Rikicin Malamai da yan film Albayan ya sake ragargazar yan film Musa mai sana'a ya maida martani
Вставка
- Опубліковано 4 жов 2024
- Umar mai sanyi is a musician/producer in the kannywood film industry, here you can get my audio, music videos, films, kannywood news, gist and a lot more. thanks for subscribing my channel
Umar mai sanyi mawakine, kuma producer ne a masana'antar kannywood, a nan zaku iya samun wakokina na kallo da na saurare, fina-finai na, labaran kannywood , tsegumi da sauran shirye sirye masu kayatarwa. na gode da subscribing dina da kukayi.
--
#UmarMaiSanyi #kannywood #Kano #Kaduna #Hausa #Arewa #TsakarGida
Allahumma salli wasallam ala saiyidina nabiyuna Muhammad❤❤
صلى الله عليه وسلم
Sallahu ailaihi wasallam
Gaskiya daci gareta humm
Mai Sana'a wannan ayar ba tada mahalli anan domin Allah gatse yakeyi anan
Don Allah a koma aje ayi ilimin usulul fiqhu tunda kace kai almajiri ne
Malam yayi gaskiya domin Allah bai turomu duniya don muyi wasaba
🙄🤔🙄 Allah ta'ala ya shirye mu 🤲 amiiiiin Yãa Hayyu Yåa Qayyum 🤲
Allah ya Kara shirya mana zuria
Ita dai gaskiya daya ce allahu kashirye mu Baki daya Amma maganar malam gaskiya ce
Malam ya fadi gaskiyane anamuku wa a'zi bakuji nekawe allah yasa mudaci ameen ya rabbi بارك الله فيك وجزاك الله خيرا الشيخ شكرا لك
Ameen ya Allah 🤲🤲🤲💓💓💓
Tofa Allah ya sa mudace
Allah ya shirya mu baki daya yasa mu cika da imani yasa mu na daga cikin wayenda manzon rahama s'a'w zai cece mu 🤲 ala kulli hal mu dinga yiwa junan mu kyakkyawan zato
Ameen wannan addu'a ce mekyau Masha'Allah 🤲🤲🤲💓💓💓amma ya'n Firm susuke tonawa kansu da kansu asiri kuma suke nunawa duniya susuwe Allah yasa mudace
Ana maganar ma'abota ilimi kina wani cewa a kyautatawa juna xato, ku mene yasa komai sai kuce sai kunyi mgn akai kuna jahilai Daku.
Ai Su Yan Film Su Gaya Mana Yaya aka Samu Magabatanmu suna yi
Wallahi Wanda Yake Zagin Malamai Ba Sa gamawa da Duniya lfy
Ka Kula
Wasu malaman basusan waazin dasuke yiba wlh Allah ya yafy muna kurakuranmu 🙏🙏🙏
Ba karya wlh gaskiyar kenan
Musa mai sana'a wa'azi ne yabiyo ta kanku sana'arku haramunce inxaka chanja ka chanja ka tuba kawai Allah ya yafe muna
Wlh hakane👍👍👍💗💗💗
@@zainabmuhammed9513 👍👍👍♥️♥️♥️
Wllh gaskiya daci gareta idan kasan Kai baha fasadi to menene zaka zarfu
Mai sana'a kadaina defending wasu mutanen banxa kabari a wa'azantar dasu su san gaskiya
Amma bata wannan hanyarba
Masha Allah danfin yafi Mai wa azi hankali dafadin gaskiya
Waimai yasa shidan film baya taba daide
Bashi d wata alaka d aminu j town kawai video sa yagani yana neman motar da awa shikuma yakirashi yace insha Allah shine zeyi sila susami motarnan kuma yanema musu aka dace 🤏..... Kai kuma musa me sa a akwai bata hari ako ina amma naku abayyane yk amma shima mlm yace sede kalilan daga cikinku wanda Allah ya tseratar adinga dubawa kafin ahanke hukunci
Ameen ya Allah 🤲🤲🤲
Allah yasa mudace kwai
Me naka dasu
Allah yasa mu dace
Aslm alkm hakan abun yake ai ku bakwajin nasiha, me ai shima baice duk bah cewa yy akasari Kuma ai d yawanki bazasu fito su kare kansuba don sun sani , S.A.W ai cewa yy akasari y ce kuma nasiha y keyi Allah y bamu ikon gyara halayanmu Ameen
Wannan maisana,a Akwai dan iska
Inkanaso kamutu da imani sai ka dai na yin fim
To Kai yanzu me sana a kana sone kace film ya halatta ko kana son malamai sudena magana akan abun da bb Kai
Maganar malamin nan gsky ce sosai
