Aisha Tsohuwar matar Adam A. Zango ta mayar masa da Martani
Вставка
- Опубліковано 5 жов 2024
- This is the official UA-cam channel of Adam A Zango (Prince Zango), Kannywood Actor, Director, Dancer and Musician. Adam A. Zango is a popular Hausa actor and musician from Zango. Please Subscribe for more: goo.gl/LLYB2a --
#AdamAZango #AdamZango #PrinceZango #Kannywood #HausaFilm #HausaMusic #HausaMusic2023 #MentaMusic #HausaSongs #HausaSongs2023
wannan baiwar Allah haryanzu tana sonka dan Allah ka mayar da ita ɗakinta wallahi ta sonka haryanzu kuma tabani tausayi sosai kuma kaga ko ba komai ta fadama duniya kai waye
Wannan gaskiya ne wlh oga
Gaskiya a Zango ina fatan tana cikin wanda kuka rabu bisa tsotsa
wlh ta bani tausayi sosai 😭
alhamdulillah alhamdulillah allah ya saka makida alkairi ❤
@labaran gaskiya kagode ma ALLAH coz KALAMUNKA sunakan hanya your really a nice person with human fillings 🙏🙏🙏
Masha Allah Allah yayiwa rayuwarku albarka keda yaranki a Adam a zango Allah ysa akwai sauran zama tsakaninku
Masha allah alhamdulillah wannan kincika meriko adini ya allah ya biyamiki bukatinki n'a alkayri allah kayki gida alljanna firdayusi
Aslm dan allah dan allah mai guida na idan da hali kamayar da baiwa allah nan❤❤❤
Don allah adamu idan wanan baiwar allah bata da aure ka maida ta gidan please ❤
Wallahi ko fitowarta datayi magana ya isheka bacci Adamu harda munshari wallahi, mashaAllah, Alhamdulillah,mashaAllah ❤❤❤❤ dama kamaidata❤❤❤ kuma nima inasonka tsakani da Allah ❤
Adamu don girman Allah kamaida wannan yar uwartaka.. ❤
Allah sarki
Ubangijin rahma jinkai gafara afuwa yafiya tausayi ya hayyu ya qayyum birahmatika astagis ya badi'ussamawati wal'ard yakawo mana mafita akan wannan lamarin
Allah yaahiga lamarinka danawa da musulmi baki 1 Alfarman ANNABIN RAHMA S'A'W' 😢😢😢😢
Masha'allah wanan gaskiané yarima zango wanan tana bégénka ka mayarda ita tana sonka
Mai guida Adamu dan Allah kama mai da ta wlh ta na da kirki wlh ❤❤
❤❤❤❤ Allah yashiga lamarinka sbd mutucin annabi Muhammad s w a ❤❤❤ Allah ubangiji yashiga lamarinka sbd mutucin shehu tijjani RTA ❤❤❤❤❤
Shehu TIJJANI me kuma?
😂😂@@BAR.3282
Masha Allah gaskiya kinzama yarhalak acikin mata ammah shawarar dazan baku anan shine Dan Allah kustaya kucigaba da nazari arayuwarku kusasanta kikoma dakin mijinki sabida yinkan yafi alkhairi agareki ngd
Allah sarki....Allah yasa wannan jarrabawar ta zamo alheri agareshi
Allahu akbar Allah sarki malam Adamu Abdullahi zango waliyin Allah Allah ya saka maka! 😊
Allah sarki Adamu mutumin kirki walh Allah zai sakama zango najima inajin tausayin abunda yake faruwa dakai amma babu yadda zanyi saboda nikaina walh nasan wannan daukakar jarrabawane agareka
Ya Allah yasa ya mayar Dake Cikin Aminci wlh BB Wanda Zai Iya Fadan wannan gsky Indai Ba Mai kyakyawar Zuciyaba Allah yasa mugane Kuma mugyara Rayuwarmu Ta Duniya
Al'amarin nan yasani kuka sosai saboda wallahi na tausayawa Oga
Masha Allah Allah ya Miki albarka Dan annabi S A W
Gaskiya baywar Allah ke yi kokari Allah ya biya miki da alheyri
Alhmdlh Allah ya kawo maka mafita maigida Adam a zango ❤❤❤
Inde ba saki uku ne tsakanin ku ba! Ko Kuma Tana da aure! Gaskia she deserve to be with you forever ka maida ta kawai gidan ka
Wannan itace me sonka tsakani da Allah
Gaskiyane
To kawai yanzu idan baki da Aure kawai kuyita dawo dawo saboda adamu yana bukatar wani kusa dashi a halin da yake ciki yanzu
Exactly 💯 he really needs to return One of them walllahi ❤️ it's very important i really feel for him you could see Adam a Zongo has a heart of gold
Allah ya Bawa Kowa Mafita Wannan Kadarar Oga Zango
Ameen sunma ameen
Slm ya Allah yabiyamiki dukkannin bukatunki na alkhairi ya Allah idanzama da adamu alkhairine agareku ya Allah yatabbatarmuku dashi sannankuma yakai dan uwa kaduba kainazari sosai akanwannan baiwar Allah idandahali kamayar da ita dakinta akarshe inamaibaka hakuri Allah ya albarkaci rayuwar duniya dakuma lahira❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Masha Allah ko a yanzu kace alhamdulillahi
Duk matar da miji ya saka har ta iya fadan alkhairi sa to har cikin ranta tafada
Allah yabaka ikon cinye jarabawar ka
Daukaka tana tare da kalubale
Allah sarki Allah ya shiga lamarunku gaba daya😢
Kai! Kaga matar kirki. Adam Zango duk halin da ake ciki kayi kokari ka sake auren wannan yarinyar. Yar Halasce kuma mata ta gari.
