Shirin Yamma na DW 03.07.2024

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 5 жов 2024
  • Shirin Yamma
    -Bukatar komawa dimukuradiyya a Nijar na kara karuwa
    -Mazauna gari sun fara fusata da hare-haren 'yan bindiga, inda suka yi kukan kura a kauyen Rugar Sojidi da ke kudancin jihar
    -Gwamnonin jihohin Igbo a Najeriya sun tsayar da matsaya kan Nnamdi Kanu, dan asalin yankin da ke tsare a hannun hukumomin Najeriya bisa zarge-zargen cin amanar kasa kan burinsa na ficewar yankin daga Najeriya
    -An bude bincike kan zargin shugaban Chadi Mahamat Idriss Déby da cin hanci
    -Majalisar Dinkin Duniya ta fara isar da agaji ga mutanen da ke cikin matsala a Sudan
    Akwai shirin Taba Ka Lashe da Mutum da Duniyarsa. Abdoulaye Mamane Amadou ne zai jagoranci shirin, yayin da Suleiman Babayo zai kawo labaran duniya.

КОМЕНТАРІ • 3

  • @YakoubuAssarou
    @YakoubuAssarou 3 місяці тому

    ❤❤❤❤

  • @RabiuRabiu-cn8wv
    @RabiuRabiu-cn8wv 3 місяці тому +1

    Kemikika sani ne mikinsani du kune makiran shedanun bakaken yahudawa rainatu jahilace ke bakusan komiba adimkurase