H.E Gov. Abba K Yusuf ya jagoranci taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyar NNPP na kananan hukumomi 44

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 сер 2024
  • Ayammacin wannan rana Mai Girma Gwamnan jihar Kano H.E Alhaji Abba Kabir Yusuf ya jagoranci taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyar NNPP na kananan hukumomi 44 dake fadin jihar Kano, da Shugabannin Hukumar CRC na jihar kano dama dukka na kananan hukumomi 44.
    Inda awannan rana mai Girma Gwamnan ya kaddamar da aikin fara gyare-gyare da gina sababbin Ajujuwa a makaranun Primary da Secondary na kananan hukumomi 44 dake jihar Kano.
    Gwamnan kuma ya bayarda cakin wayannan kudade wayanda za afara Gyare-Gyaran a dukkan kananan hukumomin jihar Kano, inda kowacce karamar hukuma ta hannun Shugabannin Cocus, jam’iyya dana CRC suka karbi wannan cakin kudi.
    Gashinan akasa kowacce karamar hukuma da abinda akabata.
    Hon Salisu Muhammad Kosawa
    SSA II ON SOCIAL MEDIA KNSG.
    25/06/2024.

КОМЕНТАРІ • 7