Shirin Yamma na DW 03.07.2024
Вставка
- Опубліковано 5 жов 2024
- Shirin Yamma
-Bukatar komawa dimukuradiyya a Nijar na kara karuwa
-Mazauna gari sun fara fusata da hare-haren 'yan bindiga, inda suka yi kukan kura a kauyen Rugar Sojidi da ke kudancin jihar
-Gwamnonin jihohin Igbo a Najeriya sun tsayar da matsaya kan Nnamdi Kanu, dan asalin yankin da ke tsare a hannun hukumomin Najeriya bisa zarge-zargen cin amanar kasa kan burinsa na ficewar yankin daga Najeriya
-An bude bincike kan zargin shugaban Chadi Mahamat Idriss Déby da cin hanci
-Majalisar Dinkin Duniya ta fara isar da agaji ga mutanen da ke cikin matsala a Sudan
Akwai shirin Taba Ka Lashe da Mutum da Duniyarsa. Abdoulaye Mamane Amadou ne zai jagoranci shirin, yayin da Suleiman Babayo zai kawo labaran duniya.
❤❤❤❤
Kemikika sani ne mikinsani du kune makiran shedanun bakaken yahudawa rainatu jahilace ke bakusan komiba adimkurase