Assalamu alaikum, sunana Abubakar Dan Filani, ina karatu a Senegal a makarantar Kaucal Abdullahi Inyas. Ina so in yi magana game da zanga-zangar da za a yi a Najeriya. A 'yan watannin da suka gabata, mutane a Senegal sun yi zanga-zanga, duk da cewa suna bin dokoki, amma da yawa sun rasa rayukansu. Idan aka kwatanta da Najeriya, akwai bambanci sosai, domin na san matasan Najeriya suna da fushi da gwamnati. Ba wai bana son zanga-zangar ba ne, amma na san wasu ba za su bi dokoki da ka'idoji ba, saboda na ga haka lokacin annobar corona. Ina rokon ku ku yi taka-tsantsan sosai, saboda na ga yadda abubuwa suka faru a Senegal kuma ina tsoron abin zai iya kasancewa mafi muni a Najeriya idan ba a bi dokoki ba. Allah ya ba ku nasara, amma ku kula sosai domin kaucewa matsaloli. Nagode.
Wlh yan Nigeria suna cikin masifa dawayona a mulkin Babangida nakesiyan Gero Naira 8 haka mulkin abacha naira goma naira 9 kuma ga wutar lantarki kullum to me yasa yan siyasar Nigeria suka hana mu lantarki da noma kuma sace mu ake kashemu ake ga tsadar fetur da komai to me yasa mulkin siyasa yazama masifa a mulkin soja duk wanda yayi kisan kai kashe shi ake to me yasa yanzu babu hukunci kai wlh babu masifa irin mulkin siyasa a Afrika aduniya babu alkhairi acikin ta wlh
Abu salma kana da gaskiya kuma muna bayanka dan Allah ina rokon ka kada kabari shedanun malamai su razana ka dan wlh kana kan gaskiya sukuma ba ita suke soba , sunsaba yaudara da karya shiyasa abun ya bata musu rai.
Wallahi duk Babu abunda yakawo Muna wannan Kamar barin Allah kawai mutuba mukoma ga Allah gashi nan n iska suna samu cece kuce da malamman mu na addini Allah kabamu iKon tuba kamin lkc ya kuremuna
ALLAH YANA GANI BAYA BARCI ALLAH IDAN WANNAN ZANGA ZANGA ALKAIRICE ZATAZAMA SANADIYYAR FITARMU DAGA WANNAN MATSALAR ALLAH YASA AYI ASA A IDAN BAZATAMA ALKAIRIBA ALLAH YAKAWOMANA MAFITA CIKIN SAUKI ALFARMAR ANNABI DA ALQUR ANI AMEEN
NIMA NAGA HAKAN DA ACHE MALAMAI SUN FARA BAWA MASU ZANGA ZANGA GOYON BAYA DA JAMI'AN TSAROMA BAZAAU TABA BASU MATSALA BA ALLAH MANA MAGANIN KOWA DAN RAHAMAR KA MUNA CHIKIN WANI HALI A KASAN MU ALLAH KA DAFA MANA GASKIYAN KANE 😢😢😢😢😢😢😢😢
Wai shin su wadannan malaman gwamnati ya kamata su yi kira a gareta don ta yi maza ta fara gyarawa ko kuma martani za su tsaya yima masu goyon bayan zanga-zanga? Allah ya sakawa prof. Ibrahim makari da alkairi ai ba raddi ya tsaya yi ba, ya fito ya yi kira da gwamnati a kan ta kara kokari wajen gyara. To Allah ya saka masa da alkairi.
Allah ya kyauta amma dukanmu ya kamata mu jara halinmu wlh saboda mu kammu bamu tausayawa kammu shiyasa muke samun shugaban ni daidai da halayenmu. Inda ace duk wadda yake da abincin wata guda ko na sati guda zai diba ya bawa makocinshi da wahalar bata kai haka ba
Dama abu salma laifinsa gudane da yace ajeho malami daga kan mimbari yace koda malaminane. duk da ya dawo ya gyara kalamansa, Amma wasu da yawa zasuyi ta amfani da first video nasa. Allah yasa mu dace.
