Rikicin malamai Kan zanga zanga, Abu salma yayi martani, dr nuru khalid yayi zazzafan tsokaci

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 20 сер 2024

КОМЕНТАРІ • 132

  • @babagambo7051
    @babagambo7051 Місяць тому +7

    Masha Allah abu salmer Nigerian need guys like this! Allah yasa mudace

  • @zakariaabdullahi
    @zakariaabdullahi Місяць тому +8

    Allah ya kawo mana qarshen duk wani azzalumai maqiyan arewacin Najeriya ya rabbil alamen 😭🤲🏻

  • @Mansircryptoclass
    @Mansircryptoclass Місяць тому +10

    Wlh ba gudu ba ja da baya sai Munyi zanga zanga inshallahu

  • @Ibrahimaat
    @Ibrahimaat Місяць тому +6

    Sheikh Nura Khalid daman Nansanka wajen fadar gaskiya, Allah sakama da Alheri

  • @umeenoyrat4130
    @umeenoyrat4130 Місяць тому +7

    Abu salima you are right God bless you my brother ❤❤❤

  • @OkashaabdullahAlfauzan
    @OkashaabdullahAlfauzan Місяць тому +5

    Hahahahahahahaha wai da munSan cewa za'a yi juyin mulkin ba zamu jira ba ,, gaskiya ne abu salma Masha ALLAH

  • @umarmuazu570
    @umarmuazu570 Місяць тому +3

    Allah ya maka albarka abu Salma
    Allah ya kara daukaka da nisan kwana

  • @Isaikayakub
    @Isaikayakub Місяць тому +5

    Abu Salma kayi kokari Allah ya kare ka daga sharrin Yan siyasa

  • @MustaphaMagaji-dh9hp
    @MustaphaMagaji-dh9hp Місяць тому +5

    wannan gaskiyane Abu salma Allah yasaka da alkhairi

  • @LawaliTOROGao-sq2tz
    @LawaliTOROGao-sq2tz Місяць тому +2

    Nigeria Allah ya taimakeku Allah yasa kuyi nasara Akan wanan lalatantun shugabanin🇳🇪👈🤲🤲

  • @babangayougayou1094
    @babangayougayou1094 Місяць тому +5

    Idan har dama zata samu A Najeriya juyin mulkin daidai ne ❤❤❤❤❤

  • @user-fq6dr8fm4o
    @user-fq6dr8fm4o Місяць тому +1

    Alfurqan, thanks for the summary. Comprehensive.

  • @nasermukutar-iw3ly
    @nasermukutar-iw3ly Місяць тому +3

    اللهم صلِّ وسلم وبارك على نبينا محمد 🌺

  • @AbdouIbrahim-
    @AbdouIbrahim- Місяць тому +3

    Allah yasa mudace

  • @AMINUSANI-s4b
    @AMINUSANI-s4b Місяць тому +3

    Malamai kuji shoron Allah

  • @HASSANBabufahiBabufaci
    @HASSANBabufahiBabufaci Місяць тому +5

    Assalamu alaikum, sunana Abubakar Dan Filani, ina karatu a Senegal a makarantar Kaucal Abdullahi Inyas. Ina so in yi magana game da zanga-zangar da za a yi a Najeriya. A 'yan watannin da suka gabata, mutane a Senegal sun yi zanga-zanga, duk da cewa suna bin dokoki, amma da yawa sun rasa rayukansu. Idan aka kwatanta da Najeriya, akwai bambanci sosai, domin na san matasan Najeriya suna da fushi da gwamnati. Ba wai bana son zanga-zangar ba ne, amma na san wasu ba za su bi dokoki da ka'idoji ba, saboda na ga haka lokacin annobar corona. Ina rokon ku ku yi taka-tsantsan sosai, saboda na ga yadda abubuwa suka faru a Senegal kuma ina tsoron abin zai iya kasancewa mafi muni a Najeriya idan ba a bi dokoki ba. Allah ya ba ku nasara, amma ku kula sosai domin kaucewa matsaloli. Nagode.

