Ko bakason fantami kasan zai gayi ãyar al qur'ani da lambar ãyar, yakaranto hadisi da larabci da fadin lambar hadisin, wajen ilimin zamani namma sai dai kayi shiru, amma mai hassada bai fahimta. Kawai fatammu Allah ya arzittamu da iklasi kawai.
Amman naji dadin bayanan ka. sai dai banji dadin Shirun da kayi ba akan Muqabalar da ka nema kan Calbi. Saboda koda ba ka Fito don Muqabalar ba,da Sai ka Fito da Hujjojin ka da suka Halar ta Jan Calbin,sai ka karan ta koda a Masallacin ka ne,Saboda Al'umma su gane,su kuma tabbatar da Hujjojin da kace kana da shi din. Nima jan calbi a wuto na Halal ne. Amman banji dadin Shirun da kayi ba. ba a komai ne akeyin shiru ba.
Allah ya saka da Alkhairi malam... Duk sanda ka bude videos na fantami sai ka Karu da wani abu na ilimi... Imma daga ayoyi na Qur'an ko kuma Hadith ko kuma maganganun malamai ko sunan wani littafi daya kamata ace ɗalibai sun karanta... Sabanin wasu da aikinsu kullum yin raddi da kafirta wasu sai kace they are saint Kuma addinin nasu ne su kaɗai.... Allah ya kara daukaka prof... Allah ya gafarta maka....
@@BigDark-th6sr Daman ana samun akida babu ilimi. Yaro Sai a yaudare ku da akida kuyi ta cin mutuncin mutane... Wannan ba daidai bane... A karantar dakai karatu shine zaka rabe tsakanin daidai da ba daidai ba... Basai an kushe wani ko an zagi wani ba... Indai akace haka za'ayi to babu wanda zai tsira.. Tunda kaima akwai abinda kake yi ba daidai ba ..
wannan ne martani na ilimi, to ko dai ku baku san ilimi ba, ko kuma san zuciya ne, ai kamata yayi yayo ruwan ayoyi da hadisai dan kare ra'ayin sa a bisa ilimi, amma wannan kan sa yake bawa kariya a fakaice
Dr idris abdul'aziz dutsen tanshi shi kariyya yake bawa ALLAH da MANZON SA Da ma Addini Shi kuma pantami kariyya yake bawa kansa da manufar sa wato mutanen sa Allah sa mu dace ameen
Kaji mgana irin na jahilai ku daliban dr idris hayaniya da zafinkai da rena malamai su kuke koya awajen malaminku dr hassada wlhi se bakin ciki yakasheshi
@@AbubakarSl Allah karamana imani amma wlhi siffofin hassada duk sun bayyana atare da dr idris don haka shi mahassadine kuma masharancine shi zeyiwa mutun mummunan zato kuma ya hukuntashi dashi, hassadane yake damunsa akan manyan malamai na sunna saboda duk sunfisa ilimi da kyawawan dabiu. In me shiryuwane Allah y shirysa inkuma ba me shiryubane Allah mana maganinsa
Ai idan kare yayi haushi kada ka kulashi... Shine mafi kyawun amsar da zaka bashi.... Kuma shi professor fantami masu ilimi wadanda suka isa yace ba masu hayaniya da koyar da rashin kunya ba.. wanda suke ganin su kaɗai ne akan sunnah...
Magabata bada mukabala suka karantar da addiniba, kamata yayi in malami yafadi Abu aje aduba littaffan da yakaranto, sai azo akarantama mutane wasu littaffan da suke nuna gyara akan abinda yakaranto sai mabiya sugane cewa kowane malami yakarantar da abinda yakaranto na ilimi ba jayayyabace,
To Ma sha Allah wani abin da kace gsky ne amma ya ka canja abinda kuma Mlm amma meye ya kawo maganar kare kai anan d/s kai kayi kiran muqabala fa akan Carbi, meye lefin Dr dan ya ansa maka Kuma Allah yace a Al-Quran Wa malaru wa makarullah wallahu khairul makirin, makirci shine planning ko ka manta maanarsa ne
Allahu akbar masha Allah
Masha Allah
Allah ya kara Imani da nissan kwana malan, Allah ya kareka
Amin
Allah Yana gani Na yarda dakay pantami. Kouma ahaka moukega tchigaba a rayouwa
That is high class!!!! You don’t bring yourself down to their low class level to answer them. May Allah raise your status in this dunya and akhira
Wannan gaskiyane allah ya karama lafiya da imani da daukaka duniya da lahira
Amin
Ko bakason fantami kasan zai gayi ãyar al qur'ani da lambar ãyar, yakaranto hadisi da larabci da fadin lambar hadisin, wajen ilimin zamani namma sai dai kayi shiru, amma mai hassada bai fahimta. Kawai fatammu Allah ya arzittamu da iklasi kawai.
