Gaskiyar Magana: Matsalar Tsaro a Jami'o'in Najeriya

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 сер 2024
  • Shirin Gaskiyar Magana na wannan makon ya tattauna da Farfesa Armaya'u Hamisu Bichi Shugaban Jami'ar Gwamnati Tarayya ta Dutsin-Ma bayan wasu kalamai nasa da ke nuni da cewar akwai wasu daga cikin ma'aikatan jami'ar da ke yi wa harkar tsaro zagon kasa wajen bayar da bayanai ga 'yan bindiga.

КОМЕНТАРІ • 1