Gaskiya ne sbd Saudi Arabia da suke so ta gaza yin komai ta hayar taimakon Musulmi. Kuma ya kasa ganewar su wadannan da suke murna a Syria 'Yan ISIS ne ba mutanen gari bane.
Ya sakawa mugun makaryachi Ko? Zai hadu da Allah. Munafuki ,duk kisan kiyashin da akewa palasdinawa kuma mafi akasarin su sunni ne , bai babu wani taimako dashi Ko wata kasa tabada don taimakama palasdinawa ba, fache su dinnan dai Hezbullah da sauran kungiyoyi ire iren su. Amma babu wata wata kungiya Ko kasa ta Sunni da take iya Badu baki tace tak akan abinda kafirai kewa kasashen musulmi saboda munafunci.
Kai jama'a wa'yannan mutanen wlh bakwa kishin musulunci kawai kuma kishin izala ne koma dai menene ai mu bamuga wata kungiyar izala tana yaqar yahudawaba
Kaidea baxaku taba dena Wutar gaba tsakanin musulmiba,yanxu mekakeso ka isar kenan,kawae kafito kace kana go yan bayan yahudawa israela,Allah ya wadanan wannan sunar taku dan asara
Ni bana mamakin kalamansa don kakanninsune suka kashe imamu Hussaini a karbala, su Kuma yanzo suke murnar kisan ta hanyar yin cika ciki, to menene sabo don sunyi murnar kisan jikokin imamu Hussaini (as)
Mallam duk da cewa Iran ta chanchan ta a zarge ta da bari a kashe shugabanni har uku a kasar ta ...Amman kuma abin tunani ne cewa makiyaar suna son surarraba kawunar musulmi ne suyi galaba a kan. Yanzu a duniya kaf babu kasar musulmi da take tsaya was israila a wuya kamr Iran duk na cewa mun san Iran tana da na ta fatawar ...Amman musulmi musulmi ne sai dai idan ya nuna kafirci a bayyane
Allah ya tsine maka ya tsinewa zuri'a ka jahili dabba wlh sai ka wulaqanta kuma Allah ya tsaydaka da wannan kalamanka na qage matsiyaci kaima ay ba Israel ne matsiyaci
Raqibun da Atidun duk sun sajjala gobe qiyama sai sn maimaita maka wadannan karaorayin da kake yi babu kunya babu tsoron Allah. tir da wannan Aqidar Takfiriyya irin wannan
Tambayata shine da israila yahudawa makiya musulman duniya Baki daya da Kuma Yan hisbullah dasuke jahadi a bisa tafarkin Allah da kare Yan uwa musulman gazza duk Daya ne???shine turji da turji ?? Allah ya sawwake.
Izala gidan makiya Allah" Su Usama bin laden" su kuma me za kace a Kan su" ai su Sunni" ne" kuma barnar da su kayi tafi ta hizbullah" Amma Baku taba mgn ba, SBD 'yan firqar Ku ne' masu tada tsaye.Allah ya shirya Ku"
Salaam. Ni ba Dan shi'a bane, amma Don Allah Malam a dinga zurfafa Ni babincike. Maganganunka suna jawo mana jin kunya wajen masanan siyasan kasa da kasa. Musamman kasan cewa ka prof. Wannan fahimta ne na hukuman Saudia. Don Allah a dinga duba hagu da da a kafin ayi magana. Shi yasa dayawa mabiyanka basu yarda da fahimtarka akan gabas ta tsakiya. Allah Ya tsare ka kuma Ya kara kara maka ilimi amin, fi'amanillah.
Ku wacce irin tarbiyya kuke da ita ne ?? Abubuwan da Malam ya bayyana hujjace kawai zata rusasu saika fito ka bayyana hujjojinka domin rushe wannan magana ta Malam. Ba zagiba, zagi ay kowa ya iya hasali ma wanda basu da addini sunfi kowa iya zagi(maguzawa) Ku daina bayyana jahilcinku a fili. Allah ya karawa Malam Prof. Sani Umar Rijiyar Ilimi lafiya,juriya da hakuri.
