Aya ko Hadisi zakaja ba zagi ba, raddin Mal. Lawan ga Alkarmawi

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 сер 2024
  • #karatuttukanmalamanmusulunci

КОМЕНТАРІ • 75

  • @fatimamuhammadkeraukerau8338
    @fatimamuhammadkeraukerau8338 Рік тому +4

    Allah yakarama ahlussunna daukaka da ilimi me amfani

  • @abubakarusman1196
    @abubakarusman1196 Рік тому +3

    Ma Sha Allah
    Muna Tare Daku Malaman Mu Na Sunnah Allah Ya Dafa Muku Da Dafawar Sa

  • @sasbidosumaila2488
    @sasbidosumaila2488 Рік тому +6

    Allah yakara ilimi malam lawan triumph ❤❤

  • @musamohammed7263
    @musamohammed7263 Рік тому +2

    Allah Ya Saka Malam!
    A Cigaba Da Bawa 'Yan Bidi'a Wuta💥💥💥💥💪

  • @malamsani1675
    @malamsani1675 Рік тому

    Wannan shine yace maniyi ba najasaba, yace zikiri aikin banza ne wato LAILAHA ILALLAH, HAYANIYA, IHU BANZA NE

  • @mahamanmourtalabako5402
    @mahamanmourtalabako5402 Рік тому

    Wannan gaskya ne malam, Allah ya kara ma lahia da jin tsoron shi.

  • @abubakarsani7984
    @abubakarsani7984 Рік тому +5

    Sheikh triumph Allah kara maka lafiya da Nisan kwana ina sonka domin Allah.

  • @matube9022
    @matube9022 Рік тому +2

    Matsalar ƴan bidi'a Tijjaniya ɗaya ce.... Ba su san Sahabban Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallam ba, da ace sun yarda da Sahabbai na tabbata zasu yi amfani da hadisansu a aikace, wannan zai sa dole su zubar da shirka da kafircin da Shehu tijjani da Shehu Birema suka rubuta da tunanin molon kansu

  • @hussainimuhammadsani4546
    @hussainimuhammadsani4546 Рік тому +1

    Jazaakallahu khairan

  • @tankoabdulsalam3562
    @tankoabdulsalam3562 Рік тому +2

    Allah ya saka da aĺkhairi

  • @Ibrahim-qy1he
    @Ibrahim-qy1he 3 місяці тому

    Allah yayima malan albarka❤❤

  • @TUNATARWAHAUSATV
    @TUNATARWAHAUSATV 9 місяців тому

    Allah y saka da alkairi malam

  • @AaMm-ry1sh
    @AaMm-ry1sh Рік тому

    Malam Allah Ya Allah yakara daukaka sunna

  • @jaafarbature3188
    @jaafarbature3188 Рік тому +1

    Allah ya Kara ma lfy sheik nawa❤️🥰💯

  • @abubakardanasabe9626
    @abubakardanasabe9626 Рік тому

    Allah yah Kara lfy ❤

  • @Hasanulbasary4
    @Hasanulbasary4 Рік тому +2

    Allahu AKBAR

  • @yakubusulaiman7046
    @yakubusulaiman7046 Рік тому +1

    Allah yasaka da alkhair

  • @RABIATUabdullahimuhammad-vo9mv

    Allah tymaki malam akan daidai

  • @bachirabouldjabardantoudouni
    @bachirabouldjabardantoudouni Рік тому +1

    نسأل الله العافية والسلامة البدعة بلاء عظيم نسأل الله الوقاية منها

  • @MALAM__TV
    @MALAM__TV Рік тому +1

    Allah yasa mudace

  • @mustaphakabirsharu7678
    @mustaphakabirsharu7678 Рік тому +2

    Hmm kaji jaki duk abinda kasani kobaka,sani,ba indai daga Allah,yake to yana karkashi,ikon manzon Allah,itama,gaibun baiwar Allah,ce hakika tana,karkashin manzon Allah,

    • @nawasmuhammed4887
      @nawasmuhammed4887 Рік тому +1

      Kawo hujja a qur'ani ko hadith na Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallam

    • @habibuahmaddmalam2464
      @habibuahmaddmalam2464 Рік тому

      @@nawasmuhammed4887 me yasa kuke cewa kun san ilmi?ba ALLAHne yasanar dakuba. Shima ANNABI saw. ALLAH ya sanar dashi gaibu da yawa dole muce yasan gaibu wacce ALLAH ya sanar dashi. Matukar za ace da malami malam saboda ALLAH yasanar dashi wani ilmi kadan. To dole ace da ANNABI saw yasan gaibu tinda ALLAH ya sanar dashi abubuwa da yawa daga cikin gaibu kuma nasan kasan gaibu da yawa wacce ALLAH ya sanar da ANNABI saw.

    • @nawasmuhammed4887
      @nawasmuhammed4887 Рік тому

      @@habibuahmaddmalam2464 kaga inda jahilcinku yake bayyana ai duk abinda Allah yasanadda bayinsa ba gaibu bane don ya bayyana shi, gaibun da Allah yake magana a qur'ani wanda yace ba wanda yasan shi sai shi, to wannan shi kadai yabarwa kansa saninshi

