Zainab indomie ta fusaa ta yaga asase saboda cin mutuncin da akayiwa uban gidanta (Adam A. Zango)
Вставка
- Опубліковано 17 кві 2024
- This is the official UA-cam channel of Adam A Zango (Prince Zango), Kannywood Actor, Director, Dancer and Musician. Adam A. Zango is a popular Hausa actor and musician from Zango. Please Subscribe for more: goo.gl/LLYB2a --
#AdamAZango #AdamZango #PrinceZango #Kannywood #HausaFilm #HausaMusic #HausaMusic2023 #MentaMusic #HausaSongs #HausaSongs2023
Duk yadda akayi wannan bawan Allah gaskia yanada farin jini sosai,
Wato sai najikawai adam a zango yayimin wlh Allah yakara daukaka. Zango yafikarfinsu Hassada ga mairabo wlh taking.
Bilya from Ghana has said my mind I felt Adam within me and thank you Zainab for shedding more light. Cheers Adam ❤
My favorite actor ❤
Ni banason star stardom dinta ta dawo, nafison Allah ya kawo mata miji na gari.
Well as a ghanaian, I never met zango b4 but his face and his actions alone will tell u he is a good man, yes. He is confident and blessed dats why some of them hate him
Dama Idan Allah ya yiwa bawansa daukaka Sai ya sha fama da mahadasa.Allah ya kara maka hakuri zango ya kare ka daga dukkan shairi
@@HalimaIsaBako beautiful submission
Anwa Annabawan Allah da Sahan bayin Allah bare wani mutum
😭😭😭😭😭Allah sarki wlh Mai gida Kai Dan halak ne kuma wlh duk Mai yaga bayanka baya iyawa domin Kai Mai kyakkyawar xuciya ne Mai aikata alkhairi ne Ina tare akoda yaushe kuma Ina nan xuwa gareka Mai gida domin ayi tafiyar ka tare Dani kabani wannan damar Mai gida daga young doctor sokoto 🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻Allah ya Kara yima kariya daga makiyanaka
Allah yashiga lamarinka sbd mutucin annabi Muhammad s w a ❤❤❤🎉🎉
Gaskiya ne mai gida Adam dan halal ne kuma Allah na taré dashi❤❤❤
Allah sarki Zainabu,ai mutum din kenan da akace mugun icce. A wancan lokacin ai dama aljihun Adamun yake yabo,yanzu kuma aljihun rarara,Allah ya bamu tsawon rai wanda yafi rarara kudi ya Faso kiji yadda Tijjani zai tube rarara a duniya.
Wlh yarinyan nan batada matsala,
She has a clean heart.
Allah sarki rayuwa kenan
Témoignage touchante wallahi
Adam A Zango is an super start which God as exalted not from yesterday to today and always
Thank you for this Zainab❤🙏🙏🙏. They are ingrates, sadly!!!
Allah sarki duniya zainab indomi kinanan daranki
Allah yamuki Albarka Zainab
Gaskiya Asase bakayiwa Zango Adalchi
Walahi ko
Nice one Zainab Allah Yasakamiki
Salam aeilkoum machallah merci
Gaskiya Nayi Farinciki Da Ganinki da kuma Wannan Maganar na kare Zango dakikayi Aradu sainaji nakara Sonki Azuciyana 😍😍
Allahu'akkubar bawan Allah Adamu zango 😢
Allah sarki Adam 😢😢😢
Wayyo Adam Allah ya taimakeka❤
ALLAH yasakawa takwara da Alheri❤❤❤
Allah yayi miki albarka ya baki zurriyya mai albarka
Allah Sarki Adamu, allah yasachi a aljanna firdawsi
AbdallahNiger ❤❤🙏🙏
Agaskiya ni wlh wannan aikinma da kukeyi way shi film 📽️ amatsayinku na mata kamata yayi ace kuna gidan mazajanku wlh domin duk wata mace burinta shine gidan mijinta Allah ya kawo mazan aure basu albarka
Allah yasa sakon Nan yaje a kunnen asase😔
Har yanzu wannan baiwar Allah tana raye 😢 ikon Allah Kai rayuwar duniya 🌏
Allah sarki rayuwakenan
Ai hassada gamai rabo takine, Allah yakaramaka lfy,da nisan kwana ❤
ماشاءالله تبارك الله الرحمن ❤
Allah sarki
What she is saying about him that is what exactly adam zango said, me to be sincere i trust adam zango in all his speech, pressure ne ya masa yawa wlh Allah ya bashi lfy
Masha allah gaskiya daya ne Allah yamiki albarka
Allah Sarki har natuna docter zango
Gaskiyane indomy
❤❤🎉🎉 macha'allah
Allah ya miki albarka zainab indomee
Indomie if you was born in 1990 that's means you're 34 years old wow but your ⭐ still shining bainu bakya tsufa love you so much
Muna godiya sosai Zainaba Indomie
Allah shiyi me kyau mutum namiji dashi amma se son stegumi da kananun magana time to kana social media abinda mutane yakama ta susani akanka da wanda be kamataba duk sani akeyi allah ya shiryamau gabadaya
Alhamdulillah Masha Allah.. Adam Sai Allah
Fitina bata da kyau, Amma wallahi ni naji dadin wannan fitinar. Saboda naga fuskar da dade bangani ba, kuma naji murya dana dade ina missing.
