    @mdkmsarobadariya1825 2 роки тому +3

    Wai shi dan Allah zaharar din mesa baya Abu na tainani ana maganar Rai da mutuwa yana maganar Sirri ya kamata in zaka taimaka ka taimaka in baka taimaka karka hana ataimaka dan Allah kaja tsamman rayuwar Ka haba

    • @moussamariama5965
      @moussamariama5965 2 роки тому

      Zaharadine Bamu san bakada wayyo saye yanzu ,in gawna ka ko ya ta zo neman tcheton ran ta da na yaya ta za ka guje ta ne

  • @rabiaturabiusulaiman2653
    @rabiaturabiusulaiman2653 2 роки тому +11

    Allah mata magani Allah fiddata tsaka mai wiya alfarmar nabiyyu rahamati 😭😭😭

  • @fkcfdudffghf7411
    @fkcfdudffghf7411 2 роки тому +4

    Tab Allah ya kyauta whl irin wannan matsalar tasa gidan sarauta tasa mu kahakura da Mulki ga shi mun zauna lafiya ta hakura kurin Amma sukarbi yayan unm sarauta ko masifa whl talaka yafi me kudi kwanciyar hankali

  • @mamamdanbaiwa7258
    @mamamdanbaiwa7258 2 роки тому +5

    Hmmmm kalubale gareku yan fim masu fito da fitsararku kiri kiri

  • @issoufouya-kaou5048
    @issoufouya-kaou5048 Рік тому +1

    Inna lillahi wa inna lillahi raj'oune 😭kowa ya dawki duniya riga watarana zai rasa sablu wanketa balantana ya canzata. Daga karche kuwa za'a rasa abin sawa. To duniya dai makaranta ce Chi Wanda Ya haliceta Ya iyawa kowa kuma Yana jiran kowa a RANAR sakamako. Tsakanin ki da su ALLAH Ya Isa 😭😭😭

  • @MamanAreefAyusha-gn6mk
    @MamanAreefAyusha-gn6mk Місяць тому +1

    Innalillahi wa inna ilaihiraj una Allah ubangiji yasauwake wai agidan sarauta akeyin irin haka tabdijam gaskiya akwai karancin tarbiya da Kuma karancin tauhidi Allah yayi miki maganinsu wlh Kuma fa su mata ne wlh albasa batayi halin ruwa

  • @mohammadmansoor9102
    @mohammadmansoor9102 2 роки тому +2

    Mun shaida auren ki, mun shaida Zaman auren ki hauwa wannan kunji kunjin da ta fada bamu San shi su suka sanshi, Allah ya Kara muku zaman lafiya da mijin ki ya tsare ku ya tsare muku zuri"ar Ku ameen

  • @fatimahalliru3530
    @fatimahalliru3530 2 роки тому +3

    Allah sarki kawata Allah yabaki mafita gaskiya tafada maijidda akwai hakuri airenta mai albarka harda yara tsakaninsu

  • @malan_abduabubakar-ibrahim7438
    @malan_abduabubakar-ibrahim7438 2 роки тому +9

    matsalar matan yanzu kenan sunraina talaka ne shiyasa suke shiga irin wannan masifun

    • @OfficialSautinHausa
      @OfficialSautinHausa 2 роки тому +1

      walahi dun bah yar kowa bace, ai inda itama yar sarki ce basu isa bah

    • @zzxzzx1622
      @zzxzzx1622 2 роки тому

      Ikon Allah harda habaici

  • @najibmaruf2413
    @najibmaruf2413 2 роки тому +6

    Kamar yayan sarki ace suna tona asirin gidansu gaskiya ba tsari

  • @mohammadmansoor9102
    @mohammadmansoor9102 2 роки тому +7

    Innalillahi wa Inna ilaihi raj'oon!
    Yanzu duk wannan tabarar daka gidan Mai martaba ado? Allahu Akbar duniya zancen banza Allah ya ji Kansas da rahama walhi Ku Yayan masa ba Ku yi masa adalci ba,, kuma Baku yiwa Kan Ku BA,,

  • @janaat_ahmad.1109
    @janaat_ahmad.1109 2 роки тому +2

    Subhanallah! Allah kawo maki mafita Baiwar Allah😭🥺.

