Yanzu yanzu rubdugun fushin malamai kan Tinubu karin kudin fetir zafafan addu'oi da bakaken kalamai

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 16 вер 2024

КОМЕНТАРІ • 47

  • @masakapoultryfarm2918
    @masakapoultryfarm2918 9 днів тому +11

    Allah ya halaka azaluman shugabani dan shugaba s a w

  • @MutariMamuda
    @MutariMamuda 9 днів тому +4

    Allah yayimana maganin azzalumai

  • @musaibrahim6872
    @musaibrahim6872 9 днів тому +3

    Allah kasa Major hamza almustapha ya zama sanadiya gyara kasa mu nigeria

  • @user-fy1yp6xw1x
    @user-fy1yp6xw1x 9 днів тому +1

    Yah Allah jirgin da tununbo yasiyo kasa yazama ajalinsa da iyalansa yahhayyu yahkayyum da yan kuransa yah Allah ka amsamana dua,inmu dukmasu hannu aciki Allah yayimana magani

  • @abubakarhalirubunza6280
    @abubakarhalirubunza6280 9 днів тому

    Ni Wallahi kullum abinda nake nazari akan Malumanmu na sunna musamman manyannan kamar badasu Shiek Ja'afar yayi wa'azi akan wannan shugaba ba.
    Muna roƙon Allah yayimuna mafita yakawomuna shugaba nagari mai sonmu mai ƙaunarmu.
    Duk shugaban dake tsanantawa Al'umma ya Allah ka tsanantamasa.

  • @islamusman1120
    @islamusman1120 9 днів тому +3

    Wallahi mu koma ga Allah kawai muyita istigfari muna yiwa azzaluman qasa Alqunut.

  • @AisaLike
    @AisaLike 9 днів тому +1

    Allah yakawomana agaji badan halinmuba ameen

  • @bachirbachir-tu8fbNiger
    @bachirbachir-tu8fbNiger 9 днів тому

    امين يارب العالمين 🤲

  • @ANNABI-SAK-BAWASA
    @ANNABI-SAK-BAWASA 9 днів тому +4

    Kujira lokaci idan baka manta ba na taba fadama idan akayi wasa amulkin tunubu zaaraba Nigéria saboda bayasan musulmi a tarihin sa gabadaya kuma Wayan su malamai sunada kaso mai tsoka a cikin jefa musulmi cikin wanan halin subhanallah

  • @ismailatiamiyuabdulsalam9496
    @ismailatiamiyuabdulsalam9496 9 днів тому +1

    Inna lilahi wa inna ilaihi raji'un. Allah kawo manna mafita.

  • @abrahimbasir2959
    @abrahimbasir2959 9 днів тому +3

    Allah ya kawo sauki ya rabbi🤲🤲

  • @user-gk3xq3nd7z
    @user-gk3xq3nd7z 9 днів тому +1

    🎉🎉🎉

  • @امكوثرامكوثر-ك5ظ
    @امكوثرامكوثر-ك5ظ 6 днів тому

    استغفر الله العظيم واتوب اليه 😭🤲

  • @GwaniadamMAyuba
    @GwaniadamMAyuba 8 днів тому

    Allah Ya Bamu Mafita

  • @welcomeramadan3111
    @welcomeramadan3111 9 днів тому +3

    Kamin ya rikita qasa Allah ya kifar dashi dukkan masu hannu a rikicewar qasarmu da yanta ADDA Allahya qasqantar dasu duniya da lahira Allah yahadasu da Bala'in duniya da lahira Allah ya ISA bamuyafeba

  • @janaidumuhammad3167
    @janaidumuhammad3167 6 днів тому

    Gaskiyane malam batausayi

  • @zarukuahmaddshehu6688
    @zarukuahmaddshehu6688 5 годин тому

    Allah ya isarmuna ga azzaluman shugabannin yakawomuna karshin su ka bamu nagari tunubu daman anfada muna banagari bane to suraba Nigeria din kila zamuhuta ne idan Allah yarda suraba kasar

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa 8 днів тому

    Allah kayi mana mafita

  • @mohammedadamu3707
    @mohammedadamu3707 8 днів тому

    ASSALAMU ALAIKUM WARAHMATULLAAHI WABARAKATUHU? TO ME GWAMNONI DA SANATOTI DA MANYAM JAMI'AI DA IN PITINA TA TASO SU AKE TURAWA SU KASHE NA KASHEWA MESUKE CEWA YANZU??? SUBHANAKALLAHUMMA WABIHAMDIKA NASHHADU ANLA'ILAHA'ILLALLAAH ANTA ASTAGFIRUKA WA'ATUBU ILLAHI.

