Matakan da Ake so iran ta dauka kan isra'ila fansar Hamiyya da nasaralla basu ta dauka ba.

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 3 жов 2024

КОМЕНТАРІ • 66

  • @khaleefazulfa933
    @khaleefazulfa933 2 години тому +1

    Jazakhallahu Khair Dr tauheed

  • @usmanmhd6172
    @usmanmhd6172 2 години тому +1

    Ayanzu dukan musulmi ake bukata ahada Kai dan abinda ke tunkaromu😢 dagaazalumai makiya amlslmai da musulumci😢😢❤

  • @MohammedpukumaBularafa
    @MohammedpukumaBularafa 2 години тому

    Yau kam , bama tare dakai
    Dr. Idiris.
    Domin bakada hujja.
    Akan abunda make fada.

  • @tukurmuhammed905
    @tukurmuhammed905 2 години тому +2

    duk duniya babu Al,ummar da batada sabanin fahimta adukkan addinai
    Amma meyasa sabanin fahimtar musulmai kadai takasa hadakan Al,ummarta?
    Amma dan Allah Abu A'isha kaamsamin wannan tambayar

  • @jamiluadamumagaji7315
    @jamiluadamumagaji7315 2 години тому +2

    Gaskiya rashin adalchinku yayiyawa Dan haka bama tare

    • @Aaaz723
      @Aaaz723 46 хвилин тому

      Ni ma haka nagani. Ko rashin adalci ko jahilci akan al amari.

  • @KABIRSULEIMAN-m6p
    @KABIRSULEIMAN-m6p 2 години тому

    Aslm abu aisha Allah's yasakamaka da alhairi amin summa amin DR allah kara sanin

  • @SaudatAbdullahAbdullah
    @SaudatAbdullahAbdullah 27 хвилин тому

    Banza Wawa wai shi mai ilimi Allah wadaran ilimin da akayi sa akan karya , sbd kiyayya ta rufe muku ido bunkasa yin adalci akan yan,uwan ku musulmai

  • @muhammedabdul6919
    @muhammedabdul6919 Годину тому

    Inaga malam,jahilcinka tafuskar siyasar duniya jahiline ,sannan tafuskar sirri wallahi baka saniba.ikon Allah.

  • @AbdoulayealhassaneÉlectronique
    @AbdoulayealhassaneÉlectronique 2 години тому

    Chaitan Allah ya ciné maka wallah karya kakké bakada adalci Allah ya isammu da rayiwakka

  • @أمريحان-ن9د
    @أمريحان-ن9د 4 хвилини тому

    INA ROKON ALLAH TAALA YA TSAYAR DA IDRIS DA WADANDA YAKE WA SHARRI A RANAR SHEDA.

  • @ZakariZara
    @ZakariZara 43 хвилини тому

    Slm Malan amincin Allah ya tabata zowaga suna na yaou mahamoud malam inà Barak addu'a ayimen addu'a harufa meni asiri duniya da lakhira?

  • @haladuali3087
    @haladuali3087 Годину тому

    Suwa sauka kashe hussaini

  • @tukurmuhammed905
    @tukurmuhammed905 2 години тому

    To kai malam B.A,isha dan Allah menene ribar jin wannan raayin naka dan zance raayinka saboda inba da baizama raayinkaba baza sako manashiba

  • @FranckBonjour-l1c
    @FranckBonjour-l1c 2 години тому +1

    ❤❤❤

  • @SaudatAbdullahAbdullah
    @SaudatAbdullahAbdullah 30 хвилин тому

    Salam
    Jama,a dan girman Allah duk mai kaunar Annabi da musulumci, ya daina bin tashar nan ta abu A'isha sbd wlh sai ya raba ku da imanin ku sbd yana yawan juyawa gaskiya baya kuma shirin sa baya tare da hankali kuma ya sabawa gaskiya.
    Dan girman Allah ku daina bin sa idan ba,ayi masa hakaba bazai hankalta ba.
    Abaya abu A'isha yace Iran ce ta sadaukar da Nassarullah ga Israel, bayan Iran ta maida martani yanzu kuma ya kawo mana jaki yana zubar da stagwaran dabbanci, tsabar hassada da jahilci kai jama'a Allah ys mudace.

