Da ɗumi ɗumi Martani Na ilimi Daga Pantami

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 жов 2024

КОМЕНТАРІ • 104

  • @rabiyaibrahim6682
    @rabiyaibrahim6682 22 години тому +2

    Allahu akbar masha Allah

  • @aishaliman9927
    @aishaliman9927 23 години тому +2

    Masha Allah
    Allah ya kara Imani da nissan kwana malan, Allah ya kareka

  • @issakahalidou6717
    @issakahalidou6717 2 дні тому +3

    Allah Yana gani Na yarda dakay pantami. Kouma ahaka moukega tchigaba a rayouwa

  • @zeezeebo
    @zeezeebo 2 дні тому +3

    That is high class!!!! You don’t bring yourself down to their low class level to answer them. May Allah raise your status in this dunya and akhira

  • @MohammedAvdoulwahab-qk5iw
    @MohammedAvdoulwahab-qk5iw День тому +3

    Wannan gaskiyane allah ya karama lafiya da imani da daukaka duniya da lahira

  • @Muhammadbala014
    @Muhammadbala014 4 дні тому +19

    Ko bakason fantami kasan zai gayi ãyar al qur'ani da lambar ãyar, yakaranto hadisi da larabci da fadin lambar hadisin, wajen ilimin zamani namma sai dai kayi shiru, amma mai hassada bai fahimta. Kawai fatammu Allah ya arzittamu da iklasi kawai.

  • @GLOBAL-HEALTH-TALK-TV
    @GLOBAL-HEALTH-TALK-TV День тому +2

    Wallahi Malam Ina son ka domin Allah

  • @yakakaadam1999
    @yakakaadam1999 3 дні тому +3

    Allah yaabaa mallam lafiya from maiduguri ,MaashAllah❤

  • @sanimohammedsani1394
    @sanimohammedsani1394 2 дні тому +2

    Allah Yakarama Malam Nisan kwana da albarka, Yasaka da alkhairi

  • @IbnulHuffaz
    @IbnulHuffaz 18 годин тому +1

    Allah yakara lafiya Ash sheikh professor isa Ali pantami ❤❤abin alfaharinmu Allah yakara daukaka gwani na❤❤❤

  • @ibrahimmuhammad2765
    @ibrahimmuhammad2765 4 дні тому +4

    Allah YA Kara lafiya ❤❤❤Daga Dan Darika gaba da Baya 💖✍️

  • @أمريحان-ن9د
    @أمريحان-ن9د 4 дні тому +4

    Masha Allah
    Kaga malaman Sunnah na kwarai.
    Masu aiki da واعتصموا بحبل الله جميعا ولا تفرقوا 🌹
    Allah ya saka da Alkairi mlm

  • @zannalawan7684
    @zannalawan7684 3 дні тому +4

    Allah ya bada lada in mutum ba mai Surutuba kaji soronsa

  • @HaouaMoussa-p7l
    @HaouaMoussa-p7l 4 дні тому

    Ma chaa Allahu !Nagodé da wannan bayânin

  • @HalloHalloare
    @HalloHalloare 3 дні тому +1

    رحمة الله عليك ياشيخنا وسدد الرحمان خطاك❤❤

  • @AzamNasara
    @AzamNasara 3 дні тому +1

    Jazakallahu Khairan ya sheikh

  • @muhammadgonia.2946
    @muhammadgonia.2946 4 дні тому +2

    Allah Yayi mana gamda katar da Sunnar Manzon Allah Tsira da Amincin Allah su Kara Tabbata a gare shi.

  • @bilyaminuabubakar9907
    @bilyaminuabubakar9907 4 дні тому +3

    Allah ya karemana kai prof. bakin ciki ze kashe me hassada shi dr idris hassada ne da bakin ciki

  • @mahamanakader6315
    @mahamanakader6315 3 дні тому +2

    Ya hayyu ya qayyum kakarama malan lafiya da imani

  • @MahamadouYahaya-c6l
    @MahamadouYahaya-c6l 4 дні тому +3

    Gaskiya malam isa Ali fantami Allah ya shiryar dakai kana kan hanya mai kiyawo a yanzu