  • @AbdullahiMuhammad-fu9ew
    @AbdullahiMuhammad-fu9ew 9 днів тому +1

    Yau Tunubu ya rikita Malam shawarata ga Malam katsaya waje daya shine bangaran talakawa ka kyale yan siyasa

  • @OkashaabdullahAlfauzan
    @OkashaabdullahAlfauzan 9 днів тому +2

    duk waɗan nan surutun ba shine maganin matsalan ba kawai a kawo karshen Mulkin TINUBU

  • @YauMohammed-q6m
    @YauMohammed-q6m 9 днів тому +1

    Allah yasaka da alkairi

  • @ibrahimandi4226
    @ibrahimandi4226 8 днів тому

    😢😢😢

  • @YahayaYakubu-h3f
    @YahayaYakubu-h3f 7 днів тому

    Inna lillahhi wainna ilaihin rajuun

  • @Sadiyamk
    @Sadiyamk 9 днів тому +1

    Ai gara a raba kowa ya tafi gidan uban sa

  • @YouThe-u2v
    @YouThe-u2v 9 днів тому

    😢

  • @BachirouBoubacar-lb3lb
    @BachirouBoubacar-lb3lb 9 днів тому

    Allah yakawo sawki amma gaskiya wannan gomnati ta na azabtada Al uma yakamata malammay su hadu suyi gangami zuwa wurin shugaban kasa gaskiya tinibu akoy manufa gareshi Allah masani amma Alamu sun nuna kuma abin ban hawshi Arewa kaday ne abin yake Muslim Muslim tikait na yawdara da munafuci ne

  • @lawangaladima8578
    @lawangaladima8578 8 днів тому

    Corruption ,corruption ,corruption ,corruption ,corruption, corruption

  • @nuhumaishanu6944
    @nuhumaishanu6944 9 днів тому +2

    Ba ayi sati ukuba da gama yin zanga zanga akan cire tallafin man fetur ba,sai gashi Tinubu yasa an qara kusan N300 akan kowane litar fetur
    Kuma Dan arewa Mele Kyari daga Borno shine shugaban NNPCL ,abun takaice

    • @OkashaabdullahAlfauzan
      @OkashaabdullahAlfauzan 9 днів тому +2

      Talakawan Arewa sune matsalan Nigeria wallahi sunfi kowa wawancin siyasa

  • @lawangaladima8578
    @lawangaladima8578 8 днів тому

    You will protest and we will be in our hiouse eating. Everybody suppossed to understand

  • @nuhumaishanu6944
    @nuhumaishanu6944 9 днів тому

    Suna son ayi yaqi ne, sai su da iyayengijinsu wato qasashen turai su samu su mallaki abunda ya rage na Nigeria bayan yaqin. Kuma da yan arewa acikin gwamnatin Tinubu wanda take gallaza mana,basa cewar kome suna cikin walwala da kudin gwamnati

  • @AminuSani-my6ju
    @AminuSani-my6ju 9 днів тому

    Da shuwagabaninni nageria gwarama mahauakata wlh dasu yadda kasan Babu jagororiv

  • @meyoutv9385
    @meyoutv9385 8 днів тому

    Shi jingir anya baya Shan kwaya kuwa

  • @زيتزيت-د6ع
    @زيتزيت-د6ع 9 днів тому

    In soyake araba qasar to dawannan azabar dayake gallazamana ai gwarama araba qasar munada mam petur amaiduguri munada zinare azamfara sai muhade da nigar sai adawomana da sharaar musulunci

  • @lawangaladima8578
    @lawangaladima8578 8 днів тому

    Malamin karya yake . Meye hujjarsa ta anaso abata masa suna

  • @OkashaabdullahAlfauzan
    @OkashaabdullahAlfauzan 9 днів тому

    ƴan Arewa Ku kuka zaɓi TINUBU kuma tun kafin yaci ya bayyana muradun sa amma dukda haka kuka zaɓe shi to yanzu kuma kukan me zakuyi??? maganin talakan Arewa, ko yanzu aka bawa wani wawan kuɗi zai ƙara xaɓan TINUBU

  • @musaibrahim6872
    @musaibrahim6872 9 днів тому

    A raba biyu kuwa ma ya huta

  • @user-fy1yp6xw1x
    @user-fy1yp6xw1x 9 днів тому +1

    Yah Allah jirgin da tununbo yasiyo kasa yazama ajalinsa da iyalansa yahhayyu yahkayyum da yan kuransa yah Allah ka amsamana dua,inmu dukmasu hannu aciki Allah yayimana magani