Wai don Allah me ya sa a Nigeria aka raina annabi kowanne dan iska sai kawo annabi akowanne shirme da shashanci Allah ya isa bamu yafema kowanne dan iska ba akan hakkin Manzon Allah
Mmhh malam bakada wani adanli sae son zuciyar ka meyasa bakason ci gaban al ummar Kano kk tare da mutanan da kasan azzalumae ne kk goyan bayan su don biyan bukatar ka wlh kuji tsoron Allah
Gaskiya kawo magana Annabi a cikin siyasa bai kamata ba raini ni ,magana mallam gaskiya ce Allah ya shirya amin ya hayyu ya qayyum
Wai don Allah me ya sa a Nigeria aka raina annabi kowanne dan iska sai kawo annabi akowanne shirme da shashanci Allah ya isa bamu yafema kowanne dan iska ba akan hakkin Manzon Allah
Banza kawai
Mmhh malam bakada wani adanli sae son zuciyar ka meyasa bakason ci gaban al ummar Kano kk tare da mutanan da kasan azzalumae ne kk goyan bayan su don biyan bukatar ka wlh kuji tsoron Allah