  • @MamanesaniYahayahamza
    @MamanesaniYahayahamza 3 дні тому +1

    Allah ya Kara Maka lafiya da nissan kawna da Imani ❤❤❤❤❤

  • @jamilushehu525
    @jamilushehu525 23 години тому +1

    Allah ya Kara lpy da rayuwa Mai Albarka

  • @safuwanyusuf
    @safuwanyusuf 3 дні тому +2

    Allah ya kara lafia ya jikan iyaye da kakani

  • @MuhammadAhmad-rm4uz
    @MuhammadAhmad-rm4uz 3 дні тому +1

    Masha Allah❤

  • @harounaadambana
    @harounaadambana 3 дні тому +1

    Allah shi qarama malam lafiya❤❤❤❤

  • @DjamilouAboubacar-yx5sk
    @DjamilouAboubacar-yx5sk 3 дні тому +1

    Ameen ya hayyu ya Qayyum ❤❤❤

  • @mahamatbounouyamine945
    @mahamatbounouyamine945 3 дні тому +2

    Allah yasa mudace

  • @jabiruabdulkarimu2877
    @jabiruabdulkarimu2877 4 дні тому +1

    مشاء الله جزاكم الله خيرا

  • @HelpTheNeedy-y4m
    @HelpTheNeedy-y4m 20 годин тому

    Amman naji dadin bayanan ka.
    sai dai banji dadin Shirun da kayi ba akan Muqabalar da ka nema kan Calbi.
    Saboda koda ba ka Fito don Muqabalar ba,da Sai ka Fito da Hujjojin ka da suka Halar ta Jan Calbin,sai ka karan ta koda a Masallacin ka ne,Saboda Al'umma su gane,su kuma tabbatar da Hujjojin da kace kana da shi din.
    Nima jan calbi a wuto na Halal ne.
    Amman banji dadin Shirun da kayi ba.
    ba a komai ne akeyin shiru ba.

  • @aminamusa3541
    @aminamusa3541 4 дні тому +2

    Alhamdulillah! Allah Ya kara lfy

  • @AdananeAmadou
    @AdananeAmadou 3 дні тому +1

    Allah Kara lafia ya cheikh

  • @TOUKOURAHMAD
    @TOUKOURAHMAD 4 дні тому +1

    Allah yasaka Dr pantami

  • @salihuumar247
    @salihuumar247 4 дні тому +4

    Nayarda da wannan maganar taka kuma Allah ya bamu juriya da karban gaskiya domin karban gaskiya agurin wanda bakaso abune mai wahalar gaske

  • @MasuduMusa-r9x
    @MasuduMusa-r9x 3 дні тому +2

    Allah ya jikan mahaifa

  • @mouhamednouroudin4558
    @mouhamednouroudin4558 2 дні тому +1

    Allah ya karawa malam lafya

  • @mohammedyusuf6214
    @mohammedyusuf6214 2 дні тому +1

    May Allah swt grant you more sabr, i pray that you should never respond to those saying things against you. Allah will certainly do it for you.

    • @ZaurenSunnah-
      @ZaurenSunnah-  2 дні тому +1

      Ameen thank you so much for your advice.

  • @AbubakarIbrahim-o9p
    @AbubakarIbrahim-o9p День тому +1

    Hakane mlm Allah ubangiji yakara karemana kai yan bakinciki saidai sumutu

  • @YauIbrahim-nl7rb
    @YauIbrahim-nl7rb 4 дні тому +1

    Ma sha Allah

  • @JarbiluMusa
    @JarbiluMusa 3 дні тому +1

    Allah jikan mahaifah

  • @AhmadSpawaAlala
    @AhmadSpawaAlala 4 дні тому +1

    Masha Allah

  • @AbubakarUmar-v5t
    @AbubakarUmar-v5t 4 дні тому +1

    Alhamdulillah Allah yabaka lada Amin, Yahaiyu Yakayum ,Ipata market Ilorin kwara state. 7:04

  • @AbouAbdalla-gy5ji
    @AbouAbdalla-gy5ji 3 дні тому +1

    Gaskiya

  • @usmanidris3632
    @usmanidris3632 4 дні тому +2

    Ayanzuba! Amman da kaima kasan bahaka kakeba, kama kai kanemi Muqabalannan don haka indai batsorata kayiba yakamata katabbatar anhade a QIBLA FM.

