Manyan Jarumai da daraktocin kannywood sun fara magantuwa kan Batun Hadiza Gabon da Zaharaddin Sani
Вставка
- Опубліковано 11 чер 2024
- Umar mai sanyi is a musician/producer in the kannywood film industry, here you can get my audio, music videos, films, kannywood news, gist and a lot more. thanks for subscribing my channel
Umar mai sanyi mawakine, kuma producer ne a masana'antar kannywood, a nan zaku iya samun wakokina na kallo da na saurare, fina-finai na, labaran kannywood , tsegumi da sauran shirye sirye masu kayatarwa. na gode da subscribing dina da kukayi.
--
#UmarMaiSanyi #kannywood #Kano #Kaduna #Hausa #Arewa #TsakarGida - Фільми й анімація
Kuma gabon ta fadi gsky ta gama fadarta kuma inshaallah zahradden yana ji yana gani zatayi aure ta zauna lfy inshaallahu
In fact she is right she has a clean heart I don't know why they don't love her she is a good person I hope people understand her I support her❤
Ai Wlh hadiza kada ta bar zahradden kan maganar daya fada mata kuma gorin aure dayayi mata gashi nan da yaya mata zaiyi bayani ne muje zuwa
Gaskiya muna bayan hadiza sabo da Gaskiya ta fada
She has every right to express her honest opinion, I am with you Hadiza Gabon, don’t allow yourself to be intimidated by them stand your ground well.
Ali nuhu dayace yarinyar shi tanada kunya meyasa baa zageshiba sauran matan da suke film subasuda kunya kenan
😢😢😢😢
Gaskia dai
Hadiza Gabon tafadi gaskiya 💯
Allah sarki hadiza gabon kada kija da baya akan gaskiya malam Allah ya biyaka
❤Allahumma amin
Ba baya ba in taso taja gaba ma😂😂
Itafa bawai tace kar ashigo film bane dan film bashida kyauba wai dan kada azageka
I stand with you Gabon,kar wannan ya deki
Guyi Nan akoi sha sha sha mai kiran dandaudu
Wai shifa wannan dan daudun fahintar sa kenan kuma wai sune masu bada shawara,karshen duniya kenan
Allah kasa mudace duniya da lahira
hadiza allah ya kara baki ikon furta alkhairi a bakinki kuma muna godeya da wannan shawara
Ai abun da Zahraddeen ya yi ma, ya nuna rashin tarbiyyan su na en film ne. Duk namijin da zai fito fili ya zazzagi mace toh tarbiyya ce tai mai karanta. Sannan banza wai har da gorin aure sai ka ce shi ne Allah.
Gaskiya dayace kowa zai fadi maganarnan bai kamata ita ta fadaba a kaddara bata san ana fuskanta kalubale ba ta shigo meyasa da taga bariba ta chigaba da zama meyesa da taga ba mutuntawa bata fita meyasa diyawa
Yayata hadiza Gabon dan Allah kar ki mayar masa da martani kibarshi kaway
Kowa yasaurareki yaji Abunda kika fada yasan gaskiya kika fada
GASKIYA ne.keka.fada😮hsdiza.gabon.allah.yasaka.da.mike.da❤❤❤.alkhari❤❤❤
Kaiii Inna lillahi wa Inna ilayhi raji'un wai wannan mgnr har yanzu anata fafata wa. toh Allah ya sa mudace Albarkacin Annabin Rahama Sallallahu alaihi WaSallam Ameen 🙏🙏 Allah shi kyauta
Kudai dakikaine banzayi kawsi,wallahi hadiza gaskiya take fadi
Allaha ya sa mudace
Allah dai ya kyauta
Allah yasa mudace mufi karfin zuciyar mu Ameen
Allah sarki umi zeze❤❤❤
Salm Alle Qum brother
My name is Ousmane Suleiman Mohamed from Niger Republic really Hadiza Gabon I think you write and I pray 🙏 make god bless you ❤️🙏🙏
Allah yana tare dake aunty dije❤
wannan mai goyon bayan zaharaddeen jaki ne, doki, baida ilimin addini, yabar gemu na jahilci. bai tsoron ALLAH. basu kallon Allah sai dai ra ayi. wawaye, kuji tsoron ALLAH ba ayima ALLAH Izgili,,,, kuyi a hankali dai.
You really deserved to be respectful Hadiza Gabon don't mind your self allowed others to say what they want to say.
Gabon keeps on moving with good intentions ❤.