    • @nawasmuhammed4887
      @nawasmuhammed4887 Рік тому +1

      @@habibuahmaddmalam2464 Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallam shine mafi daraja a halittun duniya, cewa baisan gaibu ba baya rage darajarsa don wanda ya bashi darajar shi yace yake banta da sanin gaibu, kuma abinda yasa kuke so ace dole Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallam yasan gaibu badon girmama Annabi bane saboda ku shigo da waliyyai ne kuce suma sun san gaibu, tunda kunce duk abinda yake mu'ujiza ga Annabi to karamane ga waliyyi، Ni bansan inda kuka samu wannan siyasar ba wallahi kololuwar walitaka itace ta Sahabban Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallam su da suke da certificate na walitaka amma basu zo da irin tabar gazar da inyass yake yi ba da sunan walitaka Allah yaganadda ku, kubar wannan katon takari makaryaci dan 419 din addini daya kawo muku akidar kowa Allah salatil Fatih tafi Alqur'ani tafi salatin Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallam sau dubabe

    • @habibuahmaddmalam2464
      @habibuahmaddmalam2464 Рік тому

      @@nawasmuhammed4887 ALLAHU akbar to ai gaibu da yawa wadanda aka kirasu da gaibu a alkur,ani kuma mukaji ALLAH ya sanar da ANNABI saw su kuma kaima kasansu

  • @abubakarsani7984
    @abubakarsani7984 Рік тому

    Allah shi kara lafiya

  • @nasurumohammed2463
    @nasurumohammed2463 Рік тому

    Jazakallahu khairan

  • @user-oq4uk3eo8g
    @user-oq4uk3eo8g Рік тому +1

    Macha Allah

  • @IdrisMinuwa
    @IdrisMinuwa Рік тому

    hassada lawan sarkin kariya

  • @malamsani1675
    @malamsani1675 Рік тому

    Allah ya shiryeku wahabiyawa

  • @mahamadouilliassou5669
    @mahamadouilliassou5669 Рік тому +2

    Macha Allah.

  • @bellomusaibrahim5074
    @bellomusaibrahim5074 Рік тому

    Allah yasaka da Alheri

  • @malamsani1675
    @malamsani1675 Рік тому

    Ka ajiye litafi a gaba amma ba na karatun ba sai zage zage, kai abun tausayine.

  • @nafiuadamkhamis6100
    @nafiuadamkhamis6100 Рік тому

    Allah ya saka

  • @umaryusufmustapha5610
    @umaryusufmustapha5610 Рік тому

    Ashe ana gado tunda Dan gadon kaya ya gaji baban shi

  • @malamalirafiatou7428
    @malamalirafiatou7428 5 місяців тому

    Lawan trimp kaje à koyama ladabi saboda kai din maras kumya ne . Jahili kawai 😂

  • @salissouharouna6798
    @salissouharouna6798 Рік тому

    Gaskiya ne malam

  • @bmgkano8024
    @bmgkano8024 Рік тому

    Gaskiya ne

  • @lukmanmusa5131
    @lukmanmusa5131 Рік тому

    Allah saka da alheri

  • @mouhamanBellou
    @mouhamanBellou Рік тому

    Ok

  • @yusufnabahani5552
    @yusufnabahani5552 Рік тому

    Jakin banza kai ina ilmin naka ilimin ƙin Manzon S A W

  • @muhammadabbaaliyu2793
    @muhammadabbaaliyu2793 Рік тому

    ❤❤❤

  • @salisububa2725
    @salisububa2725 Рік тому

    Jzk

  • @KassimAyouwassani
    @KassimAyouwassani Рік тому

    O‹oui lui l l'un oopl moi ooooo ou o

  • @aliyudalhaalhassanburji5110

    Tramol fa dan iska ne

    • @AaMm-ry1sh
      @AaMm-ry1sh Рік тому

      Ai duk wanda ke zagin malamai shine dan iska

  • @UsmanZakaria-dn2yh
    @UsmanZakaria-dn2yh Рік тому +1

    Mahaukaci jahilin banza

  • @habibuahmaddmalam2464
    @habibuahmaddmalam2464 Рік тому +1

    Wai kuma nan kaima idan wani ya fito yayi maka magana ace shima ya zagi malamai.
    To tunda abin yana damunku ku fito yaki mana hauka kawai

    • @nafiusalisu3803
      @nafiusalisu3803 Рік тому

      Malam jahilci yayi harda zagi koda wa yake zagin???

    • @nafiusalisu3803
      @nafiusalisu3803 Рік тому +1

      Bakasan San gaskia

    • @bunuabdulkadirgaltimari1462
      @bunuabdulkadirgaltimari1462 Рік тому +1

      Allah yeshiri yeku

    • @nawasmuhammed4887
      @nawasmuhammed4887 Рік тому +1

      Ga yaki nan malamammu sunayi suna bayyanawa al'umma Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallam gaskiyar addinin kakansu, mu karantarwa kawai muke Bama kashe kowa, amma ku kullum kashe ahlussunnah kuke,

    • @habibuahmaddmalam2464
      @habibuahmaddmalam2464 Рік тому

      @@nawasmuhammed4887 waye yake kashe mutane? duk wanda zai kashe ahlussunna ai shi ba musulmi bane amma ku ai ba ahlussunna bane kiran kanku da kuke ahlussunna shima bidi,ane
      Amma tambayata a gurinka me ake nifi da ahlussunna. Fadamin dan ALLAH

  • @usmanabdulkadri9338
    @usmanabdulkadri9338 Рік тому

    Kai sakaraine tunda kafa babatu kakeyi daga karimagana sai zagi

  • @garbahabuabdullahi3004
    @garbahabuabdullahi3004 Рік тому

    Matamaza man from Kano state arikamawi.illiterate person from Tijjanyawa group's members

  • @abdulabbakarahmad1158
    @abdulabbakarahmad1158 Рік тому

    Allah kasa mudace

  • @MahmudMohammedKakanda
    @MahmudMohammedKakanda Рік тому

    Allah yasaka da alkhairi

  • @IsamanIbrahim-hc6th
    @IsamanIbrahim-hc6th Рік тому

    Macha Allah