  • @MurtalaSk
    @MurtalaSk Місяць тому +4

    Akwaiwanda sukabadagoyonbaya abusalma allah sakada alkhairi

  • @saadoumahamadou3258
    @saadoumahamadou3258 Місяць тому +6

    نيجيريا بلد العجائب
    إن الله لا يغير مابقوم حتى يغيرو مابأنفسهم

  • @user-ez8ki5xp6b
    @user-ez8ki5xp6b Місяць тому +3

    Wlh yan Nigeria suna cikin masifa dawayona a mulkin Babangida nakesiyan Gero Naira 8 haka mulkin abacha naira goma naira 9 kuma ga wutar lantarki kullum to me yasa yan siyasar Nigeria suka hana mu lantarki da noma kuma sace mu ake kashemu ake ga tsadar fetur da komai to me yasa mulkin siyasa yazama masifa a mulkin soja duk wanda yayi kisan kai kashe shi ake to me yasa yanzu babu hukunci kai wlh babu masifa irin mulkin siyasa a Afrika aduniya babu alkhairi acikin ta wlh

  • @maidugumuhammad
    @maidugumuhammad Місяць тому +1

    Ina Mai bada shawara cewa matasa su hada Kansu a 2027 a samu a daura matashi a kan mulkin Nigeria🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏

  • @ashantymuhamd1266
    @ashantymuhamd1266 Місяць тому +3

    Wallah nikam banga laifin mgn abu salma ba

  • @Speedyvampir2
    @Speedyvampir2 Місяць тому +1

    Gaskiya Abu Salma kana da gaskiya. Ka yi magana na hankali. Allah ya kiyaye Ka. Idan adalci za a maka Ka fi su gaskiya. Allah ya Rufa asiri. Ameen.

  • @OkashaabdullahAlfauzan
    @OkashaabdullahAlfauzan Місяць тому +6

    Masu cewa kar ayi zanga zanga ,,, TOH wanne matakai zasu ɗauka dan hana wannan abun?? Kawai ayi zanga zangan lumana

  • @hauwabako8081
    @hauwabako8081 Місяць тому

    Mallam Nura Khalid Allah ya biya ka for Telling the truth.

  • @NuhuMurtala-d4q
    @NuhuMurtala-d4q Місяць тому

    Thank you Abu salma❤❤❤

  • @AbubakarUmar-jn7xx
    @AbubakarUmar-jn7xx Місяць тому +1

    Hmmmm hakikanin gsky malamai kanmu ya waye mudaina daukan maganar Duk Wani mallami day zaizo yaga yamuna sonkai yace wai karmuyi zanga zanga

  • @SaudatAbdullahAbdullah
    @SaudatAbdullahAbdullah Місяць тому

    Abu salma kana da gaskiya kuma muna bayanka dan Allah ina rokon ka kada kabari shedanun malamai su razana ka dan wlh kana kan gaskiya sukuma ba ita suke soba , sunsaba yaudara da karya shiyasa abun ya bata musu rai.

  • @user-gt3dq2tz4p
    @user-gt3dq2tz4p Місяць тому +4

    Allah yakawomana soki

  • @murtalaabubakar2215
    @murtalaabubakar2215 Місяць тому +1

    Tabbas kullun Sai Sun kashe mu Kuma Babu Abunda Ake yi musu karshe MA Sai Basu uzuri Ake yi

  • @aliyouhaidar6692
    @aliyouhaidar6692 Місяць тому +1

    Allah yadaga maigaskiya

  • @SabiuMuhammad-bf6dw
    @SabiuMuhammad-bf6dw Місяць тому

    Allah yagara lfy da basire abu salme

  • @MUSTAPHAIBRAHIM-zd6rd
    @MUSTAPHAIBRAHIM-zd6rd 25 днів тому

    Masha Allah Abu Salma ya fito ya fadamana su waye na kusa da Allahu???

  • @AbdullahiSale-ou1wo
    @AbdullahiSale-ou1wo Місяць тому

    Malam abusalma allah yasakamakada alkairi

  • @musarabia8962
    @musarabia8962 Місяць тому +1

    ya Allah kah kawo Suki

  • @JoshuaHamisu
    @JoshuaHamisu 29 днів тому

    Masha Allah ya jikan mu da rhm

  • @MuhammadAbubakar-yu4wm
    @MuhammadAbubakar-yu4wm Місяць тому

    Gaskiya ne wlh alayeyma albarka

  • @aminasali743
    @aminasali743 23 дні тому

    Kai Abu saima kayi laifi Wanda yasan darajan iyayensa zai Fadi haka wlh ubanka baisan tarbiya ba komai kafada kame kame kawai cewa kayi ko kowani Malamai Sha Sha tsohonkane tsohon banza

  • @zeelahabdulhameed8332
    @zeelahabdulhameed8332 Місяць тому +1

    Abu Salma gaskiyane

  • @user-qj8vk4qr7p
    @user-qj8vk4qr7p Місяць тому +1

    Wannan maganar itace maganar gaskiya Kuma munanan muna bayanka Abu Salma, zanga-zanga ba gudu ba ja da baya.