Hauka, dakiki bei san cewa Hezbollah sun taimakawa Syria ne don su yaki ISSL , Karin bayani shine AMERICA DA ISRAEL Suna son su yaki Syria tazama suna da security guarantee akan Iran
Inna lillahi wa inna ilahi rajihun. Kungiyanci, zalincin israrl akan musulinci 😢 . Allah ya tsine duk mai sun israel akan muslimi ko waci kungiya. Amma kana bibiya news kuwa? Israel ta che da hizbunah da yan lebonon daya ne. Pls rijiyar lemu stop spreading hypocracy about this genocide act caused by usa and its allies israel
Just listen to what a Muslim, a leader for that matter saying about his fellow Muslim! Subhanallah! Were you in Syria? did you investigate what happened there?. Stop the Sunnah and Shia tales and focus on Islam else you all will end up in shame
😂😂😂Kai zama yenzu Bai wuche satiba kukayi iiskanchi a duk titunan Nigeria Amma sabagen Kun mannawa kanku hauka ,kajo kana chewa woni iiskanchi ,kuda kuka halatta iskanchinma kinche addini😂😂
Indai hakane sunnachi Allah wadarai da irin wannan sunnah
WALLAHI TALLAHI SUMMABI BILLAHI QARYA KAKE YI.
SUBHANALLAH
Wallahi mutumin nan baya kaunar Allah ko kadan.
Zanga-zangar da akayiwa bashar din da bai nassara ba da Syria ta zamo kamar Libya
Allah ya shirya musulman Duniya, amma yanzu dai Rijiyar lemo murna yake da kisan Hassan Nasrullah
Gaskiya ne sbd Saudi Arabia da suke so ta gaza yin komai ta hayar taimakon Musulmi. Kuma ya kasa ganewar su wadannan da suke murna a Syria 'Yan ISIS ne ba mutanen gari bane.
Bayahuden Malami, tirrr da wannan Malamin.
Da muhajiruna da ansaru basukai annabiba s a w a , mankuntu maulahu kai jaki kanachewa ansaru
فَإِنَّ حِزْبَ اللَّهِ هُمُ الْغَالِبُونَ
Allah shi karawa rayuwa albarka
Kude bazakuta6a Dena koyar da gaba ba saboda ajininku yake
Allah shi karawa rayuwa albarka
Masha Allah Allah ya saka da alkhairi 🤲
Mlm aji tsoron Allah adaina son zuciya,wlh wannan abinkunya ne awajen malami irinka
To gaskiya ne ai yada, kashiga UA-cam ka gani
Yaukuma anbar hadisi anbar aya ankoma kardawi duk dasunan sunnah Allah yakiyaye
Wallahi summa tallahi sai a y g
Dr allah yasaka da khairan
Allah yasaka da alheri Dr sani .Allah yakare Ka ❤❤❤❤❤
Ya sakawa mugun makaryachi Ko? Zai hadu da Allah. Munafuki ,duk kisan kiyashin da akewa palasdinawa kuma mafi akasarin su sunni ne , bai babu wani taimako dashi Ko wata kasa tabada don taimakama palasdinawa ba, fache su dinnan dai Hezbullah da sauran kungiyoyi ire iren su. Amma babu wata wata kungiya Ko kasa ta Sunni da take iya Badu baki tace tak akan abinda kafirai kewa kasashen musulmi saboda munafunci.
Mu akan palastsin saimunga inda takaya kuma inshallah yan shi a zasuyi nasara
Gsky malam wannan jawabinnaka akwai gyara bayanda zamu goyi bayan bayahude akan kowace kungiya indai ta musulmai ce
Masha Allah Dr jazakumullahu khairan
Wallahi ancin mana musulmai duniya saboda haki dancin kawai Allah ya kyauta
Allah y bada lada
Duk mai Murna da kashe Nasrullah da shi da Natanyahu uwar su Daya Uban su Daya. Rijiyar Lemo an ji kunya.
Shege mai baki kamar kwalmi
Ka tara gemu Kanata shirga karya ba hujja. Allah ya sa kagane global conflict ba raba kan musulmi ba.
Allah ya saka da alkairi
Manzon Allah saww yace duk wanda ya fifita wani akan Ali as dan wutane,
Allah ya tasheka da masoyanka
Wallahi karyar kake zindiki Kuma insha allahu kana tare da Benjamin natanyaho
Allah Ya sa ka da alkhairi
Ikon Allah
Allah yatsinewa makaryaci
Allah ya tsinewa maqaryaci
mashallah
Gaskiya mutumin nan kai ma turjin Nigeria, wannan ai rashin kishin addinin musulunci ne😢
Kai jama'a wa'yannan mutanen wlh bakwa kishin musulunci kawai kuma kishin izala ne koma dai menene ai mu bamuga wata kungiyar izala tana yaqar yahudawaba
Allah ya tadaka ranar sheda
Dan Allah inatambaya sahabbai nawane sukabi saiyaddina Ali
Saboda wannan zaginsu yakeyi,dawayo.
