Ta tabbata Malaman Maja basa kishin Annabi (S.A.W.)

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 14 лип 2023
  • لقد أسمعت لو ناديت حيا * ولكن لا حياة لمن تنادي
    Lokacin da Sheikh Abdiljabbar H yake kiran Malaman Maja kan su duba abinda ake yiwa Annabi (S.A.W) da wadannan Munanan hadisai a tsaya a tsarkake Annabi daga wadannan ruwayoyi na karairayi su daina kallon bangaranci su duba ANNABI (S.A.W.) da halin da Addinin musulunci yake ciki amma sukayi kunnan uwar shegu saboda su tabbatar da hadafin su na sharri da kin gaskiya.

КОМЕНТАРІ • 3