  • @ShuaibuSabo-q5s
    @ShuaibuSabo-q5s Годину тому

    Gaskia zanbar bibiyarku wanna ai hassada ne

  • @IbrahimAhmad-vf7io
    @IbrahimAhmad-vf7io 36 хвилин тому

    Ya Allah kacine ma america da kasan faransa

  • @jamiluadamumagaji7315
    @jamiluadamumagaji7315 2 години тому

    Abu aisha inaso kasani mumafa munada ilmi kuma munada fahimta danhaka baikamata ku wawitatdamuba domin wallahi muba eawaye bane

    • @muahammadadamu8947
      @muahammadadamu8947 2 години тому

      To Sai kayi bayani ay mu fahimta Dan yanzu kaina kakeso ka wawantar samu kayi bayani son allaht

  • @jamiluadamumagaji7315
    @jamiluadamumagaji7315 2 години тому

    Kai idrin Dan allah idan bakasan gaskiyaba kayi shiru , kwanaki kache wadanda sukasa aka koreka ahlissunnahne yanzu kuma kache sunnah sunnah Allah yakiyaye

  • @HarounaSalami
    @HarounaSalami 25 хвилин тому

    6:57 م

  • @MahamaduAbuzaidi
    @MahamaduAbuzaidi Годину тому

    Wannan dabi ar izala kafada san wannan shawara da kake badawa tarko kake haɗawa Iran kenan dan zazzage yana goyon bayan Iran ne kuke bisu kuna kashewa

  • @jamiluadamumagaji7315
    @jamiluadamumagaji7315 2 години тому

    Izala izala izala dazakuji shawarata da kunyi anfani da ayar qurani wadda tache ayi adalchi koga abokin gaba

  • @AbkJb
    @AbkJb 13 хвилин тому

    Kai Kuda ba Yan shi 'ba maiye matsalarku kudai burunku Kuga ana kisa to Amma Baku da aiki sai ganin gazawar washu hakan shine sunnah Kuma tawa ce ita wannan sunnar.

  • @muahammadadamu8947
    @muahammadadamu8947 2 години тому

    Wannan gaskiya ne mallam muma fa mun fara sa shakku akan mutanannan gaskiya sai magana amma ba aiki kuma wai ache iran ta kai hari roka sama da dari amma a banza

  • @safiyanusamaila
    @safiyanusamaila Годину тому

    Aslm mlm munyi ban kwana tunda kafara Dora maganar d.jaki😢

  • @mahamanebilyaminou2866
    @mahamanebilyaminou2866 Годину тому

    Gaskiyane Malam munanan akidu sune suka hadasa hakan ❤allah yarufana asiri

  • @juriumar5095
    @juriumar5095 3 години тому +3

    Allah sarki ina mamakin malaman izala sude komai idan ba shugabanninsu bane to fa ba dai dai bane ba

    • @MahamaduAbuzaidi
      @MahamaduAbuzaidi Годину тому

      Idan basu haka ba ba cikakken ɗan izala bane

  • @Aishamuhammad-z7h
    @Aishamuhammad-z7h Годину тому

    Abu Aisha nakusan yin bankwana da shirinka bi.iznillah tunda kafarasa wannan mutumin bauchin ashirinka haza wassalam.haka rayuwatake babu abinda yakedorewa🙏

    • @LawanAdamu-qt2mu
      @LawanAdamu-qt2mu 8 хвилин тому +1

      Idan bakiyi ban kwana da shafin ba ubanki yadaki hancin uwarsa

  • @SaudatAbdullahAbdullah
    @SaudatAbdullahAbdullah 22 хвилини тому

    Munyi ban kwana da wannan zauren, sauka lpy badamu ba .

  • @SaudatAbdullahAbdullah
    @SaudatAbdullahAbdullah 24 хвилини тому

    Iran tayi angani a kasa ku kuma a Nijeriya me kuka iya yi??
    Ko ku bai halatta akan ku da ku kare yan uwan ku musulmai ba??
    Ga kashi ajikin ku amma bakujin warin sa sai na wani, Allah wadare da wannan dabi,a Taku Tir daku wlh😴😴😴

  • @HussainIshaq-r6f
    @HussainIshaq-r6f Годину тому

    Har abada babu abinda iran 🇮🇷 zatayi ta birge wasu yan izalan saboda stabar qiyayya koda iran 🇮🇷 zata maida israel 🇮🇱 toka saboda haka ita dan Allah takeyi

  • @usmanabubakar2402
    @usmanabubakar2402 2 години тому

    Malam, da kayi shiru ma da yafi maka alkhairi.

