Bayan Kâshè Hassan Nassarullah: Yanzu_Yanzu saurari tsokacin Dr. Sani umar Rijiyar Lemo Hafizahullah

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 3 жов 2024

КОМЕНТАРІ • 126

  • @jamiluadamumagaji7315
    @jamiluadamumagaji7315 2 дні тому +6

    Indai hakane sunnachi Allah wadarai da irin wannan sunnah

  • @rabiugilima
    @rabiugilima 3 дні тому +5

    WALLAHI TALLAHI SUMMABI BILLAHI QARYA KAKE YI.
    SUBHANALLAH

  • @lawalibrahimkatsina3435
    @lawalibrahimkatsina3435 3 дні тому +8

    Wallahi mutumin nan baya kaunar Allah ko kadan.

    • @Shiek0137
      @Shiek0137 2 дні тому

      Zanga-zangar da akayiwa bashar din da bai nassara ba da Syria ta zamo kamar Libya

  • @nuhumakama8263
    @nuhumakama8263 День тому +5

    Allah ya shirya musulman Duniya, amma yanzu dai Rijiyar lemo murna yake da kisan Hassan Nasrullah

    • @sulesuleimantaura1924
      @sulesuleimantaura1924 День тому

      Gaskiya ne sbd Saudi Arabia da suke so ta gaza yin komai ta hayar taimakon Musulmi. Kuma ya kasa ganewar su wadannan da suke murna a Syria 'Yan ISIS ne ba mutanen gari bane.

  • @nasirjaafar4266
    @nasirjaafar4266 День тому +4

    Bayahuden Malami, tirrr da wannan Malamin.

  • @jamiluadamumagaji7315
    @jamiluadamumagaji7315 2 дні тому +2

    Da muhajiruna da ansaru basukai annabiba s a w a , mankuntu maulahu kai jaki kanachewa ansaru

  • @muhammedkabirahmed6443
    @muhammedkabirahmed6443 2 дні тому +2

    فَإِنَّ حِزْبَ اللَّهِ هُمُ الْغَالِبُونَ

  • @AbubakarSanimuazu
    @AbubakarSanimuazu 2 дні тому +2

    Allah shi karawa rayuwa albarka

  • @HarunZubair-i7v
    @HarunZubair-i7v 3 дні тому +11

    Kude bazakuta6a Dena koyar da gaba ba saboda ajininku yake

  • @AbubakarSanimuazu
    @AbubakarSanimuazu 2 дні тому +1

    Allah shi karawa rayuwa albarka

  • @abbassalisu9245
    @abbassalisu9245 2 дні тому

    Masha Allah Allah ya saka da alkhairi 🤲

  • @HadizaTijjani-r3u
    @HadizaTijjani-r3u 3 дні тому +6

    Mlm aji tsoron Allah adaina son zuciya,wlh wannan abinkunya ne awajen malami irinka

    • @AugustineUsman
      @AugustineUsman 2 дні тому

      To gaskiya ne ai yada, kashiga UA-cam ka gani

  • @jamiluadamumagaji7315
    @jamiluadamumagaji7315 2 дні тому +2

    Yaukuma anbar hadisi anbar aya ankoma kardawi duk dasunan sunnah Allah yakiyaye

  • @MUSTAPHAABUBAKARMUSTAPHA-uq4tw
    @MUSTAPHAABUBAKARMUSTAPHA-uq4tw 2 дні тому +1

    Wallahi summa tallahi sai a y g

  • @AbbasSaeedu
    @AbbasSaeedu 2 дні тому

    Dr allah yasaka da khairan

  • @nashbash5573
    @nashbash5573 3 дні тому +4

    Allah yasaka da alheri Dr sani .Allah yakare Ka ❤❤❤❤❤

    • @mustaphagambo8673
      @mustaphagambo8673 День тому

      Ya sakawa mugun makaryachi Ko? Zai hadu da Allah. Munafuki ,duk kisan kiyashin da akewa palasdinawa kuma mafi akasarin su sunni ne , bai babu wani taimako dashi Ko wata kasa tabada don taimakama palasdinawa ba, fache su dinnan dai Hezbullah da sauran kungiyoyi ire iren su. Amma babu wata wata kungiya Ko kasa ta Sunni da take iya Badu baki tace tak akan abinda kafirai kewa kasashen musulmi saboda munafunci.

