Kinga matsalar mutanen mu sai kace Basu bane kwanaki suka Saka wata a gaba saboda turancin suke kushe Dana duk mutafunci ne da kiyayya Amma yanzu gashi saboda kin gaskia dariya suke suna zolayar Wani saboda turancin. Kunga kenan Bai kamata kuji haushi ba kamata yayi ku binciki kanku.
Inji ubanwa yan hassada da bakin ciki kawai yaga baze iyasauke wan can dinbane shiyasa yacesubarshi akai prv suyimagana amma dake yan sharrineku kumsauya maganar
Kai da Allah kun damemu da wani turanci itama yar' Kudin broken language take yi Kuma ya bata ansa yace su je private, abin kunya bamu iya larabci ba da Allah ya saukar mana da Al-Quran daza mu gane mu yi aiki dashi mu tsira rananar gobe Qiyama, gashi idan aka ritsamu ko Tajweed din kirki na Al-Quran baza mu iya kawo shi dai-daiba
Wallahi yan arewa mu muke bada kanmu😏kenan dan baka iya turanciba shikenan haba da allah😏su idan basu iya hausaba awurin ba komi to meye dan bamuyi turanci ba.abin takaici wallahi yan arewa dolaye ne😏
اللهم صل وسلم وبارك على نبينا محمد ❤
@Husa8128 s,a,w
Gsky wnn ba Wani abubane Dan bai iya turanci ba bakomai Allah ya rufamasa asiri
Turanchi Larabci ne?
Kinga matsalar mutanen mu sai kace Basu bane kwanaki suka Saka wata a gaba saboda turancin suke kushe Dana duk mutafunci ne da kiyayya Amma yanzu gashi saboda kin gaskia dariya suke suna zolayar Wani saboda turancin. Kunga kenan Bai kamata kuji haushi ba kamata yayi ku binciki kanku.
qarya kk ya iya ai yabata amsa daidai gwargwado
Ashe ai yana maji tinda yace muta sukoma pravet
Turancin wai larabcine😏😏😏
Inji ubanwa yan hassada da bakin ciki kawai yaga baze iyasauke wan can dinbane shiyasa yacesubarshi akai prv suyimagana amma dake yan sharrineku kumsauya maganar
😂😂😂😮😮😮😮
Kudai yan arewa kamar wawaye kuke wannan abun miyenabada labari
Kai dalla can aiya amsa mata gwanjan danya cemata taje private taimasa magana kuda bakwa yada Alkairi Sai sharri Sha sha Sha turancin bura uba
Kai da Allah kun damemu da wani turanci itama yar' Kudin broken language take yi
Kuma ya bata ansa yace su je private, abin kunya bamu iya larabci ba da Allah ya saukar mana da Al-Quran daza mu gane mu yi aiki dashi mu tsira rananar gobe Qiyama, gashi idan aka ritsamu ko Tajweed din kirki na Al-Quran baza mu iya kawo shi dai-daiba
Wallahi yan arewa mu muke bada kanmu😏kenan dan baka iya turanciba shikenan haba da allah😏su idan basu iya hausaba awurin ba komi to meye dan bamuyi turanci ba.abin takaici wallahi yan arewa dolaye ne😏
To yanzu ku meyasa tun farko bakuce dan damfara bane don ubanku
😂😂😂😂😂😂😂😂
😂😂😂🤦😀😃🤦🏻♂️😁🙅😄🤪
😂😂😂😂😂😂😂
😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