Amin amin 🙏
Sakarcin banza bahude
Kaidea baxaku taba dena Wutar gaba tsakanin musulmiba,yanxu mekakeso ka isar kenan,kawae kafito kace kana go yan bayan yahudawa israela,Allah ya wadanan wannan sunar taku dan asara
Ni bana mamakin kalamansa don kakanninsune suka kashe imamu Hussaini a karbala, su Kuma yanzo suke murnar kisan ta hanyar yin cika ciki, to menene sabo don sunyi murnar kisan jikokin imamu Hussaini (as)
Jakidai jakine wallahi indai baka daina yiwa mutane karyaba saimutunchika yazube
Ba ka jin tsoron Allah Rijiyar lemo
Ya allah kaisar mana akan wannan qaryar dagaggawa
Anya wannan malamin Yana kishin musulunci kuwa
Nida ina ganin mutunchi malam sani amma yanzu tunda yafarayin karya da yaudara yazama oooooooo
Malam Allah ya saka da alkhairi ka fadi gaskiya
Maqaryachi
Mallam duk da cewa Iran ta chanchan ta a zarge ta da bari a kashe shugabanni har uku a kasar ta ...Amman kuma abin tunani ne cewa makiyaar suna son surarraba kawunar musulmi ne suyi galaba a kan. Yanzu a duniya kaf babu kasar musulmi da take tsaya was israila a wuya kamr Iran duk na cewa mun san Iran tana da na ta fatawar ...Amman musulmi musulmi ne sai dai idan ya nuna kafirci a bayyane
Allah bada lada
Ni idan ana fada da Isra'ila da shia fata na kawai duka suci kansu.
Wlh malamai dayawa zasu shiga wuta idan ba munafinciba yazakahada kafirin da Wanda duksan zuciyarka kasan Dan shi.a akwi Kalmar sha.hada abakinsa wanna. Tsan tsar munafincine wlh to yanzu kafadaman menene saudiya Tayi
Kuma wallahi hassada kake ma hazbullah saboda mai sauran kasan larabawan suka yi Kai malam
Dr jaki plus
Shege matsiyachi kalli fuskarsa
MASHA ALLAH
Allah ƙara lafiya
Allah ya tsine maka ya tsinewa zuri'a ka jahili dabba wlh sai ka wulaqanta kuma Allah ya tsaydaka da wannan kalamanka na qage matsiyaci kaima ay ba Israel ne matsiyaci
Kaima sai ka raba alewa. Karya bata muku wahala kawai wani ƙato ya tara wawaye yana musu labarai ba hujja
Raqibun da Atidun duk sun sajjala gobe qiyama sai sn maimaita maka wadannan karaorayin da kake yi babu kunya babu tsoron Allah.
tir da wannan Aqidar Takfiriyya irin wannan
Tambayata shine da israila yahudawa makiya musulman duniya Baki daya da Kuma Yan hisbullah dasuke jahadi a bisa tafarkin Allah da kare Yan uwa musulman gazza duk Daya ne???shine turji da turji ?? Allah ya sawwake.
hujja itace dalili ba zagiba zagi bashida makaranta
Izala gidan makiya Allah"
Su Usama bin laden" su kuma me za kace a Kan su" ai su Sunni" ne" kuma barnar da su kayi tafi ta hizbullah" Amma Baku taba mgn ba, SBD 'yan firqar Ku ne' masu tada tsaye.Allah ya shirya Ku"
yanzu wanda barnar hizbullahi ba da fyafe sukayiwa mata da sunan mutu'a ba sai yadauka wasu mutanen kirki ne.
Da balain hisbullah a Siriya da balain Amerika a Iraki wanne yafi illa malam kafito kayimana fashin baki 6:10
Kaji muna finchi ba Israel wa bane keso su Chire al Bashir wallahi akwai mastala
Jahillci stiya wawa kawaii mekasani inban shirme ubanka ne arne jaki mara ilimi
Hhhhh gaskiya Dan comedian malam
Allah ya ƙarawa malam lafiya da nisan kwana
Yashakallo
Salaam.
Ni ba Dan shi'a bane, amma Don Allah Malam a dinga zurfafa Ni babincike. Maganganunka suna jawo mana jin kunya wajen masanan siyasan kasa da kasa. Musamman kasan cewa ka prof. Wannan fahimta ne na hukuman Saudia. Don Allah a dinga duba hagu da da a kafin ayi magana. Shi yasa dayawa mabiyanka basu yarda da fahimtarka akan gabas ta tsakiya. Allah Ya tsare ka kuma Ya kara kara maka ilimi amin, fi'amanillah.
