Gaskiya Albany waliyyin Allah Ne Kalli Abunda Ya Hango Na Rikicin Rasha Ya Tabbata.. 😱😱😱

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 сер 2024
  • Subscribe AL-Ishara TV

КОМЕНТАРІ • 51

  • @zaharaddeenharuna3991
    @zaharaddeenharuna3991 2 роки тому +6

    ALLAHUMMAGFIR ABI ABDIRRAHMAN SHEIKH MUHAMMAD AUWAL ADAM ALBANY ZARIA WARHAMHU. ALLAHUMMAGFIRLAHU WARHAMHU.

  • @lawalitoro6265
    @lawalitoro6265 2 роки тому +12

    Allah ya jikan chek Albany malamin kwaraï waliyin allah

  • @sumayyasalihu3062
    @sumayyasalihu3062 2 роки тому +11

    Allah ya jikan malam

  • @abdoslmulaiwli9719
    @abdoslmulaiwli9719 2 роки тому +10

    Allah ya jikan malan da rahama

  • @user-ti3ik4ts4j
    @user-ti3ik4ts4j 4 місяці тому

    Allahu akbar Allah yayimai rahma yasa aljannace makomarsa

  • @bashirmusa7881
    @bashirmusa7881 2 роки тому +9

    Allah ya jiqan ka Albany da duk musulmi da suka rasu baki days.

  • @mahammadsani6987
    @mahammadsani6987 2 роки тому +4

    سبحان الله لاحول ولاقوة الابالله

  • @sulaimansani3459
    @sulaimansani3459 2 роки тому +4

    Don ALLAH Meye taken wannan wa`azin ina so na sauqe.

    • @bashirsalihu6835
      @bashirsalihu6835 2 роки тому

      Ka sake duba links ďin domin kayi downloading ckn sauqi.

  • @zakariaaminu8169
    @zakariaaminu8169 2 роки тому +4

    Allah ya jikansa

  • @adamuachakwa9464
    @adamuachakwa9464 2 роки тому

    Allah yagafartawa shaikh Alhaji Zaria

  • @jibrilisajibril5072
    @jibrilisajibril5072 2 роки тому +5

    Allahu Akbar

  • @abdullahiissaka9685
    @abdullahiissaka9685 2 роки тому +4

    Maasha'allah
    Allah yasa mu dace

  • @auwalsani3387
    @auwalsani3387 2 роки тому +4

    Allah ya biya malam

  • @aminaalkali1080
    @aminaalkali1080 2 роки тому +2

    Allah kajikan Albany zariya Allah karabamuda Sharrin kafure

  • @ibrahimsalisumahmud5896
    @ibrahimsalisumahmud5896 2 роки тому +2

    Àllah yaji qan mallam

  • @muhammadsabo5920
    @muhammadsabo5920 2 роки тому +2

    Mashaa Allaah

  • @gaskiyatv5148
    @gaskiyatv5148 2 роки тому

    Allahu akhbar Allah ya jikan mlm

  • @fatimatijjanibukar430
    @fatimatijjanibukar430 2 роки тому

    Allah sarki, Allah yeji kan Malam

  • @bashirsalihu6835
    @bashirsalihu6835 2 роки тому +1

    Allah Ya gafarta maka waliyyin Allah

  • @kausaraejigbo768
    @kausaraejigbo768 2 роки тому +1

    Allah yajikan malam

  • @salisuaminu4206
    @salisuaminu4206 2 роки тому

    So funny

  • @ambatoformylife2275
    @ambatoformylife2275 2 роки тому +1

    Ku gyra rubutunko don allah

  • @mahamadouzakari7636
    @mahamadouzakari7636 2 роки тому

    Gaskiya Albani n'a dabanné

  • @abbamashasha5037
    @abbamashasha5037 2 роки тому

    Albany dole yake zaman ma america da saudia matsala, saboda wisdom din da Allah ya bashi na kusan ko wanne fannin rayuwa. shekaru nawa da sannin wannan details talkless yakai yanzu akan abunda zai sani a 🌍 dinnan

  • @mohammedbatuta6152
    @mohammedbatuta6152 2 роки тому +1

    Su wayannan binbas, usaimin da albany su suka wajabta ta'addanci da sunan jihadi wawaye kuma suka yadda

    • @lawalitoro6265
      @lawalitoro6265 2 роки тому +1

      da kai naké mohamed batuta.To kai mai hankali fadamana wa yan da suka kawo zaman lafiya a dunia wawa kaway jahili