  • @jamiluadamumagaji7315
    @jamiluadamumagaji7315 2 дні тому +2

    Mu akan palastsin saimunga inda takaya kuma inshallah yan shi a zasuyi nasara

  • @bellooperagombe8999
    @bellooperagombe8999 День тому +3

    Gsky malam wannan jawabinnaka akwai gyara bayanda zamu goyi bayan bayahude akan kowace kungiya indai ta musulmai ce

  • @TmzBbj
    @TmzBbj 2 дні тому

    Masha Allah Dr jazakumullahu khairan

  • @ahmadadamu5601
    @ahmadadamu5601 3 дні тому

    Wallahi ancin mana musulmai duniya saboda haki dancin kawai Allah ya kyauta

  • @MamiAbba
    @MamiAbba 3 дні тому +2

    Allah y bada lada

  • @user-mx8ek6ow5j
    @user-mx8ek6ow5j 2 дні тому +1

    Duk mai Murna da kashe Nasrullah da shi da Natanyahu uwar su Daya Uban su Daya. Rijiyar Lemo an ji kunya.

  • @abu-muhseen
    @abu-muhseen День тому +2

    Shege mai baki kamar kwalmi

  • @Maiairdrop001Maiairdrop00
    @Maiairdrop001Maiairdrop00 2 дні тому +1

    Ka tara gemu Kanata shirga karya ba hujja. Allah ya sa kagane global conflict ba raba kan musulmi ba.

  • @aliyumahmud8592
    @aliyumahmud8592 8 годин тому

    Allah ya saka da alkairi

  • @AhmadouAhmad-kr1ey
    @AhmadouAhmad-kr1ey 2 дні тому

    Manzon Allah saww yace duk wanda ya fifita wani akan Ali as dan wutane,

  • @ABUBAKARAHMED-ml8cb
    @ABUBAKARAHMED-ml8cb День тому

    Allah ya tasheka da masoyanka

  • @SurprisedCat-mi3es
    @SurprisedCat-mi3es 2 дні тому

    Wallahi karyar kake zindiki Kuma insha allahu kana tare da Benjamin natanyaho

  • @jibrilibrahim2261
    @jibrilibrahim2261 3 дні тому

    Allah Ya sa ka da alkhairi

  • @abdulrahmanmusa1927
    @abdulrahmanmusa1927 3 дні тому

    Ikon Allah

  • @UsmanTukur-dz2fm
    @UsmanTukur-dz2fm 2 дні тому

    Allah yatsinewa makaryaci

  • @muazuabdullahi5333
    @muazuabdullahi5333 2 дні тому

    Allah ya tsinewa maqaryaci

  • @CampusCinema2.1
    @CampusCinema2.1 День тому

    mashallah

  • @umarsulaimanauwal1486
    @umarsulaimanauwal1486 2 дні тому

    Gaskiya mutumin nan kai ma turjin Nigeria, wannan ai rashin kishin addinin musulunci ne😢

  • @AminuSammaniMikailu
    @AminuSammaniMikailu 3 дні тому +4

    Kai jama'a wa'yannan mutanen wlh bakwa kishin musulunci kawai kuma kishin izala ne koma dai menene ai mu bamuga wata kungiyar izala tana yaqar yahudawaba

  • @usmanayuba9561
    @usmanayuba9561 2 дні тому

    Allah ya tadaka ranar sheda

  • @salisuadamu3424
    @salisuadamu3424 2 дні тому

    Dan Allah inatambaya sahabbai nawane sukabi saiyaddina Ali
    Saboda wannan zaginsu yakeyi,dawayo.

  • @ConfusedBaseballEquipmen-uf5vr

    Amin amin 🙏

  • @SadamUmar-q3k
    @SadamUmar-q3k 2 дні тому +1

    Sakarcin banza bahude

  • @hamzabagwanje5171
    @hamzabagwanje5171 День тому +1

    Kaidea baxaku taba dena Wutar gaba tsakanin musulmiba,yanxu mekakeso ka isar kenan,kawae kafito kace kana go yan bayan yahudawa israela,Allah ya wadanan wannan sunar taku dan asara

  • @mustaphamsani-s6i
    @mustaphamsani-s6i 2 дні тому +2

    Ni bana mamakin kalamansa don kakanninsune suka kashe imamu Hussaini a karbala, su Kuma yanzo suke murnar kisan ta hanyar yin cika ciki, to menene sabo don sunyi murnar kisan jikokin imamu Hussaini (as)