  • @jamilusaidu6866
    @jamilusaidu6866 Місяць тому

    You are very right Abu Salma

  • @lawantajudeen2583
    @lawantajudeen2583 Місяць тому

    Abusalma Allah Ya maka albarka❤

  • @KwaifaSardaunan-wq6ek
    @KwaifaSardaunan-wq6ek 11 днів тому

    Wallahi duk Babu abunda yakawo Muna wannan Kamar barin Allah kawai mutuba mukoma ga Allah gashi nan n iska suna samu cece kuce da malamman mu na addini Allah kabamu iKon tuba kamin lkc ya kuremuna

  • @NasuruNasko
    @NasuruNasko Місяць тому

    Malammai kuji tsoron Allah kudaina karbar kudi kunacin amanar yan kasa Allah ya isa

  • @umarIderis-v1w
    @umarIderis-v1w 19 днів тому

    Ya Allah duk wanda yake dasa hannu acikin zalumcin bayin Allah Allah ka kawatdashi.

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa Місяць тому

    Da wanda yace ayi da wanda yace kar ayi duka uwarsu daya, sai munyi zanga zanga wallahi insha Allah

  • @Alhaj.Yunusa
    @Alhaj.Yunusa 22 дні тому

    God bless u abu salma

  • @umaralimustapha6216
    @umaralimustapha6216 Місяць тому +1

    الحمد لله ماشاء الله لا قوة إلا بالله

  • @uzaifaadamsjos9183
    @uzaifaadamsjos9183 Місяць тому

    Nice brother

  • @saniabdu4947
    @saniabdu4947 Місяць тому

    Ina goyon bayan ku matasan Najeriya yakamata ku fito maza da mata kuyi zanga zangar lumana al'umma suna cikin matsalolin rayuwa

  • @aliyushehu304
    @aliyushehu304 Місяць тому

    Abu Salma💪👍✅

  • @NassirAli-dc1st
    @NassirAli-dc1st Місяць тому

    Abu daya ne ya batamin rai daya ce ajefo malam daga kan minbari
    Aman ai zanga zanga kowa danashi ra'ayi
    Wani zeyi wani baze yiba

  • @umarmuazu570
    @umarmuazu570 Місяць тому +1

    Kuma wallahi muna tare da kai

  • @user-sl4ze5mk9l
    @user-sl4ze5mk9l Місяць тому

    Abu salma na goyi bayanka dari bisa dari wlh duk malaman zamani da zamanisu Allah ye sa mudace

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa Місяць тому

    Da kyau Abu-Salma, raddi na ilimi. Ka biyani, ka kashe su da kunyar su

  • @yahuzayusufu7898
    @yahuzayusufu7898 22 дні тому

    ALLAH YANA GANI BAYA BARCI ALLAH IDAN WANNAN ZANGA ZANGA ALKAIRICE ZATAZAMA SANADIYYAR FITARMU DAGA WANNAN MATSALAR ALLAH YASA AYI ASA A IDAN BAZATAMA ALKAIRIBA ALLAH YAKAWOMANA MAFITA CIKIN SAUKI ALFARMAR ANNABI DA ALQUR ANI AMEEN

  • @AbdurrahmanUmarIbrahim-r4c
    @AbdurrahmanUmarIbrahim-r4c 25 днів тому

    Akwai malamai nakusa da Allah Amma ba irunkuba saboda ku bakwa chikin wadan da sukeshan wahala shiyasa

  • @anwarsagirmustapha2072
    @anwarsagirmustapha2072 Місяць тому

    Abu Salma Muna Tare Da Kai, Kuma Mun Fahimce Ka ,Allah Ya Kara Basira.