  • @MatoMato-uh8um
    @MatoMato-uh8um 2 дні тому

  • @OusmaneFatouma
    @OusmaneFatouma 4 дні тому

    Protection divine mon umam

  • @Muhammadbala014
    @Muhammadbala014 4 дні тому

    Allahu Akbar kaji magana ta ilimi da wayewa da sanin manufa,

  • @IbrahimKhaleel-c7i
    @IbrahimKhaleel-c7i 4 дні тому +3

    Allah ya saka da Alkhairi malam...
    Duk sanda ka bude videos na fantami sai ka Karu da wani abu na ilimi... Imma daga ayoyi na Qur'an ko kuma Hadith ko kuma maganganun malamai ko sunan wani littafi daya kamata ace ɗalibai sun karanta...
    Sabanin wasu da aikinsu kullum yin raddi da kafirta wasu sai kace they are saint Kuma addinin nasu ne su kaɗai.... Allah ya kara daukaka prof...
    Allah ya gafarta maka....

    • @BigDark-th6sr
      @BigDark-th6sr 4 дні тому

      Ammadai ba akidabako ? aidai abinda ko Arne yasan haka yake ba iya musulmiba

    • @IbrahimKhaleel-c7i
      @IbrahimKhaleel-c7i 4 дні тому +1

      @@BigDark-th6sr Daman ana samun akida babu ilimi. Yaro
      Sai a yaudare ku da akida kuyi ta cin mutuncin mutane... Wannan ba daidai bane...
      A karantar dakai karatu shine zaka rabe tsakanin daidai da ba daidai ba... Basai an kushe wani ko an zagi wani ba... Indai akace haka za'ayi to babu wanda zai tsira..
      Tunda kaima akwai abinda kake yi ba daidai ba ..

  • @jafarmohammedadam6019
    @jafarmohammedadam6019 3 дні тому +1

    Tsantsar Fahim tar ilimu Kenan ba bankaura ba. Allah ya bada lada

  • @Adoulsalami
    @Adoulsalami 3 дні тому

    TOH ka yarda kayi kuskure wajen kare charbi 📿 kõ

  • @aboumaharadjimammaneabouma5249

    Wannan shine gaskiya malam

  • @V-Voiceless
    @V-Voiceless 2 дні тому +1

    Aykin hankali knan

  • @abdulhaqabubakar6629
    @abdulhaqabubakar6629 4 дні тому +2

    wannan ne martani na ilimi, to ko dai ku baku san ilimi ba, ko kuma san zuciya ne, ai kamata yayi yayo ruwan ayoyi da hadisai dan kare ra'ayin sa a bisa ilimi, amma wannan kan sa yake bawa kariya a fakaice

  • @ABBAUk-p5g
    @ABBAUk-p5g 4 дні тому

    allah yabada lada

  • @Muhammadbala014
    @Muhammadbala014 4 дні тому

    Karatu daban wa'azi daban, mafi yawancin mu bamu fahimtar maikaratu saboda bamuyinkaratun, sai dai sauraren wa'azi saboda daukar caji yauwa.

  • @PetiPeti-d6b
    @PetiPeti-d6b 4 дні тому

    ❤❤❤

  • @aboumaharadjimammaneabouma5249
    @aboumaharadjimammaneabouma5249 4 дні тому +1

    Ina son Dr idris kasancewar shi ahlus sunnah Amma gaskiya akoi gyara cikin lamarin shi mimbarin shi ya zama na gulma da wuya zauna bai tsokani wani ba

    • @AbdussamadUsmanUsmanabdussamad
      @AbdussamadUsmanUsmanabdussamad 4 дні тому

      Abinda kafada bagaskiyabane baminbarinda baaraddi Ko martani Kuma bamalaminda Indai wannan shinegulma bamalaminda bayayi Saidai waniyafi wani

    • @احمدعبدالله-ب3و7ع
      @احمدعبدالله-ب3و7ع 4 дні тому

      Ku kun yadda asabawa Allah da mazon sa amma kadda asabawa bayin sa kenan ko ammai da addini business aci da addini ko Allah yana ganin mu wllh.

  • @AbubakarSanimuazu
    @AbubakarSanimuazu 4 дні тому

    Malam kayi magana akan kalubalenda kajifa ba wannan ba

  • @lawalibrahim5181
    @lawalibrahim5181 2 дні тому

    Kaiy malan wllhi da nasoka dan Allah amma yanzu wllhi haushinka nakeji Dan Allah. Dan karantarwanka bata sunnah bane

    • @IbrahimKhaleel-c7i
      @IbrahimKhaleel-c7i 2 дні тому

      @@lawalibrahim5181 Banzar bazara kenan ... Idan baka son sa sai me. Wa ma ya san dakai.