  • @rabiatsani7856
    @rabiatsani7856 2 роки тому +1

    Gsky de Abu ba tarbiyya Allah ya kyauta ya zaba miki abunda yafi Zama alkhairi

  • @sharhabilualimuhammad9517
    @sharhabilualimuhammad9517 2 роки тому +1

    Tab allah yasa mudace Ashe dai gidan sarkin mah bazaman Dadi akebah

  • @zainabmuhammed9513
    @zainabmuhammed9513 2 роки тому +1

    Allah yana tare ke Insha’Allahu

  • @user-pw2or9gn9v
    @user-pw2or9gn9v 2 роки тому +4

    Wanan sun zubar da martabar gidan saurautar Allah ya saka miki

  • @murjanatumuhammad5910
    @murjanatumuhammad5910 2 роки тому +1

    Ya hayyu ya qayyum 🤲🤲🤲🤲🤲karabamu da irin wannan dangin mijin🤲🤲🤲🤲🤲

  • @mariamabubakr1043
    @mariamabubakr1043 2 роки тому +1

    Allah ya kayo miki dauki. Yaya Umar dan Allah idan ka dora murya a dinga rage music.

  • @rukkayamusa3538
    @rukkayamusa3538 2 роки тому +3

    Gaskiyabasudaimani

  • @mdabdramanaichatou3754
    @mdabdramanaichatou3754 2 роки тому

    Hasbouna llahou wa Ni'imal wakil.na tawsayamiki mai jida da kinka iya rayuwa da waenan mutanen n'a tsawan waenan chekaru . Allah ya kamiki mafita.yahayu ya qayum👏 .shi mai gayin ta rabu.yayan fa .?tunda ba sonsu sukeba ai sune abin dubawa .ina mai tayaki adua Allah yamiki mafita

  • @rayuwatv2896
    @rayuwatv2896 2 роки тому +10

    Subhanallah This Is Too Bad Wallahi, Har Yanzu Akwai Irin Wannan Arrogant Din A Wannan Karnin, All In The Name Of Aristocracy Ko Kuma Mulki, Ko Kuma Kudi Ko Gidan Da Mutum Ya Fito???
    Aikin Banza Tunda In Mutum Ya Tashi Mutuwa Haka Za Abinne Shi Batare Da Komai Bah Ko Tittle, Wallahi Sai Abunda Ka Aikata, Allah Ubangiji Ya Isar Miki Yar Uwa.

  • @zainabnura3616
    @zainabnura3616 2 роки тому +2

    Allah ya xaba miki abinda yafi alkhairi

  • @abdullahizainab4678
    @abdullahizainab4678 2 роки тому +1

    Subahananillah mijin ta fah ama kiye hakure da rayuwa duniya

  • @hapsatsali8739
    @hapsatsali8739 Місяць тому +1

    Wanna rsohon dance don Allah kubar sawa badadi rama itama rashin hankail ne

  • @jummaisalisu183
    @jummaisalisu183 2 роки тому +1

    Inna lillahi wa Inna ilayhi rajiun. Allah Ya taimaka miki yar uwa. Haka za su barki in sha Allah

  • @mommynyasmeen6892
    @mommynyasmeen6892 2 роки тому +1

    Hakane Gaskiyar Zaraddin Sani wannan Fadan Cikin Gida Ne Kiyita Hakuri kowace Macce Tanada Nata Matsalan Allah Ya Kyauta innalillahi wainna ilaihin Rajiun Allah sarki Wannan wane irin masifa Ce

    • @umaraliyuzarau2281
      @umaraliyuzarau2281 2 роки тому

      Sai zuciyarta ta buga ta mutu, kuma ku dawo Kuna Justice for hauwa, ahaka ake kashemu da sunan muyi hakuri, idan ita tayi shiru kinsan abunda zai faru ga zuriarta nan gaba.

