Sheikh Yahya Masussuka Mukabala Karshen Alewa kasa

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 3 жов 2024

КОМЕНТАРІ • 17

  • @MAMisau
    @MAMisau Рік тому +3

    Allah ya kara basira

  • @suleimanabdullahisule7488
    @suleimanabdullahisule7488 4 роки тому +3

    Mallam yahaya Allah yakara basira a sassake ma bakon

  • @kajiji002tv8
    @kajiji002tv8 4 роки тому +2

    Allah yasaka da Alkhairi malam, Allah yabamu basira gabaki dayan mu

  • @musaibrahimyakubu9022
    @musaibrahimyakubu9022 3 роки тому +2

    Sheikh Musu sauka, zaqin bakinka ba zai sa ka karkatar da wanda Allah ya shirya ba. Kaji tsoron Allah ka daina musu akan hadisi, kuma ka daina munanan magana akan malaman hadisi. Gaskiyar magana itace, ko ka yadda ko baka yadda ba, kana aiki da hadisai

  • @mustaphalawali4052
    @mustaphalawali4052 4 роки тому +2

    billahil azeem shekc yahaya kafadamasu gaskiya ,yan izala gaskiyane

  • @sanimuazu123
    @sanimuazu123 4 роки тому +2

    Kai dabbancikenan

  • @MohammedOmar-qp6zt
    @MohammedOmar-qp6zt 3 місяці тому +2

    Musa 100% you are lost...You are a rebel against Allah....

  • @sanialmustapha4630
    @sanialmustapha4630 4 роки тому +1

    Masussuka kaji tsoran Allah kaje oman kakarbo kwangila hadisi yafi karfinka kai yanxu kafara anyi wadanda sukafika abaya munga bayan maitatsine ga boko haram dukdahaka suka fara sabodahaka ka sani duk mutumin daya karyata hadisan annabi yasani ko ya yarda ko bai yardaba yahudawa yakewa aiki sai kakawo aya ka fassarata san ranka saboda ka batarda jahilai inkace ba hadisi a ina aka samu sunan surorin qurani kamar suratul bakara har xuwa suratul nasi haka Allah ya saukardasu hadisine ya tabbatardasu adadin ayoyi kamar suratul fatihatul kitabi makiyatun wahaya Saba.u aaya shin kaka aka saukar da ita hadisine ya tabbatar dan haka masussuka koka yardda da hadisi ko karka yarda kullum kana amfanidashi kuma kaida kake bayanin akan ayoyi sanranka sai mu yarda da naka kai waccece ayace tace kayi baka bayanin in xamufara yimuku magana da irin harshen da kuke mana tofa munada ayoyin da suke muna axabar da Allah xaiyiwa duk mutumin da bai yardda da hadisan annabi ba babu wata aya acikin qurani face tana nunida abi hadisan annabi kakawo ayarda ta hana xauna ayi shira agidan annabi kanaso kace hadisi aka hana ance walamusta anisina lil hadis masussuka ko ba kada arabiyane ance mustaanisina kace hasan annabi kaji tsoran Allah kaje kakoyi ilmul sarf

  • @MohammedOmar-qp6zt
    @MohammedOmar-qp6zt 3 місяці тому

    Dear Musa you are disgracing Islam ..!! Buhari was born 342 years after Rasul ...!! Stop 🛑 🛑 You wrong