😊جزاك الله خيرا
Wallahi Malam Ina son ka domin Allah
Allah yaabaa mallam lafiya from maiduguri ,MaashAllah❤
Allah Yakarama Malam Nisan kwana da albarka, Yasaka da alkhairi
Amin
Allah yakara lafiya Ash sheikh professor isa Ali pantami ❤❤abin alfaharinmu Allah yakara daukaka gwani na❤❤❤
Amin
Allah YA Kara lafiya ❤❤❤Daga Dan Darika gaba da Baya 💖✍️
Masha Allah
Kaga malaman Sunnah na kwarai.
Masu aiki da واعتصموا بحبل الله جميعا ولا تفرقوا 🌹
Allah ya saka da Alkairi mlm
Allah ya bada lada in mutum ba mai Surutuba kaji soronsa
Ma chaa Allahu !Nagodé da wannan bayânin
رحمة الله عليك ياشيخنا وسدد الرحمان خطاك❤❤
Jazakallahu Khairan ya sheikh
Allah Yayi mana gamda katar da Sunnar Manzon Allah Tsira da Amincin Allah su Kara Tabbata a gare shi.
Allah ya karemana kai prof. bakin ciki ze kashe me hassada shi dr idris hassada ne da bakin ciki
Ya hayyu ya qayyum kakarama malan lafiya da imani
Amin
Gaskiya malam isa Ali fantami Allah ya shiryar dakai kana kan hanya mai kiyawo a yanzu
Amin
Allah ya Kara Maka lafiya da nissan kawna da Imani ❤❤❤❤❤
Allah ya Kara lpy da rayuwa Mai Albarka
Amin
Allah ya kara lafia ya jikan iyaye da kakani
Masha Allah❤
Allah shi qarama malam lafiya❤❤❤❤
Amin
Ameen ya hayyu ya Qayyum ❤❤❤
Allah yasa mudace
Amin
مشاء الله جزاكم الله خيرا
Amman naji dadin bayanan ka.
sai dai banji dadin Shirun da kayi ba akan Muqabalar da ka nema kan Calbi.
Saboda koda ba ka Fito don Muqabalar ba,da Sai ka Fito da Hujjojin ka da suka Halar ta Jan Calbin,sai ka karan ta koda a Masallacin ka ne,Saboda Al'umma su gane,su kuma tabbatar da Hujjojin da kace kana da shi din.
Nima jan calbi a wuto na Halal ne.
Amman banji dadin Shirun da kayi ba.
ba a komai ne akeyin shiru ba.
Alhamdulillah! Allah Ya kara lfy
Amin
Allah Kara lafia ya cheikh
Amin
Allah yasaka Dr pantami
Nayarda da wannan maganar taka kuma Allah ya bamu juriya da karban gaskiya domin karban gaskiya agurin wanda bakaso abune mai wahalar gaske
حق
Allah ya jikan mahaifa
Amin
Allah ya karawa malam lafya
Amin
May Allah swt grant you more sabr, i pray that you should never respond to those saying things against you. Allah will certainly do it for you.
Ameen thank you so much for your advice.
Hakane mlm Allah ubangiji yakara karemana kai yan bakinciki saidai sumutu
Amin
Ma sha Allah
Allah jikan mahaifah
Amin
Masha Allah
Alhamdulillah Allah yabaka lada Amin, Yahaiyu Yakayum ,Ipata market Ilorin kwara state. 7:04
Gaskiya
Ayanzuba! Amman da kaima kasan bahaka kakeba, kama kai kanemi Muqabalannan don haka indai batsorata kayiba yakamata katabbatar anhade a QIBLA FM.
❤
Protection divine mon umam
Allahu Akbar kaji magana ta ilimi da wayewa da sanin manufa,
Allah ya saka da Alkhairi malam...
Duk sanda ka bude videos na fantami sai ka Karu da wani abu na ilimi... Imma daga ayoyi na Qur'an ko kuma Hadith ko kuma maganganun malamai ko sunan wani littafi daya kamata ace ɗalibai sun karanta...
Sabanin wasu da aikinsu kullum yin raddi da kafirta wasu sai kace they are saint Kuma addinin nasu ne su kaɗai.... Allah ya kara daukaka prof...
Allah ya gafarta maka....
Ammadai ba akidabako ? aidai abinda ko Arne yasan haka yake ba iya musulmiba
@@BigDark-th6sr Daman ana samun akida babu ilimi. Yaro
Sai a yaudare ku da akida kuyi ta cin mutuncin mutane... Wannan ba daidai bane...
A karantar dakai karatu shine zaka rabe tsakanin daidai da ba daidai ba... Basai an kushe wani ko an zagi wani ba... Indai akace haka za'ayi to babu wanda zai tsira..
Tunda kaima akwai abinda kake yi ba daidai ba ..