اللهم ثبتني بالقول الثابت في الحياة الدنيا وفي الآخرة
لا حول ولا قوة الا بالله لا حول ولا قوة نيجيريا نيجيريا مصيبة و الله ولما ها اعوذ بالله من الشيطان😪💔
Ana shouting 😂
Yaya Umar kwana 2 ka daina kawo mn labarai akai akai kamar fari dai 😢
Wlh Maganar Malam Gaskiyace Babu Ja Acikin Maganar
Shi Mara kunya ne
Amma Ita rashin kunya An Yi Wanda Ya fi shi rashin Mutunci
Dan Haka Sai a Kula da Rayuwa
Wannan gaskiya ne allah yayi maka Albarkah ameen ya Allah 🤲🤲🤲
Dole A fad'i Gaskiya Ko bazatayi muku dad'i ba,Fito da sharri Dan jama'a su k'aurace masa ya zama dole
Wnnn malamin Wawa ne. Duk duniya. Ana film. Aman wasu basa haramtawa😢😢
❤❤❤
Banta6a ganin mara tarbiyya irin Yan Nigeria ba Wai malami ya fito yace Allah yace Wai kaga mutum Dan yanakin irin abunda Allah yace haramunne Wai yazo yace zai yiwa Allah gyara acikin Lamarinsa Wallahi shiyasa muke ta shiga masifa kasarnan kasa she da yawa akwai Yan iska Wanda suka fiku wayewa da Iya iskanci Amman ba yanda za'ai malamin addini ya fito yace Allah yace sufito suyi ja inja dashi Wanda yaji zai dau wa'azi ya dauka Wanda bazai daukaba yai shiru yaje yacigaba da Shar holiyarsa Daman ai ko lokacin Annabawa iyakar su su isar da sakon Allah ba Wanda akewa dole sai Wanda Allah yaso ya shiryar Amman ku Dan Baku da tarbiyya daga malami yafadi abunda Allah yace yafada sai kunfito kun mayarmai da raddi acikin jahilci Dan Baku da ilmin ja dashi Wallahi irin wannan dalilinne yasa Wallahi wani sa'in natsani Yan Hausa film Sabo da basa son gaskiya Kuma Baku Isa kuhana fadin Allah ba kawai in mutum zai isakancinsa yayi Iya son ransa Amman dole a isar da sakon Allah Allah kashiryar damu kasamu cikin shiryanyun bayinka Amin ya Rabbi
Allah y kare mn malaman mu
Halan sukadai ne suke zina hmm lahira akwai shari,a wlh
Toke saiki zayyano Mana dukkannin mazinatan duniya,ko malama,, uhumm ai wallahi duk abunda mutum yake aikatawa alkhairi ko sharri duk Daren dadewa sai Allah ya bayyana shi,,, Allah yasa mudace
@@MaryamaUmar-js1wf ke dakata badake nakeyi ba maganar gsky ko banzayanosu su zasuyi shedu alahira suna aekata zina lahira zasu bada sheda du chewar d akemusu mazinata babu wdd aka taba kamawa tana zina ko in sutaba kasu turmi d tabarya su fadi shikenan daga allah yadaga mutun sama km ae kowa yana d inda yakewa ubangiji laifi wlh
To Allah keuta
🇵🇸✊🏽🇳🇬
🤲🤲🤲🤲👍
Tabbas haramunne mlm
Maganar da yafada akwai kanshin Gaskiya a ciki sede yanda yake waa’zin bahaka yakamata yayi ba
Kukuma Malamanku na Kamfanin Izalah munafukai makirai makiya allah Yan dasuka kawo Boko Haram fa mezakakirasu makiyin Allah bakwaganin abindakekanku sainawani is better for you to stop talking robish malamanku na Kamfanin Izalah Yan maula Yan Kaskantattu makwadaita masukafurta mutane da jahilta mutane Kuma malaman Kamfanin izalah babumaikashi ajiki irinku makirai kuhadamufadada christian kuhadamufadada Yan uwanmu musulmai kukafurta mutane aganinku kukadaine masu ilimi malaman Kamfanin izalah inmutum yadakatataku saiya hallaka makiran banza makiya allah 🤔😳
Kayi mgn akan Abunda kagani bakazo kana ma mutane haushin mahaukacin kareba kar nukan yan dariqa daku duk inda kuka zauna se kunyi haushi yan wahala kawai😂😂😂
@@nanarukayyaadam837 Wahalar tasa mahaukacin babanki yahaifeki acikin kungiyar Yan Boko Haram Kaskantattu makwadaita mayaudara makirai fasikai fajirai makiya allah Yan izalah stupid human being