duk duniya babu Al,ummar da batada sabanin fahimta adukkan addinai Amma meyasa sabanin fahimtar musulmai kadai takasa hadakan Al,ummarta? Amma dan Allah Abu A'isha kaamsamin wannan tambayar
Salam Jama,a dan girman Allah duk mai kaunar Annabi da musulumci, ya daina bin tashar nan ta abu A'isha sbd wlh sai ya raba ku da imanin ku sbd yana yawan juyawa gaskiya baya kuma shirin sa baya tare da hankali kuma ya sabawa gaskiya. Dan girman Allah ku daina bin sa idan ba,ayi masa hakaba bazai hankalta ba. Abaya abu A'isha yace Iran ce ta sadaukar da Nassarullah ga Israel, bayan Iran ta maida martani yanzu kuma ya kawo mana jaki yana zubar da stagwaran dabbanci, tsabar hassada da jahilci kai jama'a Allah ys mudace.
Kai Kuda ba Yan shi 'ba maiye matsalarku kudai burunku Kuga ana kisa to Amma Baku da aiki sai ganin gazawar washu hakan shine sunnah Kuma tawa ce ita wannan sunnar.
Wannan gaskiya ne mallam muma fa mun fara sa shakku akan mutanannan gaskiya sai magana amma ba aiki kuma wai ache iran ta kai hari roka sama da dari amma a banza
Iran tayi angani a kasa ku kuma a Nijeriya me kuka iya yi?? Ko ku bai halatta akan ku da ku kare yan uwan ku musulmai ba?? Ga kashi ajikin ku amma bakujin warin sa sai na wani, Allah wadare da wannan dabi,a Taku Tir daku wlh😴😴😴
Har abada babu abinda iran 🇮🇷 zatayi ta birge wasu yan izalan saboda stabar qiyayya koda iran 🇮🇷 zata maida israel 🇮🇱 toka saboda haka ita dan Allah takeyi
Awan gaba baikamata akawo irin wanan Dan gaskiya ml Idris baida sanin lafuza yanada bakin ini amagan ganununsa kuma wallahi in kana dora videonsa zaka jama kanka rashin Mutunci
Abun gwanin ban dariya Kaji mutum yasa rigar malunta Amma kituntuma karya ko da yake ba abun mamaki bane tunda akidar Yan da'ish gareshi. Idris kanacin amanar musulunci da ahlus Sunnah.
شيخ حترام نفسك كويس تعرف حتي قبل تتكلم على النيجر معنا واضح مش حترام نحنا نحترام شيوخ ولكن شيخ هدا مش حترام و حترامي لك قناة ولكن للاسف شيخ هد مش عارفه شن يبي وصول بس
Jazakhallahu Khair Dr tauheed
Ayanzu dukan musulmi ake bukata ahada Kai dan abinda ke tunkaromu😢 dagaazalumai makiya amlslmai da musulumci😢😢❤
Yau kam , bama tare dakai
Dr. Idiris.
Domin bakada hujja.
Akan abunda make fada.
duk duniya babu Al,ummar da batada sabanin fahimta adukkan addinai
Amma meyasa sabanin fahimtar musulmai kadai takasa hadakan Al,ummarta?
Amma dan Allah Abu A'isha kaamsamin wannan tambayar
Gaskiya rashin adalchinku yayiyawa Dan haka bama tare
Ni ma haka nagani. Ko rashin adalci ko jahilci akan al amari.
Aslm abu aisha Allah's yasakamaka da alhairi amin summa amin DR allah kara sanin
Banza Wawa wai shi mai ilimi Allah wadaran ilimin da akayi sa akan karya , sbd kiyayya ta rufe muku ido bunkasa yin adalci akan yan,uwan ku musulmai
Inaga malam,jahilcinka tafuskar siyasar duniya jahiline ,sannan tafuskar sirri wallahi baka saniba.ikon Allah.
Chaitan Allah ya ciné maka wallah karya kakké bakada adalci Allah ya isammu da rayiwakka
INA ROKON ALLAH TAALA YA TSAYAR DA IDRIS DA WADANDA YAKE WA SHARRI A RANAR SHEDA.
Slm Malan amincin Allah ya tabata zowaga suna na yaou mahamoud malam inà Barak addu'a ayimen addu'a harufa meni asiri duniya da lakhira?
Suwa sauka kashe hussaini
To kai malam B.A,isha dan Allah menene ribar jin wannan raayin naka dan zance raayinka saboda inba da baizama raayinkaba baza sako manashiba
❤❤❤
Salam
Jama,a dan girman Allah duk mai kaunar Annabi da musulumci, ya daina bin tashar nan ta abu A'isha sbd wlh sai ya raba ku da imanin ku sbd yana yawan juyawa gaskiya baya kuma shirin sa baya tare da hankali kuma ya sabawa gaskiya.
Dan girman Allah ku daina bin sa idan ba,ayi masa hakaba bazai hankalta ba.
Abaya abu A'isha yace Iran ce ta sadaukar da Nassarullah ga Israel, bayan Iran ta maida martani yanzu kuma ya kawo mana jaki yana zubar da stagwaran dabbanci, tsabar hassada da jahilci kai jama'a Allah ys mudace.