  • @usmanmhd6172
    @usmanmhd6172 2 години тому

    Awan gaba baikamata akawo irin wanan Dan gaskiya ml Idris baida sanin lafuza yanada bakin ini amagan ganununsa kuma wallahi in kana dora videonsa zaka jama kanka rashin Mutunci

  • @zainabyahaya1548
    @zainabyahaya1548 Годину тому

    Wannan dai gaskia ce ake fadi ko anki ko anso,aah toh

  • @belloabdulyakeen5825
    @belloabdulyakeen5825 2 години тому

    Masha Allah Dr idris

  • @AbdoulMoumaneEhassou
    @AbdoulMoumaneEhassou 2 години тому

    wllh haka ni malan

  • @Yahuzaadamumallam111
    @Yahuzaadamumallam111 2 години тому

    Wannan magana batada fa,ida wane mataki za,a dauka samada wanda akayi yanzun irin wannan fatawa zaisa mutane raina malamai ga abu azahiri sai nemi juyashi Allah yakeuta

  • @Greenlifetogethercompany-fw4uq
    @Greenlifetogethercompany-fw4uq 2 години тому

    Wananfa mahaukachi ne

  • @ConfusedBaseballEquipmen-uf5vr
    @ConfusedBaseballEquipmen-uf5vr Годину тому

    Gaskiyane shek

  • @MhammetsaniSulaiman
    @MhammetsaniSulaiman 26 хвилин тому

    wan nan haka yakamata

  • @suleimanidriss1347
    @suleimanidriss1347 2 години тому

    Asslm ya Sheik Muna bukatar link na Group na WhatsApp

  • @OkashaabdullahAlfauzan
    @OkashaabdullahAlfauzan 2 години тому

    Duk abinda kuke faɗan nan Saudi Arabia ma haka tayi watsi da lamarin musulmi meyasa ita ba zaku soke ta ba ?

  • @KannaMahamadou
    @KannaMahamadou Годину тому

    😂😂😂😂 wannan kuma wanene

  • @محموداحمد-ل7س4ط
    @محموداحمد-ل7س4ط 2 години тому

    🎉🎉🎉

  • @AdaAdam-ho5gr
    @AdaAdam-ho5gr 2 години тому

    Toh bayanen ka ya nuna cewa isra'ila ahalussunah ne ko?

  • @fatimamahmud1610
    @fatimamahmud1610 Годину тому

    Hassada mugun ciwo 😅😅😅

  • @ChristDibonda
    @ChristDibonda 3 години тому

    bumu. gamiba

  • @MuhammadMubarak-o7c
    @MuhammadMubarak-o7c 2 години тому

    😂😂😂
    Abundqriya wallahi

    • @أمريحان-ن9د
      @أمريحان-ن9د 6 хвилин тому

      Abun gwanin ban dariya
      Kaji mutum yasa rigar malunta Amma kituntuma karya ko da yake ba abun mamaki bane tunda akidar Yan da'ish gareshi.
      Idris kanacin amanar musulunci da ahlus Sunnah.

  • @HassanMatashi-r1t
    @HassanMatashi-r1t 30 хвилин тому

    Yan shi,a suna kokari wajen Kare musulmi Amma kuku. Yan izala bakwaso shashashu

  • @HarounaSalami
    @HarounaSalami 14 хвилин тому

    ما لم ادرس بو ثى عبند بكسنيبا دن الله كبر ش عما دى وانن هير ك كن فطن كوى سنر ك

  • @umarisyaku932
    @umarisyaku932 3 години тому +1

    Slm

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan 3 години тому

      wslm

    • @ZahraAbubakarAli
      @ZahraAbubakarAli 2 години тому

      Tabbas Maganar ka gaskiya ne Ya Sheikh Allah Yayiwa rayiwa albarka
      Tun Ranar da aka kashe Isma'il Haniya A Iran, muna furcin su Ya bayyana zahiri

    • @أمريحان-ن9د
      @أمريحان-ن9د Хвилина тому

      Kamar yanda kikace musu munafukai insha Allah in dai ba munafukai bane Allah ze saka musu​@@ZahraAbubakarAli

  • @SMSFARM-p4h
    @SMSFARM-p4h Годину тому

    A yau babu kasar da take a matsayin garkuwa ga Musulmin duniya kamar Iran.

  • @AbamusaAbdurahaman
    @AbamusaAbdurahaman 2 години тому

    Anamagar musulumci Kuna maganar qungiya zahili kawai mutunenda yake kafirta iyayen annabi komaima zai iyafada akan falastinu

  • @شفيغوموسي
    @شفيغوموسي 2 години тому

    شيخ حترام نفسك كويس تعرف حتي قبل تتكلم على النيجر معنا واضح مش حترام نحنا نحترام شيوخ ولكن شيخ هدا مش حترام و حترامي لك قناة ولكن للاسف شيخ هد مش عارفه شن يبي وصول بس