Na kasa magana akan wannan alamari, Gaskiya abin da ban tsoro da mamaki ..... Talauci da tsiya ba abinda bazai sa mutane su yi ba, sai dai Allah yayi magana magani wannan masifa Allah ya qara mana wadatar zuci.
Toh ba yan Najeriyar bane suka zama mahaukata, kowa yasan yanta,addan nan gwamnati ce ta ajiye su kuma take basu makamai da kulawa, amma da ace gwamnati ta shirya yin yaki dasu ai da tini sun gama dasu tunda kowa yasan yadda suke tura jam'i,an DSS suje har gida sukama musu Wadan da suke so da sunan sunyi wani laifi, amma mai yasa ba a kama yan bindiga .??? Kuma gasu har a media Allah ya sauwwake??
Talaucin ai ana sane aka kakaba mana shi sbd mu samu rauni a tinani da hankali, duk halin da Nijeriya take ciki idan suna so Asamu gyara sunsan hanyar sbd sun san komai
To dama ai sunsan inda yanbindigan suke jawaide sunfikarfin kamune,dade talakane to wnn da gudu zaayi tracking acct dnshi akamashi.ni ko zan shekara banciba bazan turawa dan bidiga acct fna b gwara yunwa takasheni wlh
هو كذاب وعميل من قبل السياسيين ؟ ؟ ؟ فإذا قارنا كلامه مع عدد المتظاهرين لا يستطيع أن يكافئهم أبدا !!!ثم هو أقرب مايكون أنه يريد إفساد سمعة المتظاهرين ليس إلا!!!/نيامي عاصمة النيجر
Allah ya saukalka, Allah ya tsare Mamu maibaya Dan Bello
Wllh munkusa mu fara cin uban duk wani d'an siyasa a Nigeria.
Dan bello Allah ya kareka please ka fara siyasa muna yinka💯
Dan bello 💪✊👌🥰🙏
Gaskiya abin mamaki, Allah ya kyauta.
Allah ya mama shugabankasa Dan bello
Allah ya Saka Maka Da Alkhair
Dan Bello Mun Gode
Allah ya Kara basira
Allah ya kareka Dan ballo
Gaskiya nigeria a kwai zalunci
Allah ya Isa da wannan gwamnati
Allah yakawomana KARSHEN azzalumai
Ikon Allah Allah ka mana magani
Talauci ne yake damun mutane ba komai ba Allah ya kawo mana karshe wannan masifar amen
Kai kai😢😢
Allah yakarya gwamnatin azzalumai
Allah ya isa
Allah ya isamu wllh
إنا لله وإنا إليه راجعون اللهم اجرنا في كل مصيبه
Dan belo munatareda Kai Allah yakareka jagoran talakawa
Allah ya kara shiga tsaka nin mu da ma kiyan mu
Allah yashir
Allah Ya kyauta
Kaijamaa kuje soron allah
Inna Lillāhi wa Inna Ilaihirrāji'ūn!
Allāh SWT yasa mu dācē; Allāhumma Aameen 🤲
Dan Bello
Hm allah ya kiyaye
Ai nageriyan kenan
Dakyau dan bello batsoro najinjinamaka kacigaba ahaka tsakin matasa
Allah yamaganta
Na kasa magana akan wannan alamari, Gaskiya abin da ban tsoro da mamaki .....
Talauci da tsiya ba abinda bazai sa mutane su yi ba, sai dai Allah yayi magana magani wannan masifa Allah ya qara mana wadatar zuci.
You The hausa vote for tinubu is good for you.
Babu azzalumar gwamnati a tarihin naeria sama da gwamnatin bola tunubu
Toh ba yan Najeriyar bane suka zama mahaukata, kowa yasan yanta,addan nan gwamnati ce ta ajiye su kuma take basu makamai da kulawa, amma da ace gwamnati ta shirya yin yaki dasu ai da tini sun gama dasu tunda kowa yasan yadda suke tura jam'i,an DSS suje har gida sukama musu Wadan da suke so da sunan sunyi wani laifi, amma mai yasa ba a kama yan bindiga .???
Kuma gasu har a media Allah ya sauwwake??
Lamari yayi zafi matuka matsin rayuwa har ta kai haka Allah ka datar da mu
Inalillahi waina ilaihin rajiun 🤔
Talaucin ai ana sane aka kakaba mana shi sbd mu samu rauni a tinani da hankali, duk halin da Nijeriya take ciki idan suna so Asamu gyara sunsan hanyar sbd sun san komai
Wannan haka yake tabbas
Kuskurendazakayi shinekamutu
Dole su bashi account number domin suna chikin yanayi na talauci
barawo wawa dake cikin wahala dabba Shi zaibaka kudi wannan yanuna dabbobi suna da yawa wawaye masu tunani barawo yabasu karshen rashin zuciya kenan
A hauka ake awannan yanayinda akeciki nibanga laifinsuba
Dan arewa wawane yaki tashi yakare kansa toh zaiyi zama cikin kaskanci
muyi tanadi haka ALLAH yace
واعدولهم مااستطعتم من قوة
😢😢😢😢😢😢😢😢
Whl tayi yawa
duniya kinan
Dole sai mu talakawa mun gane cewa mu mutane ne ba dabbobi ba, kuma yantattu ne ba bayi ba.
Kuda zaikoma hanun tunubu
Dadin abun kowa ma zai mutu
5:15 5:16
Tiktok tayi banned din account dinsa
Mu a Nageriya Babu Na auran kama Bandit Sai Dai sulhu dai shi
To dama ai sunsan inda yanbindigan suke jawaide sunfikarfin kamune,dade talakane to wnn da gudu zaayi tracking acct dnshi akamashi.ni ko zan shekara banciba bazan turawa dan bidiga acct fna b gwara yunwa takasheni wlh
Wannan gaskiya ne, Allah ya sa mu fi ƙarfin zuciyarmu
@@muawiyashuaibu ameen yaraheem
هو كذاب وعميل من قبل السياسيين ؟ ؟ ؟ فإذا قارنا كلامه مع عدد المتظاهرين لا يستطيع أن يكافئهم أبدا !!!ثم هو أقرب مايكون أنه يريد إفساد سمعة المتظاهرين ليس إلا!!!/نيامي عاصمة النيجر
Wanda ya taɓa biyan kudin fansa koshi ko nashi yayi daidai tura lamba, Amma wanda ya tura dan son zuciya yaci Haram
Ytvk
Allah ya isa