  • @احمدعبدالله-ب3و7ع

    Dr idris abdul'aziz dutsen tanshi shi kariyya yake bawa ALLAH da
    MANZON SA
    Da ma Addini
    Shi kuma pantami kariyya yake bawa kansa da manufar sa wato mutanen sa
    Allah sa mu dace ameen

    • @salihuumar247
      @salihuumar247 4 дні тому +1

      Hhhhh bawan Allah....babu wani mahaluki da dai bawa Allah Kariya Allah ya ishi kansa ya bawa kansa kariya yakamata ka gane haka gaskiya

    • @bilyaminuabubakar9907
      @bilyaminuabubakar9907 4 дні тому

      Kaji mgana irin na jahilai ku daliban dr idris hayaniya da zafinkai da rena malamai su kuke koya awajen malaminku dr hassada wlhi se bakin ciki yakasheshi

    • @AbubakarSl
      @AbubakarSl 3 дні тому

      ​@@bilyaminuabubakar9907wlh kaji soran allah mlm pantami bashida abinda Dr zaiyimai hassada

    • @bilyaminuabubakar9907
      @bilyaminuabubakar9907 3 дні тому

      @@AbubakarSl Allah karamana imani amma wlhi siffofin hassada duk sun bayyana atare da dr idris don haka shi mahassadine kuma masharancine shi zeyiwa mutun mummunan zato kuma ya hukuntashi dashi, hassadane yake damunsa akan manyan malamai na sunna saboda duk sunfisa ilimi da kyawawan dabiu. In me shiryuwane Allah y shirysa inkuma ba me shiryubane Allah mana maganinsa

  • @UmarMbako-p9f
    @UmarMbako-p9f 3 дні тому +1

    🎉🎉🎉🎉🎉🎉❤❤❤❤😂😮

  • @BigDark-th6sr
    @BigDark-th6sr 4 дні тому

    Yanada ilimin aka gayyaceshi mukabala yaki hallara kuma har yanada bakinda zai kira wani matsoraci
    Ai wanna boko tagama dashi😢😢😢

    • @IbrahimKhaleel-c7i
      @IbrahimKhaleel-c7i 4 дні тому

      Ai idan kare yayi haushi kada ka kulashi... Shine mafi kyawun amsar da zaka bashi....
      Kuma shi professor fantami masu ilimi wadanda suka isa yace ba masu hayaniya da koyar da rashin kunya ba.. wanda suke ganin su kaɗai ne akan sunnah...

    • @IbrahimKhaleel-c7i
      @IbrahimKhaleel-c7i 4 дні тому

      Ai Gara dan boko akan mai cutar hassada....

    • @Muhammadbala014
      @Muhammadbala014 4 дні тому

      Magabata bada mukabala suka karantar da addiniba, kamata yayi in malami yafadi Abu aje aduba littaffan da yakaranto, sai azo akarantama mutane wasu littaffan da suke nuna gyara akan abinda yakaranto sai mabiya sugane cewa kowane malami yakarantar da abinda yakaranto na ilimi ba jayayyabace,

  • @muhsinbala7009
    @muhsinbala7009 4 дні тому

    Allah Ya kara lafiya

  • @AbdullahMuhammad-y5g
    @AbdullahMuhammad-y5g 2 дні тому

    wannan va martani da ake so ya mayar bane ai muna son ya fito ya ba mu hujja akan charb da ake magana akai

  • @ibnusmancrypturearbitrage5427
    @ibnusmancrypturearbitrage5427 4 дні тому +1

    Wllh MLM jahilci ne yake damun mutane kurum 🎉

  • @mubarakmustapha1144
    @mubarakmustapha1144 4 дні тому

    Wai meyasa baku gudun karya wannan ne da dudumi?

  • @sahabibissala9101
    @sahabibissala9101 4 дні тому

    Tabbas jaki ba mutumen za'a kula bane 😂😂

  • @sakinadeeni4713
    @sakinadeeni4713 4 дні тому

    To Ma sha Allah wani abin da kace gsky ne amma ya ka canja abinda kuma
    Mlm amma meye ya kawo maganar kare kai anan d/s
    kai kayi kiran muqabala fa akan Carbi, meye lefin Dr dan ya ansa maka
    Kuma Allah yace a Al-Quran Wa malaru wa makarullah wallahu khairul makirin,
    makirci shine planning ko ka manta maanarsa ne

  • @HaouaMoussa-p7l
    @HaouaMoussa-p7l 4 дні тому

    Ma chaa Allahu !Nagodé da wannan bayânin

  • @saniyunusa270
    @saniyunusa270 3 дні тому