Tsantsar Fahim tar ilimu Kenan ba bankaura ba. Allah ya bada lada
Amin
TOH ka yarda kayi kuskure wajen kare charbi 📿 kõ
Wannan shine gaskiya malam
Aykin hankali knan
wannan ne martani na ilimi, to ko dai ku baku san ilimi ba, ko kuma san zuciya ne, ai kamata yayi yayo ruwan ayoyi da hadisai dan kare ra'ayin sa a bisa ilimi, amma wannan kan sa yake bawa kariya a fakaice
@@abdulhaqabubakar6629 🤣😂😂
allah yabada lada
Karatu daban wa'azi daban, mafi yawancin mu bamu fahimtar maikaratu saboda bamuyinkaratun, sai dai sauraren wa'azi saboda daukar caji yauwa.
❤❤❤
Ina son Dr idris kasancewar shi ahlus sunnah Amma gaskiya akoi gyara cikin lamarin shi mimbarin shi ya zama na gulma da wuya zauna bai tsokani wani ba
Abinda kafada bagaskiyabane baminbarinda baaraddi Ko martani Kuma bamalaminda Indai wannan shinegulma bamalaminda bayayi Saidai waniyafi wani
Ku kun yadda asabawa Allah da mazon sa amma kadda asabawa bayin sa kenan ko ammai da addini business aci da addini ko Allah yana ganin mu wllh.
Malam kayi magana akan kalubalenda kajifa ba wannan ba
Kaiy malan wllhi da nasoka dan Allah amma yanzu wllhi haushinka nakeji Dan Allah. Dan karantarwanka bata sunnah bane
@@lawalibrahim5181 Banzar bazara kenan ... Idan baka son sa sai me. Wa ma ya san dakai.
Dr idris abdul'aziz dutsen tanshi shi kariyya yake bawa ALLAH da
MANZON SA
Da ma Addini
Shi kuma pantami kariyya yake bawa kansa da manufar sa wato mutanen sa
Allah sa mu dace ameen
Hhhhh bawan Allah....babu wani mahaluki da dai bawa Allah Kariya Allah ya ishi kansa ya bawa kansa kariya yakamata ka gane haka gaskiya
Kaji mgana irin na jahilai ku daliban dr idris hayaniya da zafinkai da rena malamai su kuke koya awajen malaminku dr hassada wlhi se bakin ciki yakasheshi
@@bilyaminuabubakar9907wlh kaji soran allah mlm pantami bashida abinda Dr zaiyimai hassada
@@AbubakarSl Allah karamana imani amma wlhi siffofin hassada duk sun bayyana atare da dr idris don haka shi mahassadine kuma masharancine shi zeyiwa mutun mummunan zato kuma ya hukuntashi dashi, hassadane yake damunsa akan manyan malamai na sunna saboda duk sunfisa ilimi da kyawawan dabiu. In me shiryuwane Allah y shirysa inkuma ba me shiryubane Allah mana maganinsa
🎉🎉🎉🎉🎉🎉❤❤❤❤😂😮
Yanada ilimin aka gayyaceshi mukabala yaki hallara kuma har yanada bakinda zai kira wani matsoraci
Ai wanna boko tagama dashi😢😢😢
Ai idan kare yayi haushi kada ka kulashi... Shine mafi kyawun amsar da zaka bashi....
Kuma shi professor fantami masu ilimi wadanda suka isa yace ba masu hayaniya da koyar da rashin kunya ba.. wanda suke ganin su kaɗai ne akan sunnah...
Ai Gara dan boko akan mai cutar hassada....
Magabata bada mukabala suka karantar da addiniba, kamata yayi in malami yafadi Abu aje aduba littaffan da yakaranto, sai azo akarantama mutane wasu littaffan da suke nuna gyara akan abinda yakaranto sai mabiya sugane cewa kowane malami yakarantar da abinda yakaranto na ilimi ba jayayyabace,
Allah Ya kara lafiya
wannan va martani da ake so ya mayar bane ai muna son ya fito ya ba mu hujja akan charb da ake magana akai
Wllh MLM jahilci ne yake damun mutane kurum 🎉
Wai meyasa baku gudun karya wannan ne da dudumi?
Tabbas jaki ba mutumen za'a kula bane 😂😂
To Ma sha Allah wani abin da kace gsky ne amma ya ka canja abinda kuma
Mlm amma meye ya kawo maganar kare kai anan d/s
kai kayi kiran muqabala fa akan Carbi, meye lefin Dr dan ya ansa maka
Kuma Allah yace a Al-Quran Wa malaru wa makarullah wallahu khairul makirin,
makirci shine planning ko ka manta maanarsa ne
Tom malamin tafsir..... Allah ya saka da Alkhairi.....a cigaba da zakulo kurakurai zamu gyara insha Allah....
Tunda ku dama anan ku kafi kauri
Gaskiyane
Ma chaa Allahu !Nagodé da wannan bayânin
❤