Yanzu yanzu_dr Ahmad gumi ya aika Sako ga sheikh Ibrahim Zakzaki yadawo kan mazhabar malikiyya

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 15 бер 2024
  • Sakon Dr Ahmad gumi zuwaga sheikh Ibrahim Zakzaki akan kira zuwaga malikiyya Wanda tashar mu mesuna rigasa tv news muka kawo muku domin ilimantar daku
    Kuyimana subscribe a UA-cam channel dinmu mesuna rigasa tv news domin samun shirye shiryen mu kamar haka
    Dr Ahmad gumi,sheikh Ibrahim Zakzaki, Izala, darikar tijjaniyya, salafiyya, labarun duniya, labarun hausa, labarun Kannywood

КОМЕНТАРІ • 58

  • @lawalabdullahi7916
    @lawalabdullahi7916 3 місяці тому +1

    Mashaa Allah Allah ya amsa wanna manufa ta Dr Ahmed Gumi a lura da bayanin mal

  • @sanisaidu2785
    @sanisaidu2785 3 місяці тому +1

    Mashe Allah alhamdullah

  • @abubakarahmad6126
    @abubakarahmad6126 4 місяці тому +10

    Allah ya hada kan musulmin duniya ameen

  • @rabiuahamedyarima6615
    @rabiuahamedyarima6615 3 місяці тому +2

    Masha Allah Allah ya yarda dr

  • @muzzammilAbubakar
    @muzzammilAbubakar 4 місяці тому +6

    Gaskiya wannan yaron gumin.... Shi'a kakeso ka yada

  • @saadmaduumar905
    @saadmaduumar905 3 місяці тому +1

    Allah ya hada kanmu

  • @MuhammadKabir-tm5sv
    @MuhammadKabir-tm5sv 3 місяці тому +3

    Allah ya Kara hada kan musulmin duniya Baki days amin

  • @user-yu2io9ev5i
    @user-yu2io9ev5i 3 місяці тому +2

    Allah ya Kara hada Kan musulmi Baki daya.

  • @adoabdullahi1794
    @adoabdullahi1794 4 місяці тому +6

    Allah ya KAWO mana mafita. Ya kuma hada kan musulmin mu

  • @user-sc6sp1jr2f
    @user-sc6sp1jr2f 3 місяці тому +2

    ❤❤ allah yabaku zaman lafiya

  • @yaqubabdulsalam.
    @yaqubabdulsalam. 3 місяці тому +2

    Allah yayarda muhada kawunan mu baki daya. Izala Darika Shia

  • @harunagur7595
    @harunagur7595 3 місяці тому +2

    Wannan shine da'awa ta gaskiya

  • @sanidanmamazxzdsani5662
    @sanidanmamazxzdsani5662 3 місяці тому +1

    Wannan gaskiya ne sheikh anan munatare da kai 💯💯

  • @abubakarsadiqmohammed9339
    @abubakarsadiqmohammed9339 4 місяці тому +2

    Malam Allah ya shirye ka

  • @musaumart4407
    @musaumart4407 3 місяці тому +1

    Allah ya shirya shi da mu duka

  • @MusaUmar-mq6ct
    @MusaUmar-mq6ct 3 місяці тому +1

    Allhhsa.mudachi.amen

  • @majenafiuumar635
    @majenafiuumar635 3 місяці тому +1

    Allah yajikan mallam, Dr Allah yakarawa rayuwa albarka. Wallahi yakamata ace kaine Sarkin musulmi , sai de alumarmu munmaida komai siyasa.

  • @user-io2ms8ho2r
    @user-io2ms8ho2r 3 місяці тому +2

    May Allah help us

  • @sakanauahedalhatu7315
    @sakanauahedalhatu7315 4 місяці тому +2

    Allah yahada kanmu

  • @muhammadauwalilyas8422
    @muhammadauwalilyas8422 4 місяці тому +8

    A gidan wa ka zama Salaf, Salaf basa mujamala a maganganun su da aqidun su!.

  • @rabiuabdullah3231
    @rabiuabdullah3231 3 місяці тому

    Allh sarki malan abinda ka dakko zai yi wahala domin annabi yaroki hakan amma alkalami yabushe Allah biyayaka

  • @rabiatimamikara1345
    @rabiatimamikara1345 4 місяці тому +1

    iKon Allah

  • @shamsuddeenyusuf7192
    @shamsuddeenyusuf7192 3 місяці тому +1

    Dafatan dai sako ya iso inda aka tura

  • @mubasshirabubakar
    @mubasshirabubakar 4 місяці тому +1

    Allahu akbar, mallam yau canka fada

  • @muhammadbellobaba4763
    @muhammadbellobaba4763 3 місяці тому +2

    Ay Babanshi ya fara raba kan Jamaa

  • @hamzashehuhamzashehu8243
    @hamzashehuhamzashehu8243 4 місяці тому +1

    ❤❤❤❤❤

  • @SaniSani-uv4pp
    @SaniSani-uv4pp 3 місяці тому

    Ubangiji Allah ya kara mamu Alkhairi da fahimta. Kuma, Allah ya shiryar damu baki daya.