  • @jamiluadamumagaji7315
    @jamiluadamumagaji7315 2 дні тому +1

    Jakidai jakine wallahi indai baka daina yiwa mutane karyaba saimutunchika yazube

  • @salahuddeenmuhammadyusuf6818
    @salahuddeenmuhammadyusuf6818 2 дні тому

    Ba ka jin tsoron Allah Rijiyar lemo

  • @MuhammadMubarak-o7c
    @MuhammadMubarak-o7c 2 дні тому

    Ya allah kaisar mana akan wannan qaryar dagaggawa

  • @inalabaritv4242
    @inalabaritv4242 День тому +1

    Anya wannan malamin Yana kishin musulunci kuwa

  • @jamiluadamumagaji7315
    @jamiluadamumagaji7315 2 дні тому +1

    Nida ina ganin mutunchi malam sani amma yanzu tunda yafarayin karya da yaudara yazama oooooooo

  • @kamalmuhammad1143
    @kamalmuhammad1143 День тому

    Malam Allah ya saka da alkhairi ka fadi gaskiya

  • @bashiraljabbarymalumfashi8662
    @bashiraljabbarymalumfashi8662 2 дні тому +1

    Maqaryachi

  • @abdullahimuhammadbello3519
    @abdullahimuhammadbello3519 День тому +1

    Mallam duk da cewa Iran ta chanchan ta a zarge ta da bari a kashe shugabanni har uku a kasar ta ...Amman kuma abin tunani ne cewa makiyaar suna son surarraba kawunar musulmi ne suyi galaba a kan. Yanzu a duniya kaf babu kasar musulmi da take tsaya was israila a wuya kamr Iran duk na cewa mun san Iran tana da na ta fatawar ...Amman musulmi musulmi ne sai dai idan ya nuna kafirci a bayyane

  • @magagibachir4393
    @magagibachir4393 2 дні тому

    Allah bada lada

  • @lukmanbalarabe6339
    @lukmanbalarabe6339 3 дні тому +2

    Ni idan ana fada da Isra'ila da shia fata na kawai duka suci kansu.

  • @AbdulmuminiMustapha-yz3ni
    @AbdulmuminiMustapha-yz3ni 3 дні тому +2

    Wlh malamai dayawa zasu shiga wuta idan ba munafinciba yazakahada kafirin da Wanda duksan zuciyarka kasan Dan shi.a akwi Kalmar sha.hada abakinsa wanna. Tsan tsar munafincine wlh to yanzu kafadaman menene saudiya Tayi

  • @ahmadadamu5601
    @ahmadadamu5601 3 дні тому

    Kuma wallahi hassada kake ma hazbullah saboda mai sauran kasan larabawan suka yi Kai malam

  • @mustaphadauda1824
    @mustaphadauda1824 2 дні тому +1

    Dr jaki plus

  • @jamiluadamumagaji7315
    @jamiluadamumagaji7315 2 дні тому +1

    Shege matsiyachi kalli fuskarsa

  • @umaradam1996
    @umaradam1996 2 дні тому

    MASHA ALLAH
    Allah ƙara lafiya

  • @najimibrahim3010
    @najimibrahim3010 2 дні тому +1

    Allah ya tsine maka ya tsinewa zuri'a ka jahili dabba wlh sai ka wulaqanta kuma Allah ya tsaydaka da wannan kalamanka na qage matsiyaci kaima ay ba Israel ne matsiyaci

  • @ssshuaib732
    @ssshuaib732 2 дні тому

    Kaima sai ka raba alewa. Karya bata muku wahala kawai wani ƙato ya tara wawaye yana musu labarai ba hujja

  • @wadawadata4431
    @wadawadata4431 2 дні тому

    Raqibun da Atidun duk sun sajjala gobe qiyama sai sn maimaita maka wadannan karaorayin da kake yi babu kunya babu tsoron Allah.
    tir da wannan Aqidar Takfiriyya irin wannan

  • @salihubashir8034
    @salihubashir8034 2 дні тому +1

    Tambayata shine da israila yahudawa makiya musulman duniya Baki daya da Kuma Yan hisbullah dasuke jahadi a bisa tafarkin Allah da kare Yan uwa musulman gazza duk Daya ne???shine turji da turji ?? Allah ya sawwake.

  • @RabiuAminu-l3x
    @RabiuAminu-l3x 2 дні тому +1

    hujja itace dalili ba zagiba zagi bashida makaranta

  • @nurabashir6107
    @nurabashir6107 11 годин тому

    Izala gidan makiya Allah"
    Su Usama bin laden" su kuma me za kace a Kan su" ai su Sunni" ne" kuma barnar da su kayi tafi ta hizbullah" Amma Baku taba mgn ba, SBD 'yan firqar Ku ne' masu tada tsaye.Allah ya shirya Ku"

  • @ZaraTijjani-x6e
    @ZaraTijjani-x6e 3 дні тому

    yanzu wanda barnar hizbullahi ba da fyafe sukayiwa mata da sunan mutu'a ba sai yadauka wasu mutanen kirki ne.

