Nigeria, An zartar da hukunci kan masu daukar nauyin ta'addanci, An kama yan bindiga soja yaci amana

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 11 вер 2024

КОМЕНТАРІ • 32

  • @hamidnuhu5621
    @hamidnuhu5621 2 роки тому +1

    Allah SWT ya wulkantar da azalumai da munafukai darajar annabi Muhammad Rasulillah S A W

  • @maryamalhassan8022
    @maryamalhassan8022 2 роки тому +2

    Iyakacin korarsu shine hukuncin dayadace dasu kenn🤔Allah kanajinsu kayi mn mgninsu🙏

  • @maajaenengineering
    @maajaenengineering 2 роки тому

    Tuni kowa yasan hakan amma suna tsoran fada, Allah yakare kasata da musulmi da Muslim

  • @أمينالشريف-ظ6ر
    @أمينالشريف-ظ6ر 2 роки тому +1

    اللهم صل وسلم على نبينا محمد وعلى آله وصحبه أجمعين يارب العالمين

  • @ibrahimusman6032
    @ibrahimusman6032 2 роки тому +1

    Wlh wlh babu wani mai laifi, sama da buhari, saboda kowa a karkanshin shi yake,kuma sai yayi bayani a gaban Allah, da shi makaraban shi har da massoyan shi

  • @gerawabtv2858
    @gerawabtv2858 2 роки тому +1

    masha allah allah yakaratonamusu asiri duk wanda jai dauki auyin yan taadda

  • @maryamalhassan8022
    @maryamalhassan8022 2 роки тому

    Dama ai sunsan komi shiyasa sukaki daukar mataki,Allah ye mana sakayya atsakaninmu dasu kawai

  • @mamanahmadmaryamm8573
    @mamanahmadmaryamm8573 2 роки тому

    Hasbunallahu wani'imal wakel!!! Allah kaimana maganin su d duk masu hnnu acki

  • @sgsg8596
    @sgsg8596 2 роки тому

    Allah yayimana dakuy

  • @ibrahimabdusamamorey9665
    @ibrahimabdusamamorey9665 2 роки тому +1

    Dama ALBANI ya fada Allah ka jikan malam
    Yace ba'a shirya gyaran Nijeriya ba
    Kuma wlh muddan ba'a kaddamar da dokar kisa akan ƴan cin hanci da rashawa da kuma ƴan ta'addan ba
    Ba yadda za'a samu zaman lafiya sai
    Kwai yan da Allah ya kaddara

  • @fatimaabdulmalik225
    @fatimaabdulmalik225 2 роки тому

    Amin ya rabbil Alamin.

  • @lukman_so_
    @lukman_so_ 2 роки тому

    Masha Allah 😍

  • @isyakaibrahim2034
    @isyakaibrahim2034 2 роки тому

    Siyasa siyasa!

  • @muhammadmadawaki5031
    @muhammadmadawaki5031 2 роки тому

    Allah katona asirin muguyin Yan taarda Ameen Ameen

  • @mamanahmadmaryamm8573
    @mamanahmadmaryamm8573 2 роки тому

    Amen ya Allah

  • @issoufououmar148
    @issoufououmar148 2 роки тому

    Masha Allah.

  • @NaziruZakariMuhammad
    @NaziruZakariMuhammad 2 роки тому

    Allah ya tona asirin mugaye. Jamaa mu koma ga Allah babu mafita sai gyara dangartakanmu da Allah

  • @sabonlayitv1635
    @sabonlayitv1635 2 роки тому +1

    Malam muma Allah ubangiji Ya bamu sa a jiya 27/4/2022 mun kashe barayi guda 8 a yankin kankara dake jihar Katsina Sukuma sun kashe mana mutum 2

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan  2 роки тому +1

      to Alhamdu lillah Allah ya tsine musu ya tsareku ya kara baku nasara akansu.

  • @mahammadsani6987
    @mahammadsani6987 2 роки тому

    Amain Amain

  • @rabiouhallarou4943
    @rabiouhallarou4943 2 роки тому

    Macha Allah

  • @ukashaalkasimadam9055
    @ukashaalkasimadam9055 2 роки тому +2

    ALLAH YA KAWO MANA ZAMAN LAFIYA DA KWANCIYAR HANKALI A KASARMU DA GARURUWANMU

  • @djhikimarmawaka24tv
    @djhikimarmawaka24tv 2 роки тому +2

    Masha Allah, Barka da dare

  • @faridaalimadinah1689
    @faridaalimadinah1689 2 роки тому

    🤔🤔🤔

  • @HarounaIdirisaBGDTV
    @HarounaIdirisaBGDTV 2 роки тому

    Assalamu alaikum ai malam naso ranal naturama vidéo ni wani abokina da yake yaturomin

  • @user-ob7ur1pz6l
    @user-ob7ur1pz6l 2 роки тому

    Amasu hukunci ne ba tubesuba

  • @abouzaidimutarimaradi2918
    @abouzaidimutarimaradi2918 2 роки тому

    Masha Allah yaƙara muso sa a