Mudacyan Boko haram zasuyi wa gwamnatin Nigeriya juyin mulki wlh munfison haka domin duk kama yan siyasar zasuyi suyanka su domin maciya amanar kasa ne Domin sojojin ma kansu na yanxu da maganar yan siyasa suke aiki basuda yancin kansu duk abudayane suda yan siyasar
Allah yashiga lamarin talakawa n migeria
Allah ya sare
Allah yakawo muna dauki
Allah ya sauwaka yatsare yakawo karshen fitina alfmn.annabi muh'd s'a'w
Saw amin❤
Wlh bagudu ba Jada ba
ان لله وان اليه راجعون
Kwarai laifin gwamnati ne suji tsoron allah
Duk wannan buharine yakawo cire tallahi ko cashless ya cucemu
Kuyi musu gorgodo à binda sukeso sai sudaina. Amma hakakawaye c'est fata baki. Kuyi musu alkawali sudaina. Duk wani daokadoka gabanzane. Kugi soron Allah. Kada ganwo yajuye da mujiya. Kuyi hankali.
Mudacyan Boko haram zasuyi wa gwamnatin Nigeriya juyin mulki wlh munfison haka domin duk kama yan siyasar zasuyi suyanka su domin maciya amanar kasa ne Domin sojojin ma kansu na yanxu da maganar yan siyasa suke aiki basuda yancin kansu duk abudayane suda yan siyasar
Gsky ne