  • @chariAbdulkadirAdamdanBa-ys1gh
    @chariAbdulkadirAdamdanBa-ys1gh 3 місяці тому

    Macha Allah

  • @user-dl8qq7fk7s
    @user-dl8qq7fk7s 3 місяці тому +2

    Duk kagama kwane kwanenka munsan karshen film din, munga Abduljabbar fa

  • @user-ox1lw4th6x
    @user-ox1lw4th6x 4 місяці тому +1

    ❤❤❤❤ 18:5

  • @user-mz3je9rk4s
    @user-mz3je9rk4s 3 місяці тому +1

    Nagode

  • @UmarF.GarbaRijau
    @UmarF.GarbaRijau 4 місяці тому +1

    Tohfa anzo wojen mujedai zai hadu dasu

  • @user-uq7co7xs4k
    @user-uq7co7xs4k 4 місяці тому +1

    Ahadakai

  • @aminuauwal3715
    @aminuauwal3715 4 місяці тому +2

    Yakamata kakoma makaranta Dan Mallam

  • @aboumaharadjimammaneabouma5249
    @aboumaharadjimammaneabouma5249 4 місяці тому +3

    Shi ya wahalar da kanshi

  • @sanibashir
    @sanibashir 4 місяці тому +4

    A hada kai da masu zagin Sahabbai malam? A gaskiya wannan akwai dubawa. Shi'a idan babu zagin sahabbai toh fa babu Shi'a

  • @user-ku5ry9oh7b
    @user-ku5ry9oh7b 3 місяці тому

    Hmm 🤔🤔

  • @alhajimusa5504
    @alhajimusa5504 4 місяці тому +1

    Masha allah muna godiya dr

  • @dantani-rp2iw
    @dantani-rp2iw 4 місяці тому +2

    Fitnah, you won't be able to unite the Ummah, focus on rectifying yourself first

  • @amhusainmusa6533
    @amhusainmusa6533 4 місяці тому +2

    Kana bata lokacinka ne.

  • @abdulgsm126
    @abdulgsm126 4 місяці тому +3

    Anya Dr nada ishe she lfy kuwa?

  • @atikubagudu3724
    @atikubagudu3724 3 місяці тому +1

    Kira mai kyau

  • @muhammadauwalilyas8422
    @muhammadauwalilyas8422 4 місяці тому +5

    Wallahi wannan mutumen mashirmanci ne na qarshe!.

  • @abuahamadmuhammadtukuryusu6680
    @abuahamadmuhammadtukuryusu6680 4 місяці тому +3

    Kaji mafarki !!!

  • @abubakarkhaleel5024
    @abubakarkhaleel5024 4 місяці тому +1

    Wai make damun wannan mutumen ne

  • @elisamo2755
    @elisamo2755 3 місяці тому

    Shege duk daku da iyan siyasa ake hada kai ake cin hakin talakawa

  • @ahmedusman9338
    @ahmedusman9338 3 місяці тому +1

    Ka gama buge-bugen ka da neman shahara. In banda hauka, ka ina ka ke? Yaya mutane zasu ansa kiranka alhali kana sukan hadisan Annabin mu da nuna cewa wata mazhaba da kake fakewa da Malikiyya kake bi, alhali babu wani Musulmi da ka sani.
    Kuma rashin sanin 'qala' da baka yi ba ya tabbatar mana da sa6awa da karantarwar Annabin mu da Sahabbai da sauran magabatan mu a Addinin mu.
    ALLah Ya gafarta wa Malam Abubakar Gumi da ya karantar da musulunchi bisa Sunnar Annabin mu. "Karatun Hadisi da aiki da shi, shine zama lafiya ga Musulmi".

  • @user-bs5sk7qs5d
    @user-bs5sk7qs5d 4 місяці тому +2

    Huuum Dan izala kenan

  • @abdullahibuhari3562
    @abdullahibuhari3562 3 місяці тому

    Wannan irin hadin kai mai wahala! 😂 ku azo abikune dai kawai shine hadinkai, amma inbahaka ba yazakace wanda ba malike ba yazo yabi malikiya!? Azo dai abi abubuwanda musulmai suka hadu akai shine magana ....🥲

  • @sunusidankoli7948
    @sunusidankoli7948 4 місяці тому +3

    Shia bazasu iya hakura da zagin hahabbaiba gaskiya tsinuwa da Laanta muhimmin abune a Shia

  • @user-kr5it9me8j
    @user-kr5it9me8j 4 місяці тому +2

    Dama manufar zakzaky kenan tun shekaru yake hadin kai suna sukan sa

  • @muhammadaliyudikko548
    @muhammadaliyudikko548 3 місяці тому

    Joker