Cin Zarafin Sarkin Gobir, Yadda Boko Haram ta fara bayan Jan kunnan Gwamnati da Malamai sukayi

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 27 жов 2024

КОМЕНТАРІ • 13

  • @zubaidahsalihu6211
    @zubaidahsalihu6211 2 місяці тому +1

    walahi alqunut zamu tayi musu Allah ya yaci gaba da kare mu duk manyan Dake da hannu ciki Allah yai mana maganin su 🤲🏽 shikuma Allah yasa Aljanah Firdaus makomar shi

  • @DanNijar-zp7gl
    @DanNijar-zp7gl 2 місяці тому

    Wallahi ni dan Nijar ne. Amma cin fuskar da aka yi wa MAI MARTABA SARKIN SABON BIRNI ya yi matukar tayar mun da hankalin da sam na rasa sakuni.Jiya ko barci ban yi ba. Wallahi tamkar an kashe mahaifina. Idan ba so ake a yi yakin basasa a Arewa to ya kamata shugabannin Najeriya su farka daga barci. Wannan zaluncin da mai ya yi kama ? Fulani sun hana kowa sakat amma da zaran an nufi kauda su sai sarakunan arewa da kuma manyan masu fada-a-aji fulani suna kewayawa ta bayan fage don su kai musu dauki. Wai shin kun san cewa, idan ba a yi gaggawan kawo karshen wannan matsalar ba to yahudawa, 'yan kudu masu ajandar aware da kuma turawan yamma sai sun kara rura wutar wannan bala'i don ganin an raba Najeriya. A ce uwar Rarara an kwace ta a hannun yan bindiga amma sarki guda sukutum yana hannun tsinannun fulani tsawon mako uku duk arzikin da kuke bugun gaba kuna da shi amma a rasa wanda zai ceto shi. Wata shari'ar sai a lahira ! To Hausawa ba gafara sa ba, mu ga kaho. Tura fa ta fara kai bango. Lokaci ya zo da ya kamata ku tashi tsaye don kawo karshen wannan kisan gillar. Akwai wani abu da baku sani. Da yawa mutane na zaton cewa fulanin nan musulmai. Wallahi yawancin su tuni suka yi ridda don rungumar kiristanci. Amma sun yi shigar burtu a cikin al'umma suna kai da kawo

  • @rabiumaidawa1664
    @rabiumaidawa1664 2 місяці тому +2

    Wallahi abamu Makamai irin wanda suke dashi Muje... Mu fafata

  • @Isiyaka-zi4nv
    @Isiyaka-zi4nv 2 місяці тому

    ❤❤❤

  • @tomatkarote551
    @tomatkarote551 2 місяці тому

    😢

  • @LawalDalla-c8k
    @LawalDalla-c8k 2 місяці тому

    Malam waya gayamaka ciwa sosoji suna zama kulada mutuna as Nigeria 🇳🇬.ba soja ne ya Kashi yaro karami a Kano state suka biya da dubu dari uku ba ,me akayi musu!

  • @mukhtarabdullahi4224
    @mukhtarabdullahi4224 2 місяці тому

    جزاكم الله بخير يا شيخ
    malam wadda aka kashe mahaifinsa da mahaifiyarsa da danginsa kuma yasan wadda yakashesu ya zaiyi shawara

    • @hauwabamalli1411
      @hauwabamalli1411 2 місяці тому

      Idan kasamu shawara kai tagin dina naji

    • @GamboAbbas-o3u
      @GamboAbbas-o3u 2 місяці тому

      An fito da mahaifiyar mawaki rarara Amma an kasa fito da sarkin gobir har suka kashe shi ,Allah ya saka masa Allah ya sa aljanna makomarsa kasarmu sai dai addua,a

  • @aminuhabibu6250
    @aminuhabibu6250 2 місяці тому

    Dan siyasa, sai kwatsa abubuwa kake meye alaqar zancen yan kidnapping da zagin shugabanni

  • @am-yk2eg
    @am-yk2eg 2 місяці тому

    Sojojin ku 🇳🇬 basu da amfani

  • @mukhtarabdullahi4224
    @mukhtarabdullahi4224 2 місяці тому

    dabbanci yakare a arewa mutane kamar dabbobi anakashe mutane kowa yayi shiru