  • @musaabdullahi3189
    @musaabdullahi3189 День тому +1

    Da balain hisbullah a Siriya da balain Amerika a Iraki wanne yafi illa malam kafito kayimana fashin baki 6:10

  • @Okocha10Jameel
    @Okocha10Jameel 3 дні тому

    Kaji muna finchi ba Israel wa bane keso su Chire al Bashir wallahi akwai mastala

  • @pauldanjuma4818
    @pauldanjuma4818 2 дні тому

    Jahillci stiya wawa kawaii mekasani inban shirme ubanka ne arne jaki mara ilimi

  • @AdamuUsman-g7c
    @AdamuUsman-g7c 12 годин тому

    Hhhhh gaskiya Dan comedian malam

  • @harunaUkerder
    @harunaUkerder 3 дні тому

    Allah ya ƙarawa malam lafiya da nisan kwana

  • @BabajiAdamuYunus
    @BabajiAdamuYunus 23 години тому

    Salaam.
    Ni ba Dan shi'a bane, amma Don Allah Malam a dinga zurfafa Ni babincike. Maganganunka suna jawo mana jin kunya wajen masanan siyasan kasa da kasa. Musamman kasan cewa ka prof. Wannan fahimta ne na hukuman Saudia. Don Allah a dinga duba hagu da da a kafin ayi magana. Shi yasa dayawa mabiyanka basu yarda da fahimtarka akan gabas ta tsakiya. Allah Ya tsare ka kuma Ya kara kara maka ilimi amin, fi'amanillah.

  • @kareemsvlog5590
    @kareemsvlog5590 2 дні тому

    Kuje ku binciki tarihi mgnrsa gsky ce💯

  • @the_ahmadbah
    @the_ahmadbah 2 дні тому

    Hmmm

  • @Ua292-g7z
    @Ua292-g7z 13 годин тому

    Sani netanyahu

  • @souleymanenouhou9064
    @souleymanenouhou9064 День тому +1

    Kaskia ta tabata izala yan ta ada ne

  • @mailantarkionlinetv
    @mailantarkionlinetv 3 дні тому

    iKON allah.

  • @jamiluadamumagaji7315
    @jamiluadamumagaji7315 2 дні тому +1

    Nibantaba gani matsiyachi kamar wannaba wai ina hankalin wadanda sukataru gabansa yake? Kokodai suma wawayenne irnsa? Allah kataimaki hixbullahi Allah kakauda israila damasu goya masu baya

  • @salisuadamu3424
    @salisuadamu3424 2 дні тому

    Kamatayai malam yace shekau da wani shekau sungwabza.

  • @kabeermalanjo6447
    @kabeermalanjo6447 День тому

    Ku wacce irin tarbiyya kuke da ita ne ?? Abubuwan da Malam ya bayyana hujjace kawai zata rusasu saika fito ka bayyana hujjojinka domin rushe wannan magana ta Malam.
    Ba zagiba, zagi ay kowa ya iya hasali ma wanda basu da addini sunfi kowa iya zagi(maguzawa)
    Ku daina bayyana jahilcinku a fili.
    Allah ya karawa Malam Prof. Sani Umar Rijiyar Ilimi lafiya,juriya da hakuri.

  • @Greenlifetogethercompany-fw4uq

    Dan koren yahudawa ne kaifa du mehankali yasan haka

  • @souphysouphy8280
    @souphysouphy8280 3 дні тому

    Jazakallah

  • @abubakarwawomuazu9338
    @abubakarwawomuazu9338 День тому

    Hawka

  • @ACSchannel6666
    @ACSchannel6666 2 дні тому +2

    Dakikin banza jahili kawai
    Mara tsoron Allah
    Ga kotu nan a Kano tana jiranka
    Ka gudu ka buya ko
    Matsoraci

    • @belloachida4
      @belloachida4 2 дні тому

      Toh shi wannan karatun daga ina yake yin sa in da gaske ne ya gudu ya buya?