wly malam inde anason talakawa susamu futo to dole sefa annunama gwamnati cewa ita bakowabace saboda wanan talakawa sune sukaturaku zuwa wanan shugabanci miyasa sukaraina mutane saboda anahana talakawa nuna damuwarsu kawai abu guda zasuyi kar sutaba kayan kowa idan takama ayizaman dirshin kar wanda yatashi daga wurinshi dole sai anyi abinda talakawa sukeso idan bahakaba kawai shugaban kasa yayi murabus kuma mutanan arewa hadin kai shine zaikawo sauyi cikin kasa duk wani dan sanda dazai daga hannu akan talakawa akai dan banza kasa
Masha Allah abu salmer Nigerian need guys like this! Allah yasa mudace
Allah ya kawo mana qarshen duk wani azzalumai maqiyan arewacin Najeriya ya rabbil alamen 😭🤲🏻
AAMEEN
Wlh ba gudu ba ja da baya sai Munyi zanga zanga inshallahu
Sheikh Nura Khalid daman Nansanka wajen fadar gaskiya, Allah sakama da Alheri
Abu salima you are right God bless you my brother ❤❤❤
Hahahahahahahaha wai da munSan cewa za'a yi juyin mulkin ba zamu jira ba ,, gaskiya ne abu salma Masha ALLAH
Allah ya maka albarka abu Salma
Allah ya kara daukaka da nisan kwana
Abu Salma kayi kokari Allah ya kare ka daga sharrin Yan siyasa
wannan gaskiyane Abu salma Allah yasaka da alkhairi
Nigeria Allah ya taimakeku Allah yasa kuyi nasara Akan wanan lalatantun shugabanin🇳🇪👈🤲🤲
Ameeeeen muna godiya
Ameen muna godiya Dan uwa musulmi Allah yabar zumun ci
Idan har dama zata samu A Najeriya juyin mulkin daidai ne ❤❤❤❤❤
Alfurqan, thanks for the summary. Comprehensive.
اللهم صلِّ وسلم وبارك على نبينا محمد 🌺
Allah yasa mudace
Malamai kuji shoron Allah
Assalamu alaikum, sunana Abubakar Dan Filani, ina karatu a Senegal a makarantar Kaucal Abdullahi Inyas. Ina so in yi magana game da zanga-zangar da za a yi a Najeriya. A 'yan watannin da suka gabata, mutane a Senegal sun yi zanga-zanga, duk da cewa suna bin dokoki, amma da yawa sun rasa rayukansu. Idan aka kwatanta da Najeriya, akwai bambanci sosai, domin na san matasan Najeriya suna da fushi da gwamnati. Ba wai bana son zanga-zangar ba ne, amma na san wasu ba za su bi dokoki da ka'idoji ba, saboda na ga haka lokacin annobar corona. Ina rokon ku ku yi taka-tsantsan sosai, saboda na ga yadda abubuwa suka faru a Senegal kuma ina tsoron abin zai iya kasancewa mafi muni a Najeriya idan ba a bi dokoki ba. Allah ya ba ku nasara, amma ku kula sosai domin kaucewa matsaloli. Nagode.
Amin. Allah ya sa mu dace
Haka yake
Gaskia muna godiya sosai
Akwaiwanda sukabadagoyonbaya abusalma allah sakada alkhairi
نيجيريا بلد العجائب
إن الله لا يغير مابقوم حتى يغيرو مابأنفسهم
Wlh yan Nigeria suna cikin masifa dawayona a mulkin Babangida nakesiyan Gero Naira 8 haka mulkin abacha naira goma naira 9 kuma ga wutar lantarki kullum to me yasa yan siyasar Nigeria suka hana mu lantarki da noma kuma sace mu ake kashemu ake ga tsadar fetur da komai to me yasa mulkin siyasa yazama masifa a mulkin soja duk wanda yayi kisan kai kashe shi ake to me yasa yanzu babu hukunci kai wlh babu masifa irin mulkin siyasa a Afrika aduniya babu alkhairi acikin ta wlh
Ina Mai bada shawara cewa matasa su hada Kansu a 2027 a samu a daura matashi a kan mulkin Nigeria🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏
Wallah nikam banga laifin mgn abu salma ba
Gaskiya Abu Salma kana da gaskiya. Ka yi magana na hankali. Allah ya kiyaye Ka. Idan adalci za a maka Ka fi su gaskiya. Allah ya Rufa asiri. Ameen.
