Malamai kuyi hattara talakawan Nigeria abokan mutuwa suke nema
Вставка
- Опубліковано 21 сер 2024
- Sakon malamai ga makunta akan halinda ake ciki a Nigeria Wanda tashar mu mesuna rigasa tv news mukayi sharhi akai domin ilamantarda daku
Kuyimana subscribe a UA-cam channel dinmu mesuna rigasa tv news domin samun shirye shiryen mu kamar haka
Labarun duniya, labarun hausa, labarun Kannywood,Dr sani rijiyar lemu,Dr Ahmad gumi,Dr abdallah gadon kaya, Nigeria, bola tunubu
S a w
Zanga Zanga No Going Back
Zuwan wasulahira noback
Banso su kula shi ba dama trending yakeso yayi don yasa ko giyan wake yaro yasha yasan wustiyar rakumi tayi nisa da kasa.
Yo malaman da basu tsoron allah susukacee ayi musulum musulum kuma anyi kuma musulminnan susukafi shiga maala kuma kunki fadawa showa gabanni ga masalar da talakka yakeciki kuma talakka yatashi dun yanunama masalatai kuma kuncee a.a kadamuyi toma kuke nufi malamai to wannan abin yana da nasaba da minafuncee akanku malamai allah yasa mudacee amin
Malamai muna baku shawara cika baki wallahi ba naku bane sabida taron mutane yafi qarfin ku wallahi in kunnai yaji to gangar jiki ya tsira.
aiki da Ilmi shine ba ilmin ba
Wllh wllh wllh malamai baku kyou tawa talakawa ba kuma sai karena kanka kafin arena ka
Malamai masu daraja ne. Allah ya qara muku lafiya
Mu ashirye muke da mu ba Malumma addini kariya daga yanzu har iyakar rayuwarmu...duk daniskan da yaga zai iya cin mutunci malami ya tsira. In ya fasa Allah ya tsine masa.
Malan kaci kudin gomnati ko toh allah najiraka madakata
😊😊
Karyakakeyi zakagirbi abindakashuka bariday ayizanga zanga zakagamakomanka yaro zakadauki nauyin abindayafaru yaro
Malamaidai ba abinwulakantawa bane game hankali da tarbiyya
Kuma.bafashi
Ai imma ya tsaya a janyo mallamai su gode Allah, wallahi in basu garaba akan mumbarin saidai suji dalma 👉
malamai suna sai da ayoyi ga yan siyasa dan bukatarsu
Toku meyasa bazakugayawa govnati gas(iyaba talakan nigeria nacimin wahal. Toku wani mataki kukadaukka
yayaizangazanga😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🤲🤲👍👍👍👍👍👍👍👍👍👍🇳🇬🇳🇬🇳🇬✅✅✅✅✅
Kai. Najira. Ba. Kasri. Musurimi. Bani
To kungani fa sau daya tal aka taba malamai gashi sun fito suna kumfar baki
A dole su yi kumfar abaki so kuke su yi shiru yaronan Abu Salma yace a tunkudosu a garin yin hk ya jawo a raunanasu ko a sheqasu zuwa lahira idan da qarar kwana
Shawara suka bayar ba dole suka yiwa mutane kada su yi zanga zanga ba
Yanzu da ace wani ne yayi wannan maganar ba'a cikin ƴan izala yake ba da ba'a san iya zagin da makwadaitan ulamaussu'i nan zasu yi ba amma sai Allah ya takaita abun a cikinku ne 😢😂 Sannan daga lokacin da kuka juyawa Allah da Manzonsa baya dole ne kimar ku da mutuncin ku su zube kowa ya taka😂😂😂😂 in kunne ya ji toh jiki ya tsira dan yanzu kan mage ya waye. Mu gane Malam gaskiya da kuma masu saida mu akan biyan buƙatar su ta duniya mun daina bin masu ci da buguzum
Malaman duk sun fusata antaba su malamai babu abinda zaku gaya mana
Lokacin da Sayyidina Umar (AS) andawo daga Wani yaki cikin ganimar da akaraba yadinka watariga wacce yadin dayayi amfani da shi yafi kasonsa, Yafito ya hau mumbari nan take kafin ya fara Magana... Wasu sunfusata sukace baza su saurare shiba, ya akayi yadin sa yafi nakowa, Harsaida yanemi danshi Wanda Yana cikin mayakan da akaje yakin dasu, yay bayanin cewa shine ya baiwa babanshi nasa kason da ya isheshi wada tacciyar riga...
Don haka Malaman mu Munsan cewa Sayyidina Umar yafi ku sanin Allah Kuma yafi ku sani. Dukda tawayen da akamar ba surutai ya tsaya yi ba... Mataki ya dauka na kawo Masalahar wanke kai... Ba fada ya kamayi da mabiyansa ba...
Malamanmu ayanzu mu abinda mukesonji daga gare ku shi kumaramana baya mufita daga halin da muke ciki. Idan Kuma baza kaiya ba kabar mu mukwatowa kanmu 'yanci da yaran da sukeji...
kuji tsoron Allah kugawa gamnati gaskiya... Talakawa na mutuwa da yunwa...
Yanzu da akataboku aiduk kunfito kunata borin kunya,malaman bariki kawai
Yan'Iskan malamai makwadaita, mayaudara,masu ci da addini
To ku malamai masu tar iyya kuje ku sami shugabsn kasa kai tsaye ku gayamai ya maida tallafin frtur domin mutane su sami sauki.Allah Ya biyaku.
Malaman kudi, ina wata Daraja mal aliyu kaduna
Wallahi mallamai ku kuka janyanwa kanku wonna rashin kunyan sobida haka kujara damokadirya kafirci ne kuma ya yeda ayi zagazanga INSHA ALLAH sai mufito kobakuaso
Duk Mallaman nan sun karbi kudin zuwa hajji ai ba za su fada wa gwamnati gaskiya ba.
Kai malan meeting ne har 2 dare🤔
When a man says essay malerman benzene
Wannan ya kamata amasa adalci indai bazalintarsa za aiba
Yan iskan Malamin qazamai kawai
Kai dallah ware kadamu damemu dawani lawan trayem shima albashi gwamnati take bashi malamin tane yazegoyi bayanka
Abu salma kafadi gaskiya, malaman nan suna neman gabane wadda zata basu damar Hana zanga zanga, da suna hadisi yace
Assalamu alekum shine malan yaro yace duk malaminda yace kar ayi zanga zanga shima yanada nashi laifi saboda malanmai suicide kudin gomnat basa cikin halin matin rayuwa amma malanman nigeria cikin kashi dari to 75 malanman gomnatine basa fada gaskiyya toh ya makomar su take à adinnin musulinci
Batureku za ayiba amumbari wlh dukan tsiya za aimuku
Toh ai mu jira muke muga dan iskan da zai daki malami wallahi da ya gane bashida wayo
علمواالسوء
لم تقولون مالا تفعلون
Kugayawa shugabanin gaskiya bakugayawa talakawaba malan yanzu dayawansu magada arnabaya me wllh