Saurari Tattaunawa ta Musamman da tsohon Gwamna Nasiru Ahmed Elrufa'i

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 3 жов 2024
  • "Siyasa ba sana'a ba ce, Ni dama ina da sana'ata"
    Saurari cikakkiyar hirar👇

КОМЕНТАРІ • 9

  • @MarvelEuropean
    @MarvelEuropean День тому +2

    wannan tsari yayi kyau sosai Allah ya saka da alkhairi amin

  • @umarbilyaminu1615
    @umarbilyaminu1615 День тому +2

    This is a very way of helping young talent people. This is good initiative. Well done

  • @ishaqibrahimyerima3591
    @ishaqibrahimyerima3591 4 години тому

    My former governor, wannan tunani ne mai kyau, Allaah ya taimaka kuma yayi jagoranci. A'ameen!

  • @leeboyalhassan-tr6pw
    @leeboyalhassan-tr6pw 2 дні тому

    Company social media handle and website.

  • @usmandisoahmed4946
    @usmandisoahmed4946 День тому +2

    Wannan wani salo ne na damfara da neman komawa gwamnati. Siyasa tayi maka riga da wando. Kafin mutum ya shiga siyasa ya yake. Bayan ya shiga ya ya zama. Mutane a Abuja da Kaduna sun san yarda aka karbe filayensu don arzirta kai. Karshen alawa kasa. Girman kai da rashin girma mutane ba zai kai mutum ko ina ba. Allah ya taimaki HE Uba Sani da HE Bola Tinubu su karbo hakkin mutane daga hannun kowane barawo.

    • @ABBASADAUKI2
      @ABBASADAUKI2 День тому +2

      Subhanallah, Amman maganar Nan taka Bata dace ba wallahi.

    • @ABBASADAUKI2
      @ABBASADAUKI2 День тому +1

      Subhanallah, Amman maganar Nan taka Bata dace ba wallahi.

    • @usmandisoahmed4946
      @usmandisoahmed4946 15 годин тому

      Wallahi azzalumine. Wallahi ya karbe mun filli ya sayar don son zuciyarsa. Kuma ban yafe ba. In kuma Allah ban dama sai na daure shi. Wa yafi Nigeria ko ilimi Allah baya bayan azzalumi.​@ABBASADAUKI2

    • @ABBASADAUKI2
      @ABBASADAUKI2 15 годин тому

      @@usmandisoahmed4946 kasan gwamnati da Fadi, watakila case din filin baibi Kai tsaye ta hannunsa ba, ko Kuma tun ainihi filin ba a yanka bisa Qa'idah ba, kuma kasan constitutionally, gwamna yana da ikon yayi revoking mallakar fili a jiharsa for public interest.
      Amman dai Dan Allah Usman duk da tabbas kana da abun fade. Dan Allah kayi hakuri ka dauki hakan a matsayin Qaddara daga Allah wadda watakila ma tuni Allah ya mayar maka da mafi Alkhairin abunda ka rasa.
      Dan Allah mu dinga daraja manyan mu, bawai dole manyan mu sai sun Yi daidai 100% Sannan zamuga girmansu ba
      Har sai matasa mun dinga darajarta manyan mu sannan zamuga cigaba.
      Muyi hakuri Amman a shugabancin Nigeria wallahi summa tallahi irinsu EL-RUFA'I ake nema, wadanda Idan suka san abu daidai ne tofa sai sunyi komai ta fanjama fanjam.
      Dan Allah Usman kayi hakuri 🙏