Masu cewa kar ayi zanga zanga ,,, TOH wanne matakai zasu ɗauka dan hana wannan abun?? Kawai ayi zanga zangan lumana
Mallam Nura Khalid Allah ya biya ka for Telling the truth.
Thank you Abu salma❤❤❤
Hmmmm hakikanin gsky malamai kanmu ya waye mudaina daukan maganar Duk Wani mallami day zaizo yaga yamuna sonkai yace wai karmuyi zanga zanga
Abu salma kana da gaskiya kuma muna bayanka dan Allah ina rokon ka kada kabari shedanun malamai su razana ka dan wlh kana kan gaskiya sukuma ba ita suke soba , sunsaba yaudara da karya shiyasa abun ya bata musu rai.
Allah yakawomana soki
Tabbas kullun Sai Sun kashe mu Kuma Babu Abunda Ake yi musu karshe MA Sai Basu uzuri Ake yi
Allah yadaga maigaskiya
Allah yagara lfy da basire abu salme
Masha Allah Abu Salma ya fito ya fadamana su waye na kusa da Allahu???
Malam abusalma allah yasakamakada alkairi
ya Allah kah kawo Suki
Masha Allah ya jikan mu da rhm
Gaskiya ne wlh alayeyma albarka
Kai Abu saima kayi laifi Wanda yasan darajan iyayensa zai Fadi haka wlh ubanka baisan tarbiya ba komai kafada kame kame kawai cewa kayi ko kowani Malamai Sha Sha tsohonkane tsohon banza
Abu Salma gaskiyane
Wannan maganar itace maganar gaskiya Kuma munanan muna bayanka Abu Salma, zanga-zanga ba gudu ba ja da baya.
You are very right Abu Salma
Abusalma Allah Ya maka albarka❤
Wallahi duk Babu abunda yakawo Muna wannan Kamar barin Allah kawai mutuba mukoma ga Allah gashi nan n iska suna samu cece kuce da malamman mu na addini Allah kabamu iKon tuba kamin lkc ya kuremuna
Malammai kuji tsoron Allah kudaina karbar kudi kunacin amanar yan kasa Allah ya isa
Ya Allah duk wanda yake dasa hannu acikin zalumcin bayin Allah Allah ka kawatdashi.
Da wanda yace ayi da wanda yace kar ayi duka uwarsu daya, sai munyi zanga zanga wallahi insha Allah
God bless u abu salma
الحمد لله ماشاء الله لا قوة إلا بالله
Nice brother
Ina goyon bayan ku matasan Najeriya yakamata ku fito maza da mata kuyi zanga zangar lumana al'umma suna cikin matsalolin rayuwa
Abu Salma💪👍✅
Abu daya ne ya batamin rai daya ce ajefo malam daga kan minbari
Aman ai zanga zanga kowa danashi ra'ayi
Wani zeyi wani baze yiba
Kuma wallahi muna tare da kai
Abu salma na goyi bayanka dari bisa dari wlh duk malaman zamani da zamanisu Allah ye sa mudace
Da kyau Abu-Salma, raddi na ilimi. Ka biyani, ka kashe su da kunyar su
ALLAH YANA GANI BAYA BARCI ALLAH IDAN WANNAN ZANGA ZANGA ALKAIRICE ZATAZAMA SANADIYYAR FITARMU DAGA WANNAN MATSALAR ALLAH YASA AYI ASA A IDAN BAZATAMA ALKAIRIBA ALLAH YAKAWOMANA MAFITA CIKIN SAUKI ALFARMAR ANNABI DA ALQUR ANI AMEEN
Akwai malamai nakusa da Allah Amma ba irunkuba saboda ku bakwa chikin wadan da sukeshan wahala shiyasa
Abu Salma Muna Tare Da Kai, Kuma Mun Fahimce Ka ,Allah Ya Kara Basira.
in izalama wani lakaci sona ayiki da ladabi
Allah kamana jagora😢😢
NIMA NAGA HAKAN DA ACHE MALAMAI SUN FARA BAWA MASU ZANGA ZANGA GOYON BAYA DA JAMI'AN TSAROMA BAZAAU TABA BASU MATSALA BA ALLAH MANA MAGANIN KOWA DAN RAHAMAR KA MUNA CHIKIN WANI HALI A KASAN MU ALLAH KA DAFA MANA GASKIYAN KANE 😢😢😢😢😢😢😢😢
Abu salma ina tare dakai
Kai Abu Salma mai yasa ka anbaci sunan Malam daurawa
Wanan bazargibane shak nura yayi
Abu salma Good
Ya Allah kasa mu dache
🙏🙏🙏
Ameen ya Allah.