    • @Dr.Abbass
      @Dr.Abbass 2 дні тому

      @@belloachida4 rabu da wawa mana, ina ga a masallacin karbala yake yin wannan karatun shi yasa 😂

  • @SalehUsman-pr1cz
    @SalehUsman-pr1cz 2 дні тому

    A kullum dai bazaku bar kazafi ba

  • @AliSaber-w3e
    @AliSaber-w3e 7 годин тому

    😭😭😭😭😭 8:01

  • @YahayaOsegba
    @YahayaOsegba 3 дні тому +2

    Makaryachi

  • @abubakarwawomuazu9338
    @abubakarwawomuazu9338 День тому

    Hauka, dakiki bei san cewa Hezbollah sun taimakawa Syria ne don su yaki ISSL ,
    Karin bayani shine AMERICA DA ISRAEL Suna son su yaki Syria tazama suna da security guarantee akan Iran

  • @abduadamumisau5478
    @abduadamumisau5478 Годину тому

    Wai Malamin Musulunci ne yake kafa hujja da Financial Times ta Ingila kan kungiyar Musulmi.

  • @MohdMusa-w1n
    @MohdMusa-w1n День тому

    Wannan Zunɓutu bakin👅bazai taɓa Furta Alkairi ba Turare da Kai

  • @murtalausman8160
    @murtalausman8160 2 дні тому

    Inna lillahi wa inna ilahi rajihun. Kungiyanci, zalincin israrl akan musulinci 😢 . Allah ya tsine duk mai sun israel akan muslimi ko waci kungiya. Amma kana bibiya news kuwa? Israel ta che da hizbunah da yan lebonon daya ne. Pls rijiyar lemu stop spreading hypocracy about this genocide act caused by usa and its allies israel

  • @mortamohmd3932
    @mortamohmd3932 2 дні тому

    Yawancin masu comment yan shi a ne da yan bid a kuma wannan bazai hisbulLah su zama Yan kirki ba

  • @abubakarwawomuazu9338
    @abubakarwawomuazu9338 День тому

    GARA DAN KANO

  • @aliyuisahbabanta186
    @aliyuisahbabanta186 23 години тому

    Ýan Shi'a suna zagi. Arnan America da Turawa sunyi nasara akan Musulmai. Israel na kashe Musulmai babu ruwanta da kai shia ne ko sunni.

  • @salisurabiu2514
    @salisurabiu2514 3 дні тому

    Mal. Muji tsoron Allah ba kare aƙidun kungiya ba

  • @huzaifayunus9243
    @huzaifayunus9243 2 дні тому

    Just listen to what a Muslim, a leader for that matter saying about his fellow Muslim! Subhanallah! Were you in Syria? did you investigate what happened there?. Stop the Sunnah and Shia tales and focus on Islam else you all will end up in shame

  • @UsmanTukur-dz2fm
    @UsmanTukur-dz2fm 2 дні тому

    Shege zindiki banza makaryaci Dan cida addini

  • @aliyuadam1484
    @aliyuadam1484 2 дні тому

    Kwananan kukai iyayen annabi wuta da baki waya gaya maka hakan a ina ka gano hakan???

  • @sambomusabinniuga7682
    @sambomusabinniuga7682 3 дні тому +2

    Sani Rijiyar lemo mugun ciyo jahili number one.... Izala sallafiya wahabiyawa gidan iskanchi makiya manzon allah sallallahu alahihi wasallam

    • @MARYAMTUKUR-de1ih
      @MARYAMTUKUR-de1ih 2 дні тому

      😂😂😂Kai zama yenzu Bai wuche satiba kukayi iiskanchi a duk titunan Nigeria Amma sabagen Kun mannawa kanku hauka ,kajo kana chewa woni iiskanchi ,kuda kuka halatta iskanchinma kinche addini😂😂

    • @kabeermalanjo6447
      @kabeermalanjo6447 День тому

      Kai abin da ka koya kenan a makarantar da kayi ???
      Dan koya abin da ya iya shi yake bayyanawa.
      Kai zagi ka koya.??

  • @ibraheemmusausman7277
    @ibraheemmusausman7277 2 дні тому

    Ni fa matsala ta da mutanen mu. Idan ba ku san komai akan fadan Syria ya yi shuru kawai

  • @AishatuUsmanAbdullahi-c3e
    @AishatuUsmanAbdullahi-c3e 2 дні тому

    Ina gudumawar sunna ga Falastinawa?

  • @Okocha10Jameel
    @Okocha10Jameel 3 дні тому

    Hmmm Idan Israel tagama da yan Shia sai ku Sunna dama ka kashashen sunna sai dai gini

  • @jamiluadamumagaji7315
    @jamiluadamumagaji7315 2 дні тому

    Karyadai karyache komalami yayita ko jahili