Alhamdu Lillah. Shek Daurawa ya kawo shawara ta Musamman akan mafitar Zanga-zanga

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 сер 2024

КОМЕНТАРІ • 44

  • @IhabBabiker
    @IhabBabiker Місяць тому +1

    Wallahi goma agwyii bayan shikh ebrahim dawrawa ya fimoko allkiri kodoba sodan akan borwdi har yanzo sona jikin yagi da rashin abinjii wallahi kobii a hankali ein bakodina wanan shirin za ayi kashy kashy

  • @SumayyaYusuf-b2c
    @SumayyaYusuf-b2c 23 дні тому

    Allah y taimakemu yasa hakan shine mafi Alkhairi a garemu Kuma malamai Allah y kare mana ku sannan kuma ku cigaba da hakuri da koyi da manzon Allah Allah yayi mn jagora baki daya ameen

  • @ZulaihatAbdullahi-bf6ss
    @ZulaihatAbdullahi-bf6ss Місяць тому

    Masha'Allah mlm shawarama Mai kyau Allah yayi jagorah

  • @asiyayero7113
    @asiyayero7113 Місяць тому +5

    Yanzu kai magana, amma da kawai so kuke ayi shiru acigaba da rayuwa ahaka.

  • @issaibrahim3260
    @issaibrahim3260 Місяць тому +3

    Allah kawo mana sauki yan uwa

  • @XainabAliyu
    @XainabAliyu 15 днів тому

    Allah yakaramaka nisan kwana shiek daurawa allah yala,anchi maitada fitina sbd hk zanga zanga batada anfani

  • @abubakarmuhammedaliyu3928
    @abubakarmuhammedaliyu3928 Місяць тому +2

    Masha Allah barakallah mlm munagodiya Allah biyaka da gidan aljannah

  • @SurajoUsman-rh1ti
    @SurajoUsman-rh1ti Місяць тому

    Allah yasa mu dache wlh yakamata aduba lamarinnan

  • @harunasani3983
    @harunasani3983 Місяць тому +3

    salaam adawo da palladian man fetur kawai shine mataki na farko bawani labariba

  • @dahirusaidu-fp2fy
    @dahirusaidu-fp2fy Місяць тому

    gaskiyane Allah yasakada alheri zanga-zanga babu alheri
    kawoi adage daaddua insha allahu Allah zaikawo sauqi Allah yasamu dace ameen ya Allah

  • @MaijiddaAbdulmumin
    @MaijiddaAbdulmumin Місяць тому

    Amin yahayyulkayum

  • @saidumusa604
    @saidumusa604 Місяць тому +2

    Insun sameshi yadawo mana da tallafin mai akasannan

  • @LauwaliAbubakar-v3y
    @LauwaliAbubakar-v3y Місяць тому +3

    Bazamu samu lafiyaba daga matsaloli sai in murabi da damaquradiyya

  • @BILYAYusuf-gr3cp
    @BILYAYusuf-gr3cp Місяць тому +1

    Good❤

  • @fatimaAhama
    @fatimaAhama 29 днів тому

    😭😭😭 Sharri bakyau

  • @imranaumar5944
    @imranaumar5944 Місяць тому +4

    Good 👍👍

  • @sumayyahibrahim4393
    @sumayyahibrahim4393 Місяць тому +1

    Malamai suna fada mana gaskia Amma muna zaginsu Wlh akwai masu manufofi dayawa daga kasar har kasashen waje masu jiran irin damarnan su haddasa fitina a nigeria sbd wata manufa tasu

  • @RakiyaMusa-xw4su
    @RakiyaMusa-xw4su Місяць тому

    Masha Allah Allah Ya wuce mana gaba

  • @shamsuddeensaleh3935
    @shamsuddeensaleh3935 Місяць тому

    Munafukan banza da wofi
    Matasa ku fita kuyi zanga zanga
    Duk qarya sukeyi muku wai babu kyau
    Wallahi tallahi qarya sukeyi

    • @sumayyahibrahim4393
      @sumayyahibrahim4393 Місяць тому

      In Allah ya hadaka da haka in ga tashin hankali ga fadace fadace da kashe kashe kulum kana boye agida badaman fita neman abinci ga yunwa zakai bayani kuma zaka janye kalamanka akan malamai a sannan zaka godewa azabar Allah bayan yamaka ni imar zaman lapia is butulce

