Allah ya,isa ma bilki dan kwamanda Allah ya tsinemaku albarka Allah ya tozarta ku tundaga duniya kamar yanda kuka tozarta tsohon nan insha allahu bazakuyi karshe Mai kyawo ba shegu matsiyata la,anannu
Ai shine yaja sobo dahaka X : M N 0 قال رسول الله صلى الله عليه وسلم ألا أخبر بملاك ذلك كله فأخذ بلسانه وقال كف عليك هذا قلت يا رسول الله وانا نآخذون بما نتكلم به فقال رسول الله صلى الله عليه وسلم ثقلتك امك وهل يكب الناس على وجوههم أو على مناخرهم الا حصائد ألسنتهم Wonda yaqi ji bai qi gani
Ya Allah duwanda yayiwa Mai shekaru irinwan Allah shema in ystufa Allah kasa Shima amasahaka ammee yahaiyu yakaiyun ammee ya Allah
Allah ya,isa ma bilki dan kwamanda Allah ya tsinemaku albarka Allah ya tozarta ku tundaga duniya kamar yanda kuka tozarta tsohon nan insha allahu bazakuyi karshe Mai kyawo ba shegu matsiyata la,anannu
Subhanallah!!!! Baikmataba kudiba Shekarinsa mana.
Allah SWT Ya kareka amin.Malamanda suke sukar zanga zanga mafi yawansu suma azzalumaine saboda haka suna bin yansiyasa domin duniyarsu kawai.Allah Ya kyauta Amin.
Ya Allah dukwanda sukachi mutunchin wannan bawan Allah. Allah kasakamai kafin sumutu Allah ya tsinewa Wanda suka dakeshi
Allah Ya karama Dr. lafia 🤲
Allah ya qara lafiya malam Ahmad gumi
Allah alhamdulillah masha allah allah mungode maka naji dadin dukan da akaiwa dan bilki
Alhamdu lillah Allah mun gode ma dan balki baga komi ba san nan dan iskan dattijo
Allah ya karawa kwankwaso hakuri
Innalillahi wainna ilaihiraju'un wannan zalincine gaskiya
Allah ya sinema sojan da ya Zane baba dan u warka in a yuwa
babanka Haka zakagi dadi dan u warka masiyachi😂
Allah yatsine ma wainda sukabigi wannan mutumiyadaidaitasu
Gaskiyya banji dadi dukan dan bilkiba Allah ya kiyyaye
Innalillahi wa'inna ilaihiraju'un
Allah ya kyauta
Danbilki Allah yasaka Maka.
Wanda ya dake wannan mutumin amma dan karuwane.
😂😅masa Allah hakan Yaman dadi dan balki kadanma kagani aduar yan Nijar ce takamaka😂😅dan ista
Waye yayi wannan Zanan lallai bai kyauta ba amma zayyi daya sani
😅
Zane dan bilki yy daidai saboda besan abundayakeba❤❤❤
GASKIYA BAI KAMATA BA, KOMAI ZASU MASA BAI KAMATA SU WULAKANTA SHI BA
Wllh hakan bai dace ba ko dan girman sa wannan ai tozarta shi ne
😂😂dán baliki
Ai shine yaja sobo dahaka
X
:
M
N
0
قال رسول الله صلى الله عليه وسلم ألا أخبر بملاك ذلك كله فأخذ بلسانه وقال كف عليك هذا قلت يا رسول الله وانا نآخذون بما نتكلم به فقال رسول الله صلى الله عليه وسلم ثقلتك امك وهل يكب الناس على وجوههم أو على مناخرهم الا حصائد ألسنتهم
Wonda yaqi ji bai qi gani
😂😂😂😂sounyi daidai
Jiki Magayi 😂😂😂😂Dan Balki Commanda
😂😂😂😂
😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂
Dr ahmad kana yaudarar mutane gaskiya
Yana fa da suga😂
يا اهل السنة ارجعوا الى دينكم والسنة النبوية اتقوا ربكم ورجعوا الى السنة النبوية فعليكم بالرجوع الى دينكم بالخير والعدل
😂😂😂😂💪💪💪✌️🫶🫶
Allah ya kara
Wlh banji dadiba saboda tsofasa
😂😂😂 dan balki kowmanda yasha kashi amman dai Allah ya bamou mafita amin ya rabbi