  • @ibrahimmasta-hs2hc
    @ibrahimmasta-hs2hc Місяць тому +2

    in izalama wani lakaci sona ayiki da ladabi

  • @dausiyakarkarna1811
    @dausiyakarkarna1811 Місяць тому

    Allah kamana jagora😢😢

  • @mashaallahmybrother6137
    @mashaallahmybrother6137 17 днів тому

    NIMA NAGA HAKAN DA ACHE MALAMAI SUN FARA BAWA MASU ZANGA ZANGA GOYON BAYA DA JAMI'AN TSAROMA BAZAAU TABA BASU MATSALA BA ALLAH MANA MAGANIN KOWA DAN RAHAMAR KA MUNA CHIKIN WANI HALI A KASAN MU ALLAH KA DAFA MANA GASKIYAN KANE 😢😢😢😢😢😢😢😢

  • @user-ir9fe7nw6d
    @user-ir9fe7nw6d Місяць тому

    Abu salma ina tare dakai

  • @HarounaOusseiniDjibo
    @HarounaOusseiniDjibo Місяць тому +1

    Kai Abu Salma mai yasa ka anbaci sunan Malam daurawa

  • @AbdullahiSale-ou1wo
    @AbdullahiSale-ou1wo Місяць тому

    Wanan bazargibane shak nura yayi

  • @abakardj4697
    @abakardj4697 Місяць тому +3

    Abu salma Good

  • @saadgobindatv24
    @saadgobindatv24 Місяць тому

    Ya Allah kasa mu dache

  • @haliluada9045
    @haliluada9045 Місяць тому +2

    🙏🙏🙏

  • @SalehahmedYakubu-lj5mm
    @SalehahmedYakubu-lj5mm Місяць тому

    Ameen ya Allah.

  • @balaaliedo243
    @balaaliedo243 17 днів тому

    Oyo Kasa ta 😢😢😢😢

  • @user-qj8vk4qr7p
    @user-qj8vk4qr7p Місяць тому +2

    Wai shin su wadannan malaman gwamnati ya kamata su yi kira a gareta don ta yi maza ta fara gyarawa ko kuma martani za su tsaya yima masu goyon bayan zanga-zanga? Allah ya sakawa prof. Ibrahim makari da alkairi ai ba raddi ya tsaya yi ba, ya fito ya yi kira da gwamnati a kan ta kara kokari wajen gyara. To Allah ya saka masa da alkairi.

  • @MansirLawal-dw8nd
    @MansirLawal-dw8nd Місяць тому +1

    Good

  • @user-qz3bz2pn9g
    @user-qz3bz2pn9g Місяць тому

    Gaskiya nageria sunrena maltman adini toallah yakwaita

  • @hadizawadashehu7440
    @hadizawadashehu7440 Місяць тому

    No going back zanga zanga sai munyi

  • @SabituSani-n8k
    @SabituSani-n8k 22 дні тому

    allah yakara lafiya

  • @SaadatuMuhammad-y6z
    @SaadatuMuhammad-y6z 17 днів тому

    Allahyasaka

  • @ibrahimbelloruba836
    @ibrahimbelloruba836 29 днів тому

    Ina goyon bayan mu matasa mufito muyi zanga zanga in har zata zamo mana mafita a kasar mu nigeria.

  • @Mahmoudmadayana
    @Mahmoudmadayana Місяць тому +1

    Barka

  • @UmarMuhammad-vu9mj
    @UmarMuhammad-vu9mj Місяць тому

    Allah ya kyauta amma dukanmu ya kamata mu jara halinmu wlh saboda mu kammu bamu tausayawa kammu shiyasa muke samun shugaban ni daidai da halayenmu. Inda ace duk wadda yake da abincin wata guda ko na sati guda zai diba ya bawa makocinshi da wahalar bata kai haka ba

  • @SabiuMharuna
    @SabiuMharuna 24 дні тому

    To ai malamam sune magada annabawa amma idan zasuyi abinda yadace yakamata sufadawa shugabbini yunwa ce zata kashe dalibansu wato su malamai

  • @user-nl5pu2kv4x
    @user-nl5pu2kv4x Місяць тому +1

    🇳🇪🇳🇪🇳🇪😢😢😢😢ya allh

  • @ChafaiRassata
    @ChafaiRassata Місяць тому +1

    🤲🤲🤲🤲🙏🙏🙏💪💪👌

  • @muhammadgamboabdullahi6703
    @muhammadgamboabdullahi6703 Місяць тому

    Subhanallah

  • @SabiuMharuna
    @SabiuMharuna 24 дні тому

    To ai malamam sune magada annabawa amma idan zasuyi abinda yadace yakamata sufadawa shugabbini yunwa ce zata kashe dalibansu wato su mallamai

  • @auwalsabiu2231
    @auwalsabiu2231 Місяць тому

    Dama abu salma laifinsa gudane da yace ajeho malami daga kan mimbari yace koda malaminane. duk da ya dawo ya gyara kalamansa, Amma wasu da yawa zasuyi ta amfani da first video nasa. Allah yasa mu dace.

