A gaskiya dai bana goyan bayan auren doctor Hasiya da mainasara saboda ita ma kudin ta gani. Idan aka duba ai itama tana da nata Wanda zata aura saboda haka bai dace ba ya aureta Daga Mohammed Bajau potiskum, yobe state.
Ay, duk film da zaa a jinkirta, shine film, amma a gaskiyan zance wannan lamarin bayyiba , duk abinda zaa ayi abar maryam koda zai kara auren wallahi da an bar maryam tukunna.
Gaskiya bai dace ba ace ya auri dr asiya
Gaskiya abar Maryam tayi rayuwa aure da mainasara ,Idan ya auri Dr Asiya ba a ba Maryam damar ta ba. Ina ga kada ayi auren Asiya da mainasara.
Gaskiya dai yakamata dr asiya tazama kawar al Ameen ne ba mataba
Gaskiya Auwal ya kamata ya aure dakta ba alamin ba.
Gaskeya yayi kuma Allah yaba maryam hakuri kuma Allah yahada Kansu Allah yabasu zaman lafiya ya haidar kuma me zaiye
Bama goyon baya daga Bashir nama aiki
Ya dainema wa auwal aureta but do don Allah kar ya aureta
Humm n'a midji kenan 😢😢
Gaskiya auwal ne yakamata ya auri Dr asiya
A gaskiya dai bana goyan bayan auren doctor Hasiya da mainasara saboda ita ma kudin ta gani. Idan aka duba ai itama tana da nata Wanda zata aura saboda haka bai dace ba ya aureta Daga Mohammed Bajau potiskum, yobe state.
Aindai harba zai saki maryam ba to hakanan yayi.
❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
An shiga babin rashin adalci inde menasara ya auri Asiya 😢
ba a wamryam Adelich ba danAlah karyaAureta
Maryam Kenan sonta ya dushe in ya so Dr,ai aikin ta ne ceton rayiwa ba soyayyaba
Ay, duk film da zaa a jinkirta, shine film, amma a gaskiyan zance wannan lamarin bayyiba , duk abinda zaa ayi abar maryam koda zai kara auren wallahi da an bar maryam tukunna.
Gsky Jamila tachi amanar Maryam Allah yasa muda ce
Gaskiya.indee.baze.saki.maryamba.to.ya.aureta
Indai ya aureta nadaina kallo😮
Hakan yayi dai dai 😂
🤔🤔🤔tofa
Giskiya babai daceba
Ai ba ayi masu baiko ba ni naga ba laifi??
😂😂🎉
a bar maryam ta hutama na
I am not happy with this
Gaskiya 😅
This not rigth aminu saira dont such of thing 😂😂
AI aure ne, Kuma Al Amin hudu a kace ya aura, shike nan Allah ya kawo zaman lafiya. Ke kuma Maryam kiyi haquri bakomai kin Sami abokiyar zama.
SLM sure kuma Allah yakawo zaman lafiya kekuma maryam me hakuri kensamu habokiyar zama kenan Allah ya basu zaman lfy kuma Allah maryam hakuri
SLM sure kuma Allah yakawo zaman lafiya kekuma maryam me hakuri kensamu habokiyar zama kenan Allah ya basu zaman lfy kuma Allah maryam hakuri
👎👎👎👎gaskia kan ya aureta
ba a wamryam Adelich ba danAlah karyaAureta