Allah sarki Allah yakarawa rayuwarsa Albarka Allah ya dafa masa
Allah ya zama gatansa ya bashi ikon cinye kowace irin jarabawa ya Kuma qara masa hkr Amin ya Rabbi
Rayuwa kenan haka yake akwai jarabawa Allah yabaku ikon cin exams dinnan wllh kowa zai iya shiga wannan halin. Zango my Man
Allah sarki Adam kowa da kalar jarabawarsa ka komawa Allah in Sha Allah zakayi nasara DUK abin da kasan kanayi tsakanin ka da Allah ba dai dai ba se ka gyara gashi dai kanata samun sheda me kyau Allah yasa mu dace 😢
Masha Allah, Allah sarki Adamu. Allah ya taimaka ma.
Dan Allah wai kumiyehaka anti Abu yawuce kunzo Kuna sainsa miyena zuwa sosheyal midiya ata cecekuce
Allah ya miki albarka mata ta gari nidai ban taba magana da adamu ba saudaya mutaba ido biyu a duniya amma bana jin dadi irin magan ganun da mutane sukeyi Allah ya kara maka hakuri ka daina mayar masu da amsa
Ma Sha ALLAH tabarakallah.Wlh bakomai Adam indai kana tare da ALLAH da Manzon ALLAH s.a.w Wlh ka riqe dahir haka zasu haqura
Babu Wanda ya'isa yakaika kasa wllh saita Allah tayi 🙏baba ado ✊ Allah yayayi Maka Abum dayake damunka 😭 Ameeeeeeeeeeen 🤲 Adam A Zango
Ameen,
Allah kuma Ya daidaita tsakanin ku dashi...... Ubangiji Ya kawo masa mafita
Dan Allah oga idan bata da Auré ka maida ta gidan ka
Dan Allah zango ka takama maman haidar birki tana batama tarbiyan yaro tunda batasan abunda ya dace tayiba a matsayinta na uwa
gaskiya maigida inda allah zaibakadama daka maidata wallah baiwar allah
Masha Allah,wannan marriage material ce,hakika dik macenda zaka aura Ka rabi da ita kuma ta yabeka ta cire tura wlh,don Allah yaya adamu idan akwai gyara a dawo da ita ta tarbiyyanta yayan dika koda zaka Auro wata yarinya daga Baya,don darajan annabi Muhammad sallallahu alaihi wa sallam
Ma Sha Allah Maganar Hankali Gaskiya Wannan Uwa Che
Masha Allah gaskiya ta fito muna fatan Allah ya cigaba da shiga lamarinka alfarmar Annabin rahma da iyalan gidansa tsarkaka
Amin
Baiwar allah wlh tabani tausayi 😢😢
Allah sarki bawan Allah kowa namai kallon banza basusan kaddara ba
Ameen 🤲🤲🤲 Rabbi ❤❤❤❤ Thank you so much 🥰🥰🥰🙏🙏🙏🙏 Alhamdulillah
❤
Alhmdulillah! May Allah continue to protect you Mall. Adam Zango
masha allah allah yabiyaki allah sa alljanace makoma
Allah yasa tana cikin wanda suka rabu bisa yarinta yadda ya faɗa
Amine Amine ya Allah 🤲🤲 Alhmdoulillah Alhmdoulillah Alhmdoulillah ❤❤❤❤❤👍
Mutuniyar kirki kin dace da sunan ki kuma ta burgeni bata da rawar kai Alhamdulillah da kika wanke shi Allah ya raya maku yaranku
Dan Allah adamu kamaida matarka haryanzu tanasanka Allah yadaidaita tsakaniku
It's too late
Allah yayi miki albarka ya baki muji nagari ya shiyar miki ko ya shiryar muku da xuriya ameen ya rabb
Masha Allah Allah y Qarawa rayuwa albarka Allah yasa akoisauran Zaman aure astakaninku
Duk inda akayi yarinyan na daga gidan tarbiyane, Allah ya saka Mike da Aljana
I'm a Christian and I so much love Adam if there is a way gaskiya I really want to married him😢
Adamou Zango yanzou ne kashegaraina allah yakawomafita yakareka da makiya❤
Allah ya karayi maki albarka ,ya albarkaci iyayenki da kakanninki,yadda kika wanke mijinki Allah ya wanke miki hawayenki. Allah ya albarkaci zuriyarku har diyan-diyanku
Har yanzu tana sonka Adamu Allah dedetaku ameen
Arayiwa dama na kusa da kai yake cin amanan ka wllhy yanzu munane sun zama abin tsuro. Zaka taimaki mutun amma daga baya shine dai wan da zai fitar da sirrin gidan ka, babu gidan da ba matsala , dan wllhy idan kajii nawasu matsalar, ko kare ba zai ciki🙌