    • @user-vw5oy5gl9h
      @user-vw5oy5gl9h Місяць тому

      You are probably a man otherwise you won’t say this tchuuur

  • @juwairiyyabello1907
    @juwairiyyabello1907 2 роки тому

    Ya hayyu ya Kayyum Allah ya shiga tsakanin nagari da mugu, wannan rayuwa babu tabbas Allah yayi mana wadatar xuci, talaka da mai kudi Ai duk Allah yayi su, kiyita kai kukanki gurin Allah,

  • @hauwayusuf3849
    @hauwayusuf3849 2 роки тому

    Dan Allah Dan Allah nimabiya tashar tsakar gida saboda rashin waya Kwana 2 tasamu matsala kuma naji kana maganar sabuwar tasha dan allah meye sunan tashar

  • @kuburasaddik9688
    @kuburasaddik9688 2 роки тому +1

    Wannan gidan ai shine gidan yan'tasha

  • @basiruibrahim587
    @basiruibrahim587 2 роки тому

    Subahanallah to amma inna mijinta? Ai innaga inda wanda zai temaketa inbanda Allah subhanahu wata'ala sai shi kowa bayansu zaibi amma dai rayuwar Aure rayuwace dake daukeda sirri saidai hakuri

  • @zainabumaraamshi777
    @zainabumaraamshi777 2 роки тому

    Wai wannan yan gidan sarauta kenan, babu kama kai Sam. Ikon Allah

  • @abdullahihafsat438
    @abdullahihafsat438 2 роки тому +1

    Kai Amma Allah ya tsine ma wannan rigar sarkin Kanon da aka sa sautin ta. Wannan irin maganganu sai ka ce bamaguza. Ni duk ma ta fi bani haushi, wallahi. Tir, da wannan la'ananniya, sai ka ce ba musulma ba.

    • @zzxzzx1622
      @zzxzzx1622 2 роки тому

      Musulma ce kamarki Amma anya kinada tausayi kuwa mace yar uwar tana cikin wani hali ki kasa tausaya mata anya kinada tausayi kuwa meye amfanin zagin nata kinsan irin zaman datakeyi acikin gidan kinsan kuwa rayuwar gidan sarauta anya kuwa a nigeria kike zaune kodai bakya rayuwa a arewa ne meye hadinki da shigarta ke take bautawa ko ubangijinta mutane nawane ke rayuwa kamar ya"yan arna Tsoron Allah a zuciya take shigarta ba aibu bace tunda ba tsirara take ba yakamata kisan irin comments din da zakiyi yar uwa 😏

    • @abdullahihafsat438
      @abdullahihafsat438 2 роки тому

      @@zzxzzx1622 Ke daAllah ja chan baya ki ba mutane wuri. Ki je ki fahimci abinda na yi posting kafin kizo ki wage ma mutane baki.

  • @aliabdullahi9230
    @aliabdullahi9230 2 роки тому

    Allah yakyauta!!! shiyasa bahaushe yace kwadayi Mabudin wahala.

  • @fauxiyyaalhassan1238
    @fauxiyyaalhassan1238 2 роки тому +3

    Allah sarki kawai kici gaba da Addu'a itace mafita sunki amsa kiran hukuma babansuma yamusu mgna sunkiji to dan Allah yawe zai fada musu suji kinga kuwa Addu'a da hakuri sune mafita kawai

    • @ggvgg8889
      @ggvgg8889 2 роки тому

      Hakane amma yanzu datasanar za atayata da addu a duk musulmi insha Allah Allah yaba kowa zaman lfy agidan mijinsa Allah yakawo mata mafita ta alkairi

    • @fauxiyyaalhassan1238
      @fauxiyyaalhassan1238 2 роки тому

      @@ggvgg8889 Ameen ya Allah

  • @kabiruhabubakar8879
    @kabiruhabubakar8879 2 роки тому +2

    Toh Allah shi kyauta

  • @zainabmuhammed9513
    @zainabmuhammed9513 2 роки тому +1

    Sannan shikuma wannan mahaukacin Zaharadden yana magana kamar yasha kayan maye wai bekamata ya’n Film suyi maganaba saboda ba matsalar sabace ko kuma yana zuwa maulane