MISSING YOU A LOT @ZAINAB❤❤❤🎉😅
Wly wly wly da Adamou zai aureni nayi ranstsuwa da dakin Kaaba da n'a bar aikina dan na nunama gaskiar aire har saï ka manta da aurenka nawane. N'a mantar da Kai bakin cikin dunia.❤❤❤
@@ChamssiyaSanidanbabahmm
@@magajimuftahumuhammad1530 tabas hakane kudirina
Nima haka wlh tunda Allah ya halicce ni a Kennywood Banda jaruma kamar indomie Kuma har gobe inayinta
Zainab indomie ❤
Allah sarki sorry adamu wlh talauci ne kawai yasa suke maka wannan surutun😂😂😂😂😂kai kayi haƙuri Mas'ud Fulani from Libya 🇱🇾🇳🇪💪muna yinka sosai
gorko baka j wlly 😂
😂😂😂😂
@@SaleySaidou-xv7zf gorko kuma 😂😂 a'a bani da aure fa kuma gorko yana nufin mai aure amma kaman ina ganin Comments ɗinka A TikTok
Kaji sakarai ko? 😅😅
@@d.bcooper2271 niɗin ne sakarai Allah shi kyeuta
Gaskiya un kannywood wanan karan bakuyiba ana kalan ku mutanan kirki mayan mutane ama wanan karan ya akayi kuka kasa tauche zuciyar ku? Désolé chawarar da zanbaku da Allah kudai na wanan cece kucin
Macha allah zainab
Allah na bayan mai gaskiya kuma gaskiya daya take ayi hakuri da rayuwa da abokan rayuwa
Allah ya raba mu da butulci
Wallahi wannan gaskiya kikafada zainab
Adam one in world zainab second in world
I love you indomie❤❤❤❤
Allah yasaka Miki da alkairi
Masha allah alhmdulillahi ❤❤
Masha allah Allah yabiyaki zainab
Kayi haquri Adam a zango rayuwane saida maqiyiya
Waiyo Adamu allah ya taimakeka akan maqiya
Allah ya saka miki da alkairi indo
Masha allah zainab indomi ta gayi gaskiya yayi
Very good zainab thank alot❤
Yar halak ❤
Yaya zainab Allah yabiyaki
Allah Shi Kyauta❤❤
Masha Allah madalla❤❤😊😊
Allah yasa mudace
Allah ya kareka Yaya ado
Dan gurman Allah kuyi hakuri flis
Elhalak kinbiyamu wlly yakamata zango ayyanzu kasan halin mutane
My boss❤❤❤❤
Mai gida kayi hakuri daukaka ce insha Allahu
🌹🌹🌹MY SWEET BEAUTIFUL ROLE MODEL
Adamu kayi hakuri
Inayinki indomi
ي رب يالله 🫡👍
Masha allah❤❤❤
Amaida Wuka cikin Kube Adam Zango kayi hakuri kazama bangonda aka jingina
🎉🎉
❤
Masha Allah
Duk ya manta da wannan saboda rashin adalci na dan Adam. Allah ya biyaki Zainab da kika iya fitowa kifada gaskiya.
Bawani fim maimasoya kamarwannA😂😢❤
Na karanta a Mujallar FIM ta Ibrahim Sheme lokacin da jaridar ke fada da Zango har su ke ikirarin Adamu Ya tara Jahilai irinsu Nabraska da Falalu Dorayi
Dan adam butulu
Biri yayi kama da mutum . Integrity doesn't mean stupidity. May Allah give us deep understanding. Kowa yayi haquri pls.
❤❤❤❤
Allah ya kyauta
Now U don see the truth bah
Adam U are doing well nah only God go judge u not a man continue with what U are doing boss Adam from your faithfully Jibson....
👏👏👏👏
0:34
❤😢
iKon Alla Zainab indomie kécthé zubé haka eh duniya kizo in armé ki ko kinyi jiki,ki warké!!!
😅😅😅
ki koma kikara saurarar maganar Tijjani Asase sosai shima baice Adam A Zango bashida adalci ba kuma baice yana cinye kudin ma aikata ba hasalima yabonsa yayi game da adalcinsa da sonsa da jamaa da taimakon mutane da kyautatawa kawaidai yace Adamu bashida zumunci don haka kikoma kikalli maganarshi kiyi adalci akai
How
Mallam bashir mangafi musawa Katsina idan har mutane zasu iya frta alkairi abakunansu su iya riqe khairu azukatansu Babu MAKAwa da duniya tazauna lafiya Kai mutane FALYAQUL KHAIRAN AULAYAS MUT 😮😮😮😮😮😮
A Zainab Tijjani Asase bece Adam Zango bashi da adalci ba, yace de bashi da zumunci, amma gsky ya yabi Adam ta wajen kyauta da rashin son abin duniya, ki koma ki saurari zancensa
Yar amana ado
Sai hakuri, indai kana da kirki daman kullum kai ake cuta.
Dan kudinga hakuri dajunanku akullum tozarta Juananku
Everyone has the good and the bad side if asase comes out and talk about Adam about his good and the bad what's the big deal.he should never from the first time let anyone control his life for him are they his parents