Ameen ya ALLAH
Masha Allah alhmdllh makiyane kunji gaskiya koh wllh Allah Yana ganiniku wllh Allah negatan daddy Adam a zango Allah yashigemai gaba🎉🎉🎉
Masha allah nidai ina bada shawara duk wanda yasan yaci zarafin wan nan bawan allah ina bashi shawara da yafito ya nemi gafaran sa ya bashi kakuri ya kamata mutane su daina shiga abinda mai shafesu wlh. Adam A. Zango mu Masoyanka muna yimaka fatan alkairi akoda yaushe
@@ibrahimusmanmanshow5331 wllh koh zaifi
Gaskiya naji dadin maganganunki kuma ma auri saki ai ba akansa aka faraba babu Wanda yawuce kaddarar sa Allah yashiga tsakanin sa da makiya yamasa magani damuwarsa
Allah sarki,Allah ya sa ku dawo kuci gaba da zama
Masha Allah gaskiya ne kinyi dde haka ake so👌👍
Allaah ya saka maki da Alkhayri shi kuma Adamu Allaah ya bashi ikon cin wannan jarrabawar ta rayua😢😢😢
Adamu zango Allah ybk mace ta gari anan GABA wadda zaka nucu da ita da kulawar ta kamar Maryam shuaibu wato Meera itakadai ce zata kula da Kai insha Allahu
Ma cha Allah kinyi kalamay ma su dadi
ALLAH CHIYI MIKI ALBARKA MACHA ALLAH
Masha Allah Allah yakara rufamana asiri duniya da lahira
ameen ya Rabbi Allah sarki rayuwa 😢❤❤❤
Gaskiya ga alama wannan baiwar allah batada hayaniya, kamar yadda tace qaddara ne rabuwarsu wata qilama abun da yasa suka rabu bai kai yakawo ba, don dai allah ya hukunta rabuwarsu ne kawai, Allah yasa kunada rabon sake zama don gaskiya ko cikin matan A zango wannan ta daban ce, Allah ya shiga lamarin🤲
Slm adamu dwungirman allah amatsa yina namasoyinka inabaka shawara kamayar dawannan mata muminace s.....sirajo rufai zamfara gusau
Allah sarki Allah ya mikial barka😢😢
Macha allah najidadin.wannan.magana.allah.biyaki❤.allah.yabadaikon.zango.yamaidaki.gidansa
Masha Allah, Allah ya shiga lamarin ku, ya raya zuriya, please get her back. InshaAllah zaman ku na gaba, zai yi kyau da farin ciki. This is true love. I wish you best of luck
Dan Allah Adamu idan batada Aure kamaidata wallahi tanasonka
Gaskiya wannan matar kwarai ce Allah ya baki Wanda ze Fi zama Alkhairi gareki baiwar Allah 🤲
MashaAllah yar Albarka ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤🎉🎉🎉🎉
Allah ya karika a zango❤
Pls pls ko sallam na ne ka amsa
Asslamu alykum warahmatullahi wabarakatuh. Karkamanta mazin allah SAW da irin cin ka shin da aka mai a Makkah amma da yayi hakuri yanzu gaba shi more than 1.3billion pple ke alfahari da shi a ratuwa
Masha Allah
OGA ALLAH YABAKA MAFITA ARAYUWA DAN ANNABIN RAHAMA
Awww,,Allah tsarki
Allah ya Kara maka hakuri da juriya
Akara hakuri nawa everything is a time 👌
Allahumma Ameen
Boss Allah yabada mafita
Slm saku zuwaga Adamu Abdullahi zango Dan girman allah Da annabi kamairda wannan baiwar allah nan wlhi
Ku baka duniya zatamaka addu.a in sha allah
Ni Ina son zamanki da shi Allah yasa dasaurar rabo alfarmar sw
Wallahi labaran Ina tare da Kai tanasonsa
Wallahi in har Kai Mana Kara, ka dawo da wannan mata, to mu kuma munyi alkawari mundinga yi maka addu'ar Alkhairi kenan insha Allah.
Wayyo a zango na tausayama fiyé da tunanin Ka kayi hakuri Wly kayi tayin karatun al-qur'ani sorry 😔❤❤❤❤❤❤
Allah yaganar, daku, kudaina, nabata, yabiya, yaran, mutanenku,
Adam a zango gaskiya wannan matar ka tana da hankali dan Allah Dan darajar annabi Mohammad saw 😍 kamaida Auren ku Wallahi idan kamun haka ka gamamin komai
Pls Dan Allah kakarbi aliyu daga gurin babansa zata Bata masa tarbiya
Allah ubangiji yamiki albarka
Allah yana tare daku incha allah
ALLAH ya kara tsareka gaba da baya ya rabb🙏🏻🙏🏻❤❤