walahi alqunut zamu tayi musu Allah ya yaci gaba da kare mu duk manyan Dake da hannu ciki Allah yai mana maganin su 🤲🏽 shikuma Allah yasa Aljanah Firdaus makomar shi
Wallahi ni dan Nijar ne. Amma cin fuskar da aka yi wa MAI MARTABA SARKIN SABON BIRNI ya yi matukar tayar mun da hankalin da sam na rasa sakuni.Jiya ko barci ban yi ba. Wallahi tamkar an kashe mahaifina. Idan ba so ake a yi yakin basasa a Arewa to ya kamata shugabannin Najeriya su farka daga barci. Wannan zaluncin da mai ya yi kama ? Fulani sun hana kowa sakat amma da zaran an nufi kauda su sai sarakunan arewa da kuma manyan masu fada-a-aji fulani suna kewayawa ta bayan fage don su kai musu dauki. Wai shin kun san cewa, idan ba a yi gaggawan kawo karshen wannan matsalar ba to yahudawa, 'yan kudu masu ajandar aware da kuma turawan yamma sai sun kara rura wutar wannan bala'i don ganin an raba Najeriya. A ce uwar Rarara an kwace ta a hannun yan bindiga amma sarki guda sukutum yana hannun tsinannun fulani tsawon mako uku duk arzikin da kuke bugun gaba kuna da shi amma a rasa wanda zai ceto shi. Wata shari'ar sai a lahira ! To Hausawa ba gafara sa ba, mu ga kaho. Tura fa ta fara kai bango. Lokaci ya zo da ya kamata ku tashi tsaye don kawo karshen wannan kisan gillar. Akwai wani abu da baku sani. Da yawa mutane na zaton cewa fulanin nan musulmai. Wallahi yawancin su tuni suka yi ridda don rungumar kiristanci. Amma sun yi shigar burtu a cikin al'umma suna kai da kawo
Malam waya gayamaka ciwa sosoji suna zama kulada mutuna as Nigeria 🇳🇬.ba soja ne ya Kashi yaro karami a Kano state suka biya da dubu dari uku ba ,me akayi musu!
An fito da mahaifiyar mawaki rarara Amma an kasa fito da sarkin gobir har suka kashe shi ,Allah ya saka masa Allah ya sa aljanna makomarsa kasarmu sai dai addua,a
walahi alqunut zamu tayi musu Allah ya yaci gaba da kare mu duk manyan Dake da hannu ciki Allah yai mana maganin su 🤲🏽 shikuma Allah yasa Aljanah Firdaus makomar shi
Wallahi ni dan Nijar ne. Amma cin fuskar da aka yi wa MAI MARTABA SARKIN SABON BIRNI ya yi matukar tayar mun da hankalin da sam na rasa sakuni.Jiya ko barci ban yi ba. Wallahi tamkar an kashe mahaifina. Idan ba so ake a yi yakin basasa a Arewa to ya kamata shugabannin Najeriya su farka daga barci. Wannan zaluncin da mai ya yi kama ? Fulani sun hana kowa sakat amma da zaran an nufi kauda su sai sarakunan arewa da kuma manyan masu fada-a-aji fulani suna kewayawa ta bayan fage don su kai musu dauki. Wai shin kun san cewa, idan ba a yi gaggawan kawo karshen wannan matsalar ba to yahudawa, 'yan kudu masu ajandar aware da kuma turawan yamma sai sun kara rura wutar wannan bala'i don ganin an raba Najeriya. A ce uwar Rarara an kwace ta a hannun yan bindiga amma sarki guda sukutum yana hannun tsinannun fulani tsawon mako uku duk arzikin da kuke bugun gaba kuna da shi amma a rasa wanda zai ceto shi. Wata shari'ar sai a lahira ! To Hausawa ba gafara sa ba, mu ga kaho. Tura fa ta fara kai bango. Lokaci ya zo da ya kamata ku tashi tsaye don kawo karshen wannan kisan gillar. Akwai wani abu da baku sani. Da yawa mutane na zaton cewa fulanin nan musulmai. Wallahi yawancin su tuni suka yi ridda don rungumar kiristanci. Amma sun yi shigar burtu a cikin al'umma suna kai da kawo
Wallahi abamu Makamai irin wanda suke dashi Muje... Mu fafata
❤❤❤
😢
Malam waya gayamaka ciwa sosoji suna zama kulada mutuna as Nigeria 🇳🇬.ba soja ne ya Kashi yaro karami a Kano state suka biya da dubu dari uku ba ,me akayi musu!
جزاكم الله بخير يا شيخ
malam wadda aka kashe mahaifinsa da mahaifiyarsa da danginsa kuma yasan wadda yakashesu ya zaiyi shawara
Idan kasamu shawara kai tagin dina naji
An fito da mahaifiyar mawaki rarara Amma an kasa fito da sarkin gobir har suka kashe shi ,Allah ya saka masa Allah ya sa aljanna makomarsa kasarmu sai dai addua,a
Dan siyasa, sai kwatsa abubuwa kake meye alaqar zancen yan kidnapping da zagin shugabanni
Sojojin ku 🇳🇬 basu da amfani
dabbanci yakare a arewa mutane kamar dabbobi anakashe mutane kowa yayi shiru