    • @NassirAli-dc1st
      @NassirAli-dc1st Місяць тому

      Wlh hakane nima abinda ya batamin rai kenan

  • @kabiruumar3453
    @kabiruumar3453 Місяць тому +1

    Wannan haka take

  • @lawantajudeen2583
    @lawantajudeen2583 Місяць тому

    Wonna magana wonna yaro gaskiya ne yayi daide

  • @BasiruAdamu-d8t
    @BasiruAdamu-d8t Місяць тому

    Abu salma kayi daidai correct allah ya biyaka da mafificin alheri

  • @AmirisyakuLawan
    @AmirisyakuLawan 28 днів тому

    Muna tare da Kai wannan gaskiyane sai anfuta

  • @haliluada9045
    @haliluada9045 Місяць тому +6

    🤲🤲🇳🇪🤲🙏🙏

  • @aysaahmmed7925
    @aysaahmmed7925 Місяць тому +1

    👍👍👍👍👍👍😭😭😭😭

  • @NassirAli-dc1st
    @NassirAli-dc1st Місяць тому

    Abu salma bayada tarbiya

  • @user-lr7jv5rz2z
    @user-lr7jv5rz2z Місяць тому +1

    😭🇳🇬😭🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲

  • @user-ut6rp7cc4g
    @user-ut6rp7cc4g Місяць тому

    👍👍😭😭

  • @DahiruLawalibimbiso
    @DahiruLawalibimbiso 27 днів тому

    Wan nan Malam in shi mutumen kirki ne

  • @user-qz3bz2pn9g
    @user-qz3bz2pn9g Місяць тому

    Kai wanan garan ijiyabirine dagabayane kakesu kagaramaganaka

  • @1ggGyt-op7lr
    @1ggGyt-op7lr Місяць тому

    gaskiya bekamata afadawa malamai hakaba agara allah yashiryardamu

    • @aboubacarhaaboubacarhassan2688
      @aboubacarhaaboubacarhassan2688 Місяць тому +1

      Wly malimai sune sukajama kansu inda basusa kansu cikin wanan bawanda zai anbaci sunan malimai cikin wanan saboda hakan yasa malimai mafiyawansu basa kishin talakawa sunfi damuwa da shuwagabanni saboda su anabasu rabonsu

  • @abubakarbaba9051
    @abubakarbaba9051 Місяць тому

    kai Abu Aisha,akwai munafukan malamai wanda a fakaice gwamnati suke karewa,mufa matasa kawai ku kyale mu.

  • @yusufaliyu2962
    @yusufaliyu2962 Місяць тому

    Wlh maganarsa gsky ne

  • @aboubacarhaaboubacarhassan2688
    @aboubacarhaaboubacarhassan2688 Місяць тому +1

    wly malam inde anason talakawa susamu futo to dole sefa annunama gwamnati cewa ita bakowabace saboda wanan talakawa sune sukaturaku zuwa wanan shugabanci miyasa sukaraina mutane saboda anahana talakawa nuna damuwarsu kawai abu guda zasuyi kar sutaba kayan kowa idan takama ayizaman dirshin kar wanda yatashi daga wurinshi dole sai anyi abinda talakawa sukeso idan bahakaba kawai shugaban kasa yayi murabus kuma mutanan arewa hadin kai shine zaikawo sauyi cikin kasa duk wani dan sanda dazai daga hannu akan talakawa akai dan banza kasa

    • @al-furqanwalhudatv
      @al-furqanwalhudatv  Місяць тому

      Gaskiya ne

    • @NassirAli-dc1st
      @NassirAli-dc1st Місяць тому

      ​@@al-furqanwalhudatvgaskiya malam abu daya ne ya batamin rai daya ce ajefo malami daga kan minbari kuskure
      Ya kamata agyara

    • @NassirAli-dc1st
      @NassirAli-dc1st Місяць тому

      Maganar gsky abu salma yayi rashin da.a

  • @user-yu4bh8ok8e
    @user-yu4bh8ok8e Місяць тому

    🎉🎉🎉❤💪🇳🇬👌🥰🥰

  • @user-bn3oq7vf5o
    @user-bn3oq7vf5o Місяць тому +1

    🙏🤲🤲🤲🇪🇭🇪🇭🙏🙏🇳🇪🇳🇪