Mai Girma Gwamnan Kano kenan Yayin duba marasa lafiya da iftila'in konuwa a masallaci

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 сер 2024
  • Cikin wannan dare mai girma gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya ziyarci asibitin kwararru na Murtala Muhammad dake nan Kano domin duba mutanen da suka gamu da iftila'in konuwa a masallaci yayin da suke tsaka da ibada a garin Larabar Abasawa dake yankin karamar hukumar Gezawa.
    Mai girma gwamna yayi alkawarin daukar nauyin kula da lafiyar dukkanin mutanen da suka gamu da wannan iftila'i tare yin dukkanin mai yiwuwa wajen hukunta mutumin da ya aikata wannan mummunan aiki.
    19/05/2024.

КОМЕНТАРІ • 2