Wai nikam meyasa wasu mutanen basuda fahimta da adalci arayuwansu ta ina ta zagi yan Film ko tace musu yan iska haba muringa yiwa juna adalci itafa shawara tace zata bayar shawararda inza a staya akalle ta da fuskar fahimta to zasu gane inda ta dosa shawarace na zanshiga film air uwa ki bani shawara. yar uwata indai shawarata kike nema to karki shiga badan sana'ar nada wata aibuba ko babu alkhairi acikinta a'a sedan kallon da ake muna muda muke ciki kallon yan iska marasa kamun kai wanda hatta da iyayenmu basu stiraba nasan zafin abin nasan yanda zafin yake a zuciya to indai shawarata kike nema indai ta nine karki shiga inda kuma kinga kina ra'ayi ina miki fatan alkhairi domin kam in alkhairine akwaishi ciki sedai inba rabonki bane ___ shikenan fa abinda take nufi da maganarta amma mutane saboda son zuciya dason qananan magana sunbi su fassara maganar tata da wata manufar Allah shiyi me kyau haba kukenan ba'a wata guda wani abu be stiro daga garekuba
Nimafa banga laifitaba
yaya hadiza gabon❤❤❤
Wlh dama kawai haushin ta yake ji tazo ta fishi hassada ce ta motsa😂
😂😂😂😂😂
Zee zee
Kuma
Allah na tuba timaya kika biyewa fah
Allah ya kyauta 😊
Weldow khadiza Gabon
Malam mu gode da kara masu haskell mganan
We still stand with gabon🌹
Aslm barka malam umar muji ance mansura isa tayi aure dagaskene dan wlh nafi yadda da labaran tashir tsakar gida Allah yakara daukaka yarabaka da sharrin makiya amin yahuyu yakayyumu 🤲 🥰
Tsinannu meyasa baku zagi ali nuhu badayace yarshi tanada kunya su sauran matan film basuda kunya kenan dan hadiza tace tanabada shawara wada batashigoba kartashiga dama ai munsan yanduniya suke harkar film
Ilove yu ❤️ hadiza gobon
Sheikh yace Ina kallon wata danbarwa😊 gsky kan Hadiza ta fadi gsky,
Amna ta kwafaa a cikin hira da Yusuf Sasheen, gsky ta dinga tauna mgn akan Allah SWT kan tace ko rashin iya cikakkiyar Hausa ne ya janyo
Allah ya kyauta
As a critical listener Wai dattijuwa😂Wai qato
Wai ta lalace 😂
Toh ita gaskiyar a gurin dan dauda zaa karbe ta 🤔😎
Wanan mai murya kamar duro fa 😊
Hadiza Gabon tafadi gaskiya
Alhamdulilah
Wawa ana maganar advantage da disadvantage kana maganar daukaka. ka koma makaranta ku daman kunfi daso kowa ya lalace
Gabon room dinta film ne, zancen banza kawai
Gasakiyane hadiza aliyu in miki fatan alkairi, zain aureki hadiza daga mohammed inuwa yunusa yunusa
Hadiza Gabon kinyi gaskiya
Slm anji tayi laifi amastayinta ta yar kannywood amma shi bahaka ya kamata yayiba yaya Hadeezah kiyi Hakuri
Yaya littafi please
Amma ita hadiza Gabon data gane akwai matsala ai seta daina yin film din Amma Kuma bata Dena ba
Nikam duk sanda naji muryanka babu abinda ke fadomin kamar labarin fandau wato damata nakanji shaukin labarin
Wai Ummi zeezee Dubai tace ta koma da zama ko nijar 😂😂
Don banji sosaiba😂
😂😂😂
Hahah wai dubai ta koma da zama 😅
Dubai ko😢
Dubaï yanki larabawa koh😅baiwar Allah
Why na😂😂
Ni wlh nasaurari interview din banji Wani abun damuwa ko aibu ba a maganarta, gaskiya kawai ta fada
Ai batada laifi maganarta dai dai take zaharaddeen sani bansan wawa bane sai wannan magana da yama Hadiza
Hadiza fa gaskiya ta faɗa.
Allah ya basu lafia.
Ni dadina da zeezee nan qarya😂wai tana dubai da zama
kuma fa don tayi fada da zahradeen dinne fa ta shiga fadan😂😂sanan kuma wai tana maganan wai don ita yar film ce aka ce tayi ridda ta manta zaman dadiron datayi da timaya😂😂😂😂
@@fatimaibbi Eh mana dama tana jin haushinsa ya hanata kudin da atiku ya basu🤣ga san asani ita kuma ba kowa ba
@@jameelahabbah67 ai haka take ga jiji da kai ga karya😂😂wai dubai tana nan a kano ko maiduguri wai tana dubai ni ban san yaushe zata daina karya ba.
@@fatimaibbi😅😅😅. Kun sa mata ido 😅
Hhhhhh toh Allah kyauta
A gaskiya bata fadi laifi ba ah toh
Ké ummi zizi, chiga da kiké yi baya sa agané da guidan moutountchi kika huto. Kina kaskanta da baban naki né ma
Ba fa magana ake ta yan iska ba
Ba maganar iskanci ake ba
The thing is
Tana kokarin nuna musu abinda ake facing idan mace ta zama actress
Which is true
Yaya umar ina labari kwana biyu shiru Mike fwaruwane ???
Ina maganar lbr😅rigima ta kunno kai ga sarki da in krypto😂😂😂kuma ga sabon topic Hadiza&zahradeen😂😂😂😂Allah sa mudace
Wai ba ance Ummi zizi ta rasu ba?
Hahah yaushe kuma ?
Misalin da ka kawo na wadan su mata guda biyu,abin ya faru Amma ba a arewa bane.
Dn Allah Mal. Je ka aske gemun ka, sbd ba na arziki bane...
Nazo karanta comment
Vous etes assez mal éduqués vous là 😢😢
Kai kuma Dan daudu duk kune ai