Ai kowace ƙasa a duniya tafi Nigeria sa ar shugabanni duk zaluncin mutum inyazo Nigeria zega wasu shugabanni wadanda ko atarihi ba ayi masu zaluncin suba da rashin tausayi
Wa'azin mate makinka kayi kuyi dashi wallahi kaji tsoran Allah shine yayi magana maikyau Amma kai sonranka baka iya fadin gaskiya Akan yan siyasa kana dauka bangare
Sai aka fada maka kanawa ne suka kashe shi, kuma kar ka manta shi jafaar fa ba annabi bane. Malami ne, kuma baka da tabbacin yana a aljannah, Allah kadai yasan waye shi
Anya baka gan dujiya sbd ai lokacin ganduje bakai wanna abunba ɓatanci na kwace alokacin ganduje shuru kayi amma yanzu ka iya surutu bawai kare gwamnati kano nakeba
Kuma wlhi kune matsalar Nigeria malamai bah kune matsalar Nigeria kunchuche Al Ummar annabi Muhammadu sallahu alehi wassalam
Allah Ya saka da Alkhairy Sheikh. Aci gaba da gaya musu Gaskiya.
Allah yasaka da alkairi
Allah yakarfafawa governor yabashi iKON sauke hakkin da Allah yadoramasa. Yakuma kareshi daga mutanan da kodayaushe suke kokarin tadeshi.
Ai kowace ƙasa a duniya tafi Nigeria sa ar shugabanni duk zaluncin mutum inyazo Nigeria zega wasu shugabanni wadanda ko atarihi ba ayi masu zaluncin suba da rashin tausayi
Jazakumullahu kairan ❤.
Allah yasa mudache
Gaskiyane malam lawan ❤❤❤
Wannan gaskiyane.
Allah ubangaji yakara lapiya da Nisan kwana mallam
Allah ya saka da alkhairi
ameen malam gaskiyane wannanfa
MachaAllah
Wannan fa ba malamin kirkibane wallahi Dan son zuciyane kawai
Lokacin da Ganduje ya dabi makudan kudin yan jihar Kano zai goge sunan Kwankwasiyya. Me lawan triumph ya fada?
Allah ya kara sutura da imani malam
Wllh. Kane.Allah.samugane
Allah Ya tabbatar mana da adalci a cikin masarautar jihar Kano
Wallahi kudai yan Nigeria cima zaune ne ku har kullum kuna jiran gwamnati ta baku kyauta haba dan Allah
Ina ruwanka
Kaji annabi bamusulumi ba Abaya karfin yakai shikau asshirin wannan fatawan da kayi ka kyara kuskurini.
Innalillhi wa inna ilaihirraj'un😭
Wake ta lawal yana anfani da mumbarin karatu yana kare barayi
Allah yakiyaye
Kace👇
Gsk ne wanna ml
Wa'azin mate makinka kayi kuyi dashi wallahi kaji tsoran Allah shine yayi magana maikyau Amma kai sonranka baka iya fadin gaskiya Akan yan siyasa kana dauka bangare
Ina ruwan ka
Ameen Ameen
Ai wannan mutanen Dan siyasar addinine ba malamin addini ba
Allah kawo zaman lfy Ameen
Dukfulani intaadane kaganibasumana akankidnafin saidaindaba yanzudainbindiga daindaba wayidantaada
Duk wannan kadan ma kuka gani a Kano wlhi garin da aka kashe malamin sunna irin malam jarfar kuma a zauna lfy haba
Sai aka fada maka kanawa ne suka kashe shi, kuma kar ka manta shi jafaar fa ba annabi bane. Malami ne, kuma baka da tabbacin yana a aljannah, Allah kadai yasan waye shi
Kai dai muna fikine tirayam
Karka raina mana hankali
Katafi kan bayanin ka sak
Ameen ya rabb
Gaskiya lawan kana sha, anin ka
Kaima Allah ya shiryeka dan wallahi kanada San rai sosai da sosai
Meh son rai anan
Honourable lawan
WAWA
GANDUJE DAI YA TAFI. HAR ABADA BA ZAI KARA TASIRI BA. KUMA MUNA FATAR GWAMNA ZAI DAUKI MATAKI A KANKA.
WAI KAI DAN SIYASA DA RIGAR MALAMAI.
Allah ya shiryeka
Hhhhhh lawan tramol
A dinga adalci cikin komai
Anya baka gan dujiya sbd ai lokacin ganduje bakai wanna abunba ɓatanci na kwace alokacin ganduje shuru kayi amma yanzu ka iya surutu bawai kare gwamnati kano nakeba
Gaskiya ne wlh lokaci ganduje ai an ware miliyan 500 Dan gyara gada baice komaiba saiyanxu
Apc
Munafiki
Tramol
Kuma wlhi kune matsalar Nigeria malamai bah kune matsalar Nigeria kunchuche Al Ummar annabi Muhammadu sallahu alehi wassalam
Kaikuma kaine cigaban kasar ko
@@umarmuhammadsani2715 Hb mgd yanzu mgn Da nayi akwai kuskure kennn
@@SAaduAliyu-zg7mh sosai
Kuma wlhi kune matsalar Nigeria malamai bah kune matsalar Nigeria kunchuche Al Ummar annabi Muhammadu sallahu alehi wassalam