Su Kabiru Gombe ne manyan yan bidi'a ai Shashasha an yaudare ka da wata Sunnah ta qarya Kuje ku ritsa su su fada muku bidi'o'i nawa kukeyi da sunan addini Wawaye baku son zuwa makaranta sai Girman kai da musu na Jahilci
Kamata yayi mallam ya kawo malamai magabata masu fahimta irin tasa, tun gashi ya kawo Ibnul-Arabiy al-malikiy da makamantansu masu ra'ayi kishiyar na mallam.
Wallahi karya ka ke yi IBRAHIM MAQARI . MAULAN ka SHEIKH DAHIRU BAUCHI ma da kan shi ya ce 'YAN SHI'A ba musulmi ba ne . Saboda haka, ka je ka kalubalance MAULAN KA . Domin ya ce duk ma su zagin SAHABBAN ANNABI da MATAN ANNABI KAFIRAI ne . Kuma ZAKZAKI a fili ya zage su , sai dai in kai ma shirin zagin su din za ka yi ?
Matsala ta da 'yan Izala kawai Basu son yin karatu sai musu da Jahilci. Shi kuma addini ba haka ake mishi ba In dai baa fadi abinda kuke son ji ba shikenan sbd rashin karatu. Malam kaje kayi karatu ka daina bata lokacin ka a shirme Prof. Maqari kuwa duk malaman Izala babu wanda ya Isa yace mishi munafuki bare dan iskan gari irin ka A ilimance kuwa duk Izala babu irin shi a yanzu. Idan Akwai azo a fada mana
❤ma sha ALLAH
Allah ya sakah da alhairi ❤❤❤❤
Macha ALLAH jayyid
Masha Allah. Allah ya saka da Alkhairi sheikh
Wlh malamina Kai Kade acikinmu ka Isa ka fadi wannan gaskiyar jzkllahu khar
Kaji malamai na Allah ❤️🩹❤️
❤❤mallama mungode ❤❤
Sakallahu Khairan Allah ya hada kan musulmi baki daya
Allah ya baka gidan Aljanna mai yi Dan Allah
Maqari munyarda sahabbai
Suna kuskure
Gashima
Kabada misali
To sauranashehunnan
Dariqa kamar tijjani da inyasi
Amma indai sboda allah akeyi.
Prof. Allah ya karama karama da tsoron Allah da son fadin gaskiya
Gaskiya mutumin nan dan son zuciyane wallahi
Kabiru Gombe
Gadon kaya
Idris Abdul'aziz
Jingir
Su Kuma Wadannan fa?
'yan son menene?
Allah.yasaka.da.alsheri..ya.imman.maqari.yakamata.musulluma.sugane.mastalarsu.dansugane.suwaye.yan.uwansu.harkaji.musullumi.yace.da.yan.shi.a.gora.bayashude.Ko.kiresta.waiyazibillah
Farkon dan bidi a kenan!😅
Su Kabiru Gombe ne manyan yan bidi'a ai
Shashasha an yaudare ka da wata Sunnah ta qarya
Kuje ku ritsa su su fada muku bidi'o'i nawa kukeyi da sunan addini
Wawaye baku son zuwa makaranta sai Girman kai da musu na Jahilci
Kamata yayi mallam ya kawo malamai magabata masu fahimta irin tasa, tun gashi ya kawo Ibnul-Arabiy al-malikiy da makamantansu masu ra'ayi kishiyar na mallam.
Wannan mutumin munafikine wallahi kukiyaye zai maida mutane shiah
Ta ina ya zama munafuki, saboda ya fadi gaskiya?
Uwarka ce munufukka, Dan shegiya jahili. Irin ku Duk lokacin da ake neman hada kan musulinci Kuna kuke so kuganta a dargaje.
Wallahi karya ka ke yi IBRAHIM MAQARI . MAULAN ka SHEIKH DAHIRU BAUCHI ma da kan shi ya ce 'YAN SHI'A ba musulmi ba ne . Saboda haka, ka je ka kalubalance MAULAN KA . Domin ya ce duk ma su zagin SAHABBAN ANNABI da MATAN ANNABI KAFIRAI ne . Kuma ZAKZAKI a fili ya zage su , sai dai in kai ma shirin zagin su din za ka yi ?
Allah ya shirya.
Gaskiya kam ya fito yayi bayani
Amma kaiwawne
Tarihi ake baka babu kame-kame, ka je kayi katatu
Ayi karatu
Amma maqari zuciyar Ka akwai munafunci
A je a yi karatu
Matsala ta da 'yan Izala kawai Basu son yin karatu sai musu da Jahilci. Shi kuma addini ba haka ake mishi ba
In dai baa fadi abinda kuke son ji ba shikenan sbd rashin karatu.
Malam kaje kayi karatu ka daina bata lokacin ka a shirme
Prof. Maqari kuwa duk malaman Izala babu wanda ya Isa yace mishi munafuki bare dan iskan gari irin ka
A ilimance kuwa duk Izala babu irin shi a yanzu. Idan Akwai azo a fada mana