Oyo Kasa ta 😢😢😢😢
Wai shin su wadannan malaman gwamnati ya kamata su yi kira a gareta don ta yi maza ta fara gyarawa ko kuma martani za su tsaya yima masu goyon bayan zanga-zanga? Allah ya sakawa prof. Ibrahim makari da alkairi ai ba raddi ya tsaya yi ba, ya fito ya yi kira da gwamnati a kan ta kara kokari wajen gyara. To Allah ya saka masa da alkairi.
Good
Gaskiya nageria sunrena maltman adini toallah yakwaita
No going back zanga zanga sai munyi
allah yakara lafiya
Allahyasaka
Ina goyon bayan mu matasa mufito muyi zanga zanga in har zata zamo mana mafita a kasar mu nigeria.
Barka
Allah ya kyauta amma dukanmu ya kamata mu jara halinmu wlh saboda mu kammu bamu tausayawa kammu shiyasa muke samun shugaban ni daidai da halayenmu. Inda ace duk wadda yake da abincin wata guda ko na sati guda zai diba ya bawa makocinshi da wahalar bata kai haka ba
To ai malamam sune magada annabawa amma idan zasuyi abinda yadace yakamata sufadawa shugabbini yunwa ce zata kashe dalibansu wato su malamai
🇳🇪🇳🇪🇳🇪😢😢😢😢ya allh
🤲🤲🤲🤲🙏🙏🙏💪💪👌
Subhanallah
To ai malamam sune magada annabawa amma idan zasuyi abinda yadace yakamata sufadawa shugabbini yunwa ce zata kashe dalibansu wato su mallamai
Dama abu salma laifinsa gudane da yace ajeho malami daga kan mimbari yace koda malaminane. duk da ya dawo ya gyara kalamansa, Amma wasu da yawa zasuyi ta amfani da first video nasa. Allah yasa mu dace.
Wlh hakane nima abinda ya batamin rai kenan
Wannan haka take
Wonna magana wonna yaro gaskiya ne yayi daide
Abu salma kayi daidai correct allah ya biyaka da mafificin alheri
Muna tare da Kai wannan gaskiyane sai anfuta
🤲🤲🇳🇪🤲🙏🙏
👍👍👍👍👍👍😭😭😭😭
Abu salma bayada tarbiya
Ku
😭🇳🇬😭🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲
👍👍😭😭
Wan nan Malam in shi mutumen kirki ne
Kai wanan garan ijiyabirine dagabayane kakesu kagaramaganaka
gaskiya bekamata afadawa malamai hakaba agara allah yashiryardamu
Wly malimai sune sukajama kansu inda basusa kansu cikin wanan bawanda zai anbaci sunan malimai cikin wanan saboda hakan yasa malimai mafiyawansu basa kishin talakawa sunfi damuwa da shuwagabanni saboda su anabasu rabonsu
kai Abu Aisha,akwai munafukan malamai wanda a fakaice gwamnati suke karewa,mufa matasa kawai ku kyale mu.
Wlh maganarsa gsky ne
wly malam inde anason talakawa susamu futo to dole sefa annunama gwamnati cewa ita bakowabace saboda wanan talakawa sune sukaturaku zuwa wanan shugabanci miyasa sukaraina mutane saboda anahana talakawa nuna damuwarsu kawai abu guda zasuyi kar sutaba kayan kowa idan takama ayizaman dirshin kar wanda yatashi daga wurinshi dole sai anyi abinda talakawa sukeso idan bahakaba kawai shugaban kasa yayi murabus kuma mutanan arewa hadin kai shine zaikawo sauyi cikin kasa duk wani dan sanda dazai daga hannu akan talakawa akai dan banza kasa
Gaskiya ne
@@al-furqanwalhudatvgaskiya malam abu daya ne ya batamin rai daya ce ajefo malami daga kan minbari kuskure
Ya kamata agyara
Maganar gsky abu salma yayi rashin da.a
🎉🎉🎉❤💪🇳🇬👌🥰🥰
🙏🤲🤲🤲🇪🇭🇪🇭🙏🙏🇳🇪🇳🇪