Sheikh Afakallahu yayi kaca-kaca da Kabiru gombe da Bala Lau Masu ci da Addini Suna yaudarar Musulmi

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 27 жов 2024

КОМЕНТАРІ • 49

  • @usmanmohammed4876
    @usmanmohammed4876 Рік тому +2

    Wallahi kabani tausayi saboda irinku Allah baya saka albarka cikin da'awarsu.

  • @bassirousani8888
    @bassirousani8888 Рік тому +3

    Wlh in bidià kuji tsoron Allah fa zaa hadu a gaban Allah gobe fa iskan duniya yana buga ka kana bata malamai sunnah

  • @babaabilal9763
    @babaabilal9763 Рік тому +3

    Allah yashiryemu

  • @bashirshehu3167
    @bashirshehu3167 9 місяців тому +2

    Subhanallah gaskiya Nigeria sai a hankali kowa ya zama malami . Hmm ka debo ruwan dafa kanka

  • @ismailbabaaliyu5890
    @ismailbabaaliyu5890 Рік тому

    Gaskiya dai da matsala yan sharholiya ache sune shugaba ni anyway akwai Allah

  • @umeumar6583
    @umeumar6583 Рік тому +3

    Allah wadaren naka ya lalace

  • @suleimanabubakar7578
    @suleimanabubakar7578 Рік тому +1

    Yan cida addini me ai Yan izala makiaya annabi Muhammad s a w

  • @MahamaduIlliassuidi
    @MahamaduIlliassuidi 11 місяців тому +2

    Malmen allah yachiryaka

  • @HariraAbdouSani
    @HariraAbdouSani 3 місяці тому +1

    Allah ya isa insha allah bazaka gama da dunia lafiya .Kai baima kamata acemaka malam Kai dan iskane wlh

  • @MaryamLawalFalke
    @MaryamLawalFalke 4 місяці тому +1

    WALLAHI BALA LAU INTERNATIONAL BUSINESS MAN NE. SHI CHIYAR DA DUKUYARSA MA YAKEYI WA ADDINI DA SHI DA KABIRU GOMBE DIN DUK CHIYAR DA DUKUYARSA WA ADDINI SUKEYI. ALLAH SHI KYAUTA

  • @aishaidris3899
    @aishaidris3899 Рік тому +4

    Ashe Kai bibiyar rayuwarsu kawai kakeyi,hmmm kuyi takanku.

  • @bachiroubachirou1847
    @bachiroubachirou1847 Рік тому +3

    Subhanalahi wannan hasadace kake yimussu siyasa raayi ce

  • @khairratbala7738
    @khairratbala7738 Рік тому +2

    Haba mallan. Ya kuke haka kuna cewa ku Ahallu Sunna amma kunajira Kuga lefin yanuwa ku kufada kudena haka abinda kake tuhumar su kaima daya saga cikin su amma se kazo kana ta karya dan kasamu suna ta Allah bata Ka ba

  • @uzairubappah2020
    @uzairubappah2020 Рік тому +1

    Izala ikon Allah wallahi saidai kumutu kaida malaminka idris dutsen tanshi

  • @abdulgsm126
    @abdulgsm126 Рік тому +1

    Niman suna

  • @salisua.sulaiman206
    @salisua.sulaiman206 Рік тому +3

    Sunyi gaba kuma basaoinkabane,Dan kucaki da kai

  • @ridwanrabiukano6973
    @ridwanrabiukano6973 Рік тому +1

    Kanajin maganarsa kasan me hassada ne wlh duk Nigeria bawanda yakai mlm na bidi,a sajen hassada dayake maganar sunaci dayawun malamai dahiru usman bauchi da makari shekarssu nawa acikin gwamnati idan kana neman wawayen mutane a Nigeria wlh kanemo yan bidi,a babu haddar kur ani akansu se hassada wawaye kawai dole siyasa seda malamai kuma dayake wan nan maganar duk cikin yan bidi,a babu me haddar kur ani izu 60 kamar ahmed suleman

  • @Al-YateemTv
    @Al-YateemTv Рік тому +1

    Hhhhhhhhhh

  • @iddizango6419
    @iddizango6419 Рік тому +2

    😂😂😂😂😂😂😂😂

  • @nokia-lv2pi
    @nokia-lv2pi 3 місяці тому +1

    They are wickets

  • @sabiumusarg7182
    @sabiumusarg7182 Рік тому +4

    Wannan mutumin hassadarsa tafito fili munganta, kuma nan gani nan bari. Sede kumutu da bakin ciki.

  • @salahakabir7540
    @salahakabir7540 Рік тому

    Izala guba ce wallahi, allah ka kiyaye mu da sharrin su

  • @hamzamoussamouktar8508
    @hamzamoussamouktar8508 Рік тому +2

    Musulmi dan uwan musulmi ne

    • @hausawatoptv
      @hausawatoptv  Рік тому

      👍👍

    • @baballeadamu9010
      @baballeadamu9010 Рік тому +1

      @@hausawatoptv kaima ka jira raddin da zasuyi Maka danka fada musu gaskiya Dan badolene su yadda ba

    • @hausawatoptv
      @hausawatoptv  Рік тому

      🤔🤔 Allah ko

  • @maryamtukur9636
    @maryamtukur9636 Рік тому +1

    Malam dukkansu musulmaine don ya musu addua balaifi bane ,kaima da kasamu see kayi fiyeda haka ,Atikun ya che ka karbo masa abunda ya bayarne kaima ka masa karya, don bai aikekaba,Abu na kar she ain't ba pitter obi sukayi wabako,kaine dei karamin Dan iska

  • @MaryamLawalFalke
    @MaryamLawalFalke 4 місяці тому +1

    KAFIRAI NATA MANA BARNA KUNATA SHIRME. TIR ! DA IRIN WANNAN AIKI

  • @hassanhamidu101
    @hassanhamidu101 Рік тому +1

    We are seriously disappointed in you mallam Afakallahu if there is something call for them for understand or tell them there mistakes then you will here it from them

    • @hausawatoptv
      @hausawatoptv  Рік тому +1

      👍👍

    • @badamasimusa8405
      @badamasimusa8405 Рік тому

      Forgot About him he have sponsor by some politicians it's agenda that's why they are Attacking those shekhs but everybody is understanding this sherkh Afakallahu

    • @ismailbabaaliyu5890
      @ismailbabaaliyu5890 Рік тому

      Law of karma , KB gombe use to do same to other people, why do you expect people to the different to them, and what he said it right they doesn’t deserve to lead even political party let alone Islamic leader

  • @abdoulmamane5361
    @abdoulmamane5361 Рік тому

    Yan cida addini me ai Yan izala makiaya annabi Muhammad s a w