Gaskia zanbar bibiyarku wanna ai hassada ne
Ya Allah kacine ma america da kasan faransa
Abu aisha inaso kasani mumafa munada ilmi kuma munada fahimta danhaka baikamata ku wawitatdamuba domin wallahi muba eawaye bane
To Sai kayi bayani ay mu fahimta Dan yanzu kaina kakeso ka wawantar samu kayi bayani son allaht
Kai idrin Dan allah idan bakasan gaskiyaba kayi shiru , kwanaki kache wadanda sukasa aka koreka ahlissunnahne yanzu kuma kache sunnah sunnah Allah yakiyaye
6:57 م
Wannan dabi ar izala kafada san wannan shawara da kake badawa tarko kake haɗawa Iran kenan dan zazzage yana goyon bayan Iran ne kuke bisu kuna kashewa
Izala izala izala dazakuji shawarata da kunyi anfani da ayar qurani wadda tache ayi adalchi koga abokin gaba
Kai Kuda ba Yan shi 'ba maiye matsalarku kudai burunku Kuga ana kisa to Amma Baku da aiki sai ganin gazawar washu hakan shine sunnah Kuma tawa ce ita wannan sunnar.
Wannan gaskiya ne mallam muma fa mun fara sa shakku akan mutanannan gaskiya sai magana amma ba aiki kuma wai ache iran ta kai hari roka sama da dari amma a banza
Aslm mlm munyi ban kwana tunda kafara Dora maganar d.jaki😢
Gaskiyane Malam munanan akidu sune suka hadasa hakan ❤allah yarufana asiri
Allah sarki ina mamakin malaman izala sude komai idan ba shugabanninsu bane to fa ba dai dai bane ba
Idan basu haka ba ba cikakken ɗan izala bane
Abu Aisha nakusan yin bankwana da shirinka bi.iznillah tunda kafarasa wannan mutumin bauchin ashirinka haza wassalam.haka rayuwatake babu abinda yakedorewa🙏
Idan bakiyi ban kwana da shafin ba ubanki yadaki hancin uwarsa
Munyi ban kwana da wannan zauren, sauka lpy badamu ba .
Iran tayi angani a kasa ku kuma a Nijeriya me kuka iya yi??
Ko ku bai halatta akan ku da ku kare yan uwan ku musulmai ba??
Ga kashi ajikin ku amma bakujin warin sa sai na wani, Allah wadare da wannan dabi,a Taku Tir daku wlh😴😴😴
Har abada babu abinda iran 🇮🇷 zatayi ta birge wasu yan izalan saboda stabar qiyayya koda iran 🇮🇷 zata maida israel 🇮🇱 toka saboda haka ita dan Allah takeyi
Malam, da kayi shiru ma da yafi maka alkhairi.
Awan gaba baikamata akawo irin wanan Dan gaskiya ml Idris baida sanin lafuza yanada bakin ini amagan ganununsa kuma wallahi in kana dora videonsa zaka jama kanka rashin Mutunci
Wannan dai gaskia ce ake fadi ko anki ko anso,aah toh
Masha Allah Dr idris
wllh haka ni malan
Wannan magana batada fa,ida wane mataki za,a dauka samada wanda akayi yanzun irin wannan fatawa zaisa mutane raina malamai ga abu azahiri sai nemi juyashi Allah yakeuta
Wananfa mahaukachi ne
Gaskiyane shek
wan nan haka yakamata
Asslm ya Sheik Muna bukatar link na Group na WhatsApp
Duk abinda kuke faɗan nan Saudi Arabia ma haka tayi watsi da lamarin musulmi meyasa ita ba zaku soke ta ba ?
😂😂😂😂 wannan kuma wanene
🎉🎉🎉
Toh bayanen ka ya nuna cewa isra'ila ahalussunah ne ko?
Hassada mugun ciwo 😅😅😅
bumu. gamiba
😂😂😂
Abundqriya wallahi
Abun gwanin ban dariya
Kaji mutum yasa rigar malunta Amma kituntuma karya ko da yake ba abun mamaki bane tunda akidar Yan da'ish gareshi.
Idris kanacin amanar musulunci da ahlus Sunnah.
Yan shi,a suna kokari wajen Kare musulmi Amma kuku. Yan izala bakwaso shashashu
ما لم ادرس بو ثى عبند بكسنيبا دن الله كبر ش عما دى وانن هير ك كن فطن كوى سنر ك
Slm
wslm
Tabbas Maganar ka gaskiya ne Ya Sheikh Allah Yayiwa rayiwa albarka
Tun Ranar da aka kashe Isma'il Haniya A Iran, muna furcin su Ya bayyana zahiri
Kamar yanda kikace musu munafukai insha Allah in dai ba munafukai bane Allah ze saka musu@@ZahraAbubakarAli
A yau babu kasar da take a matsayin garkuwa ga Musulmin duniya kamar Iran.
Fact
Anamagar musulumci Kuna maganar qungiya zahili kawai mutunenda yake kafirta iyayen annabi komaima zai iyafada akan falastinu
شيخ حترام نفسك كويس تعرف حتي قبل تتكلم على النيجر معنا واضح مش حترام نحنا نحترام شيوخ ولكن شيخ هدا مش حترام و حترامي لك قناة ولكن للاسف شيخ هد مش عارفه شن يبي وصول بس