  • @xainabummeexeezeesarki5786
    @xainabummeexeezeesarki5786 2 роки тому +1

    Allah ta'ala ya shugo lamuran ki 🤲

  • @hadizamuhammadiinuwa4942
    @hadizamuhammadiinuwa4942 2 роки тому +2

    Allah ya kyauta

  • @aakainuwa86gotomo3
    @aakainuwa86gotomo3 2 роки тому +1

    Allah ya kawo mafita amma gaskiya wannan matsalar cikin gida ce

  • @asiyaabdullahi6436
    @asiyaabdullahi6436 2 роки тому

    Allah sarki inshallah allah zaibi kadunki inshallah

  • @ummuabdullaah7823
    @ummuabdullaah7823 2 роки тому

    Ai kuwa waɗan nan 'ya'yan Sarki...... Allah wadai

  • @abdullavage6141
    @abdullavage6141 2 роки тому

    allah yakawo mata mafita sukuma allah yaganar dasu amman wannan lefin mijinta ne yakamata ace yayi maganin matsalarsa da kansa allah yakara sasanta ku

  • @aliyumsale8837
    @aliyumsale8837 2 роки тому

    Dan Allah kacire wannan abun gaskiya bai dace ace ansaka irin wannan ba Allah yasa kaima ka fahimci hkn

  • @sadiyamuhammadadam3473
    @sadiyamuhammadadam3473 2 роки тому

    Subhanallah, Allah ya kawo miki dauki😭😭😭

  • @user-tn8gc6bb2c
    @user-tn8gc6bb2c 2 роки тому +1

    Allah ya temakeki allah yakareki

  • @roukayakindo5646
    @roukayakindo5646 2 роки тому +1

    Gaskiya abin yayi mouni sosai, Madjidda Allah ya sawake tabass kina cikin patsala

  • @hariyadam2017
    @hariyadam2017 2 роки тому

    Allah sarki Allah ya bimiki hakinki yashega tsakaneki dasu

  • @mohammadmansoor9102
    @mohammadmansoor9102 2 роки тому +1

    Kowanna dan'adam akan sirrin sa yake zaune, yau da za a saga kowa da da yawa sai tashin alkiyamar su ya tsaya Ba su mutu ba

  • @amenana3323
    @amenana3323 2 роки тому

    Allah yasakamiki basuda tarbiya

  • @babab.mukhtar5295
    @babab.mukhtar5295 2 роки тому

    YA haka tashar tsakar gida wannan sautin no control!!!!

  • @chafaatoumahamadou9835
    @chafaatoumahamadou9835 2 роки тому

    Inalillahi wa inna ileyhin rajioune Allah ya kamiki doki🤲🤲

  • @mamantwins1175
    @mamantwins1175 2 роки тому +1

    Allah ys mudace

  • @user-jf2ex5vt7u
    @user-jf2ex5vt7u 16 днів тому

    Wlh.rabi.zata.iya.

  • @assamaouhima6728
    @assamaouhima6728 2 роки тому +1

    Allah Sarki Maijida😭😭😭😭

  • @jamilaadamuy9975
    @jamilaadamuy9975 2 роки тому

    Kai kai subhanallah girma ya fadi wallahi....Allah ya fidda ki maijidda😪

  • @zainabmuhammed9513
    @zainabmuhammed9513 2 роки тому

    Allah zai saka miki dake da ya’ya’nki😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭kuma Allahamdulillah da Allah yasaukarda mutuwa suje suji azabar kabari

  • @maryamabubakar1908
    @maryamabubakar1908 2 роки тому +2

    Allah sarki😭😭😭😭😭

  • @hajiyafirdaucykano879
    @hajiyafirdaucykano879 2 роки тому +4

    Tab indai jinin sarauta haka ake irin wanan cin mutuncin to gara na xauna atalakata