Kuje ku binciki tarihi mgnrsa gsky ce💯
Mene NE anfanin ta yanzu?
Hmmm
Sani netanyahu
Kaskia ta tabata izala yan ta ada ne
iKON allah.
Nibantaba gani matsiyachi kamar wannaba wai ina hankalin wadanda sukataru gabansa yake? Kokodai suma wawayenne irnsa? Allah kataimaki hixbullahi Allah kakauda israila damasu goya masu baya
Kamatayai malam yace shekau da wani shekau sungwabza.
Ku wacce irin tarbiyya kuke da ita ne ?? Abubuwan da Malam ya bayyana hujjace kawai zata rusasu saika fito ka bayyana hujjojinka domin rushe wannan magana ta Malam.
Ba zagiba, zagi ay kowa ya iya hasali ma wanda basu da addini sunfi kowa iya zagi(maguzawa)
Ku daina bayyana jahilcinku a fili.
Allah ya karawa Malam Prof. Sani Umar Rijiyar Ilimi lafiya,juriya da hakuri.
Dan koren yahudawa ne kaifa du mehankali yasan haka
Jazakallah
Hawka
Dakikin banza jahili kawai
Mara tsoron Allah
Ga kotu nan a Kano tana jiranka
Ka gudu ka buya ko
Matsoraci
Toh shi wannan karatun daga ina yake yin sa in da gaske ne ya gudu ya buya?
@@belloachida4 rabu da wawa mana, ina ga a masallacin karbala yake yin wannan karatun shi yasa 😂
A kullum dai bazaku bar kazafi ba
😭😭😭😭😭 8:01
Makaryachi
Hauka, dakiki bei san cewa Hezbollah sun taimakawa Syria ne don su yaki ISSL ,
Karin bayani shine AMERICA DA ISRAEL Suna son su yaki Syria tazama suna da security guarantee akan Iran
Wai Malamin Musulunci ne yake kafa hujja da Financial Times ta Ingila kan kungiyar Musulmi.
Wannan Zunɓutu bakin👅bazai taɓa Furta Alkairi ba Turare da Kai
Inna lillahi wa inna ilahi rajihun. Kungiyanci, zalincin israrl akan musulinci 😢 . Allah ya tsine duk mai sun israel akan muslimi ko waci kungiya. Amma kana bibiya news kuwa? Israel ta che da hizbunah da yan lebonon daya ne. Pls rijiyar lemu stop spreading hypocracy about this genocide act caused by usa and its allies israel
Yawancin masu comment yan shi a ne da yan bid a kuma wannan bazai hisbulLah su zama Yan kirki ba
GARA DAN KANO
Ýan Shi'a suna zagi. Arnan America da Turawa sunyi nasara akan Musulmai. Israel na kashe Musulmai babu ruwanta da kai shia ne ko sunni.
Mal. Muji tsoron Allah ba kare aƙidun kungiya ba
Just listen to what a Muslim, a leader for that matter saying about his fellow Muslim! Subhanallah! Were you in Syria? did you investigate what happened there?. Stop the Sunnah and Shia tales and focus on Islam else you all will end up in shame
Shege zindiki banza makaryaci Dan cida addini
Kwananan kukai iyayen annabi wuta da baki waya gaya maka hakan a ina ka gano hakan???
Sani Rijiyar lemo mugun ciyo jahili number one.... Izala sallafiya wahabiyawa gidan iskanchi makiya manzon allah sallallahu alahihi wasallam
😂😂😂Kai zama yenzu Bai wuche satiba kukayi iiskanchi a duk titunan Nigeria Amma sabagen Kun mannawa kanku hauka ,kajo kana chewa woni iiskanchi ,kuda kuka halatta iskanchinma kinche addini😂😂
Kai abin da ka koya kenan a makarantar da kayi ???
Dan koya abin da ya iya shi yake bayyanawa.
Kai zagi ka koya.??
Ni fa matsala ta da mutanen mu. Idan ba ku san komai akan fadan Syria ya yi shuru kawai
Ina gudumawar sunna ga Falastinawa?
Hmmm Idan Israel tagama da yan Shia sai ku Sunna dama ka kashashen sunna sai dai gini
Karyadai karyache komalami yayita ko jahili