    • @mrkhaantv1563
      @mrkhaantv1563 2 роки тому +1

      kaji shedani tsinanne dan shi,a dama ku asalin dangin shedan ne😈😈

    • @lawalitoro6265
      @lawalitoro6265 2 роки тому +3

      Muna nan mû yan salafiyya muna jiran ire ire wayan nan wawayé dà basu san adininsu ba kai aduniar illimi ka isa kacé da binbaz da usainin da Albany kamar yada kafada suné suka wajabta ta'adanci a matsayin djahadi wawa jahili

  • @aliyusafiyanuchannel3533
    @aliyusafiyanuchannel3533 2 роки тому

    Ku dai yan izala matsalar ku ba ku da kunya

    • @safiadagomber3905
      @safiadagomber3905 2 роки тому

      Kaman yaya don Allah kimini bayani Allah ya jikan malam da iyayina da muslimai

    • @muhammadsabo5920
      @muhammadsabo5920 2 роки тому

      Allaah Ta'ala yasa Muwanye lafiya

    • @muhammadsabo5920
      @muhammadsabo5920 2 роки тому

      Allaah Ta'ala yasa Muwanye lafiya

  • @ibrahimmuhammad1569
    @ibrahimmuhammad1569 2 роки тому +1

    Qarya ne ;Albanin zaria ba waliyin Allah bane, waliyin shedan ne.Yaya zaayi wahabiyawa masu aqidar yahudu ta walaqantarda Annabi zasu sami kusanci ga Allah su zama Auliya'ullahi,mustahil (impossible).Qaryar banza kuce ku Ahlusunna ne,alhali baku qaunar Annabi sunna.wawaye!!

    • @ummikhalifa5298
      @ummikhalifa5298 2 роки тому +1

      Falyakul khairan

    • @ahmedbasfar4181
      @ahmedbasfar4181 2 роки тому +2

      Allah ya jinkan Albany

    • @muhammadabdulkareem4595
      @muhammadabdulkareem4595 2 роки тому +5

      Allah ya wankema duhun jahilcin dake xuciyarka

    • @ibrahimmuhammad1569
      @ibrahimmuhammad1569 2 роки тому +1

      @@muhammadabdulkareem4595 ,Ai Ku wahhabiyawan Izala Boko haram kune mutanen jahiliyya.Baka da labarin cewa azzaluman sarakunan wahhabiyawa na Aal saud mutanen Najdu(qahon shedan) sun bullo da farfado da jahiliyya ta Larabawa kafin musulunci ta hanyar kakkafa gumaka KO'ina a qasar har da makka da madina da gidajen giya da clubs na karuwai da yan luwadi dan jayo masu yawon bude ido?kuma kasan yan kaduna mafia ta yan luwadi da tsutsar jinin jarirai da yan Izala ke jagoranta daga wayannan azzaluman sarakunan wahhabiyawa na "mahlakatu Ta'osiyya(mahlaka ta tababbu maqiyan Annabi)"suka samota.
      Dan qarya kuke yi ,ba bisa sunnar Annabin Rahma kuke akai ba;sunnar shedana ce tasu Dan taimiyya mai yan mata nono tsaye shina ta barbara kumi shina luwadi da Almajiransa su Ibnul Qaiyim ,shedan yana baiyana gareshi shice ya sami firasa ta hango lauhul mahfuz da yace an rubuta Zaayi nasara akan Tatar farkon shigowarsu,amma haka bata faruwa ba.Shiko shugaban masu yankan musulmi Dan Abdulwahhab ya samo kwangila daga England suna yi masa supply na karuwai daga England dan shi kafirta musulmi Turkawa da ke fafatawa da England a yaqin duniya na farko.
      Wannan mugunyar aqidar ta yahudanci ne daghutu Abubakar Gumi ya shigo da ita Nigeria bisa yaudarar cewa yana so a jaddada sunnar Annabi kamar yadda Shehu Dan fodiyo yayi a qasar Hausa,alhali yasan wahhabiyanci ne da ya samo asali daga aqidar yahudu.

    • @lawalitoro6265
      @lawalitoro6265 2 роки тому +3

      da kai Nike Ibrahim Muhammad inka isa ka nuna mana abinda waliyanku suka yiwa addinin musulunci KO kuma wata ichara abinda zai faru bayan mutuwarsu??? aQalla (chek Albany zari yayi ichara sunfi guda goma abinda zai faru kuma yafaru) muna rokon (allah .swt.yajikan gwarzon salafiyya chek Muhammad awwal Abu abdurahaman malamin kwaraï waliyin allah!!!