  • @mohammadmansoor9102
    @mohammadmansoor9102 2 роки тому

    Kuma ba Yan film kadai ta kawowa koken ba, duk musulmin duniya kuma insha Allahu mum fara saka ki a addu'a hauwa Bello ado bayero, wannan suna kin dinga amsa Shi kenan abadan insha Allahu, kuma da ransu za ai komai', gyadar ki zata zubo Mai Insha Allah u

  • @arewakitchenapplianceskitc2764
    @arewakitchenapplianceskitc2764 2 роки тому

    Hmmmm bazance komai ba amma itama tana da nata laifin gaskiya

  • @ummuabdullaah7823
    @ummuabdullaah7823 Місяць тому +1

    Indai haka gidan sarautar yake ba tarbiyya ba mutunci Allah wadai wai har ma abun alfahari ne mutum yace yayi gadon uban shi wajen iya cin mutumci da zagin matan shi na sunna waliyazu billah

  • @aminuisah9453
    @aminuisah9453 2 роки тому

    Subhanallah Allah ya kyauta

  • @maimunatmusa5922
    @maimunatmusa5922 2 роки тому

    Wata sakaiyar sai agaban Allah daman masarauta cike take da makirce makirce Allah de ya kyauta

  • @aishaabdulhameedidrees9885
    @aishaabdulhameedidrees9885 2 роки тому

    Subhanallah.Allah ya kyauta

  • @hafsatahmad4422
    @hafsatahmad4422 2 роки тому +1

    Allah sarki Allah yafitarki lafiya

  • @hajjafadababa2083
    @hajjafadababa2083 2 роки тому

    Idan Sufi karfi hukuma Basu Fi karfi Allah ba ,ki Kai karansu wurri Allah xai Miki maganinsu

  • @sailubaalhasan1911
    @sailubaalhasan1911 2 роки тому +2

    Allah ya kyauta amma wannan me ashariyar ko musulmace!?

  • @hafsattvchannel957
    @hafsattvchannel957 2 роки тому

    tabdin mejidda Allah yafitar dake

  • @rahama___kaduna9894
    @rahama___kaduna9894 2 роки тому

    Allah ya Kawo Miki dauki

  • @fareedaidrees1390
    @fareedaidrees1390 2 роки тому

    SubhanaAllah wannan zagi haka? Gaskiya kunci mutuncin masarauta,maijidda Allah ya kawo Miki mafita

  • @hafsattashir1015
    @hafsattashir1015 2 роки тому +2

    allah yabakimufita

  • @leeleefresh3052
    @leeleefresh3052 2 роки тому

    Innalillahi wa inna ilaihi raju’un yadda take magana Wallahi kamar wadda ta tashi a tasha ba gidan sarki ba hasbiyallah wani’imal wakeel
    Itakuma maijidda Allah yazama gatanta Allah ya isar mata da isar sa ameen idan sunfi karfin kowa ai basufi karfin Allah ba, ko dan uwan nasu kuji zagin kaskancin dasuke yimai wannan tir da hali irin nasu kuma Allah yashiryesu idan sunada halin shiryuwa ameen 💔

    • @hureiraahmad4798
      @hureiraahmad4798 2 роки тому +2

      Yo ai gara Wanda ta tashi a tasha da wann tirrrr Allah ya raba mutum da wnn zuri'ar wlh

    • @leeleefresh3052
      @leeleefresh3052 2 роки тому

      @@hureiraahmad4798 ameen Wallahi

  • @zzxzzx1622
    @zzxzzx1622 2 роки тому

    Tabbas idan abu yadameka kana buqatar shawara kuma kafitar da ita dankaji dadi 😭😭kiyi ta haquri wata rana ze wuce su yanxu ina labarin babansu baya mutu ba kuma suma zasu ne muma duk zamu mutu ki rabu dasu ki kai qararsu gurin ubangiji shine me sharewa bawa hawayenshi kigayawa ubangiji