  • @sanialiyu1747
    @sanialiyu1747 Місяць тому

    Wlh arewa dai Danmu ana kudu kumagar basuyi donhaka mu yan arewa mukiyaye

  • @adamuyusuf5723
    @adamuyusuf5723 Місяць тому

    Wannan azzaluman shuwagabanni shegune basa Jin wa'azi basuda tausayi

  • @TimfaSunday-ff8lu
    @TimfaSunday-ff8lu 24 дні тому

    Hakane

  • @welcomeramadan3111
    @welcomeramadan3111 Місяць тому +4

    Garadai ai shawarar zaifi danmutalakawa hanjimmu yagama gajiya da yunwa

  • @IbrahimHalima-zc6up
    @IbrahimHalima-zc6up Місяць тому +3

    Good

  • @NasuruNasko
    @NasuruNasko Місяць тому

    Yanzu ku malammai kungansu da bala in da mutane keciki wlh kuji tsoron Allah

  • @abubakarumar4146
    @abubakarumar4146 Місяць тому +1

    ❤❤❤ ma cha Allah tabarakallah Allah ya shiga lamarin

  • @edrissousseni9968
    @edrissousseni9968 Місяць тому +1

    Lale fitace malami

  • @sumayyahibrahim4393
    @sumayyahibrahim4393 Місяць тому

    Zama de lafia yafi zama dan sarki kuma kukan kurciya jawabi ce

  • @stormssss109
    @stormssss109 Місяць тому +1

    Kai Mallam Allah ya Kara lafiya walahi wanan gaskiya ka fada Kuma wanan shawara in Allah yaso aka samu aka Yi haka za samu mafita ,walahi Mallam ya Fadi gaskiya ya kamata mu dauki wanan shawara Mai kyau

  • @BasiruBello-yr3tf
    @BasiruBello-yr3tf Місяць тому +3

    Goods 😂😂😂😂😂😂😂😂😂

  • @SanusiBasiru-iz4rq
    @SanusiBasiru-iz4rq Місяць тому

    Masha Allah

  • @AishatYahaya-tb4dg
    @AishatYahaya-tb4dg Місяць тому

    Allah yabamu mafita ya hayyu ya Qayyum

  • @babangayougayou1094
    @babangayougayou1094 Місяць тому +5

    Wannan gwamnatin bata zoba domin ya yan Najeriya ba ta zone domin gyara wa turawa da makamantansu kune mi yancin ku yan Najeriya daidai ne

  • @SamailaIsmail388
    @SamailaIsmail388 Місяць тому

    Dama kunsan gaskiya ake kaucewa

  • @auwalabubakar5614
    @auwalabubakar5614 Місяць тому +1

    Ko yanzu munga amfanin matasa da maganar da sukayi

  • @user-uh8gy1we9g
    @user-uh8gy1we9g Місяць тому

    😂😂😂❤❤❤

  • @NasuruNasko
    @NasuruNasko Місяць тому

    Malammai basa mgn sbd kada adaina basu kudi

  • @TukurAhmad-ed7wj
    @TukurAhmad-ed7wj Місяць тому

    Nifa wallahi na fahimci maganar Shi gaskiya ne Amma qaryar da sukayima Addinin musulumci yasa bazan ta6a Yadda da malamai irin su ba karnikan Yan siyasa masu halasta haram da haramta khalas tir da irin halayanku

    • @sumayyahibrahim4393
      @sumayyahibrahim4393 Місяць тому

      Kafadi alkhairi kokai shiru irin maganar nan ga malamai yayi muni..malamanmu ba karnukan siyasa bane insunce muzabi wani Dan siyasa kyautata masa zato yasa sukace haka kaji tsoron Allah kajanye kalamanka don sekayi bayaninsu agaban Allah

  • @sumayyahibrahim4393
    @sumayyahibrahim4393 Місяць тому

    Wanda be godewa ni imar Allah ba yagodewa azabarsa…kobakomai munada zakan lafia dukda muna famada kidnapping..yanzu inyaki ko fada yakaure semuga ta yadda mutum zai fita yanemi abinda zeci kunga goma da ashirin kenan ga yunwa ga fargaban yanzu ko anjima Zaka its rasa kowa naka

  • @IhabBabiker
    @IhabBabiker Місяць тому

    Wallahi zanga zanga zako lalata gasar najiriya koma za,a rasa raywkar motany da dama قال رسول الله صلى الله عليه وسلم لا يجوز الخروج على الحاكم وإن كان ظالما إلا أن ترو منه كفراً بواحاً عندكم فيه من الله برهان الحديث فى الصحيحين وقوله صلى الله عليه وسلم إسمع وأطيع للأمير وإن جُلد ظهرك وأخذ مالك أسمع وأطيع راوه مسلم