  • @asmamaiga3684
    @asmamaiga3684 2 роки тому

    Allah sarki abin tausayi 😭

  • @yaouabdoulkarim07
    @yaouabdoulkarim07 2 роки тому

    Subahanalh

  • @fhbvbn7700
    @fhbvbn7700 2 роки тому

    INNALILLAHI WAINNA ILAIHIR RAJIUUN 😭😭😭😭😭😭😭😭
    INNALILLAHI WAINNA ILAIHIR RAJIUUN 😭😭😭😭😭😭😭😭
    INNALILLAHI WAINNA ILAIHIR RAJIUUN 😭😭😭😭😭
    ALLAHUMMA AJIRNI FEE MUSIBATI WA AKLIFNI KHAIRRAN MINHA YA RABB 😭😭😭😭😭

  • @abdullahiyusuf4863
    @abdullahiyusuf4863 2 роки тому +1

    Abinda zaharardin yafada gaskiya ne Abinda yakamata tayi kenan

  • @zouwairaelhaboubacar9209
    @zouwairaelhaboubacar9209 2 роки тому

    Allah ya Kyauta

  • @sffds4184
    @sffds4184 2 роки тому

    Allah ya shi ga Lamarin ki Mai jidda 😭😭

  • @user-qg4ko9mi6g
    @user-qg4ko9mi6g Місяць тому

    Saidai adu'a amma akw ya'ya a wanan lokacin idan sukayi Maka wanicin zarafin wlh har kabar duniya bazaka ta6a mantawaba

  • @aishaumar8259
    @aishaumar8259 2 роки тому

    Innalillahi WA inna ilaihirrajiuun wannan wace irin alfasha ce

  • @fateemah.2102
    @fateemah.2102 2 роки тому +6

    Toh,,,,,Allah ya kyauta,,,ai auren gidan sarauta ko alittafi kakejin labari babu dadin sauraro,,to yanzuma banyi mamaki ba🙄🙄 🤔🤔🤔

  • @aakainuwa86gotomo3
    @aakainuwa86gotomo3 2 роки тому +2

    Subhanallah

  • @aliabubakaralidamalibaba970
    @aliabubakaralidamalibaba970 2 роки тому

    Allah dai ya kawo mata dauki

  • @aishahassan3568
    @aishahassan3568 2 роки тому +3

    Gaskiya wanna lamarin naki sai kiyi hakuri jarabawar aure ce bai kamata kifadawa duniyaba haka zaizama tono asiri

    • @khadejatibrahim4157
      @khadejatibrahim4157 2 роки тому +1

      Da tazo ta fadane ai baki kaita son rufama kanta asiri ba tunda kika ga haka abin yayi yawa ne kuma da sanin mijin ta tayi magana

    • @hureiraahmad4798
      @hureiraahmad4798 2 роки тому

      @@khadejatibrahim4157 atoh Kuma shekara 20 ba kwana 20 ba ai wnn su suka tonawa Kansu asiri inde zasu iya irin wnn cin mutuncin to wlh sunyi asara kinaji uban ta ma bata bari ba

  • @maryamhindustan
    @maryamhindustan 2 роки тому

    Subahanallah

  • @Bintzakariyya
    @Bintzakariyya 2 роки тому +5

    This is so sad 😭 😭😭😭 i feel her pain may Allah ease her affair

  • @bilkisuyarso6771
    @bilkisuyarso6771 2 роки тому +1

    Allah yakyauta

  • @khalidmohammadisah2885
    @khalidmohammadisah2885 2 роки тому +1

    Subha-nallahi

  • @shushubello904
    @shushubello904 2 роки тому +1

    Allah sarki Yan uabancine

  • @zainabmuhammed9513
    @zainabmuhammed9513 2 роки тому

    Innalillahi wa’inna ilaihin raju’un Allah yana tare dake

  • @FadilaSidibe
    @FadilaSidibe Місяць тому

    Allah sarki

  • @khadijahjibrin4500
    @khadijahjibrin4500 2 роки тому

    Allah yakawomiki Mafita. Duk inda wani yasako mace agidan auranta akwai tashin hankali. Allah kawo mana mafita baki daya