Takaddamar Dr Isa Pantami da Lauya Bulama Bukarti Kan Shugaba Buhari

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 сер 2024
  • Hausa films Hausa trailer Hausa comedy Hausa songs Hausa movies Hausa music labaran hausa Damben Gargajiya Hausa culture hausa News Hausa History
    Kindly follow this link to subscribe: goo.gl/p4wohh
    kindly Check Out This playlist: goo.gl/jdggrR
    Kindly like our Facebook Page:goo.gl/iFZP5R
    Kindly follow us on Twiiter: / hali_dubu
    Kindly Visit Our Website: halidubu.com
    Visit Us On Vimeo: goo.gl/ydbozr
    --
    #HaliDubu #HausaMovies #HausaSongs #HausaFilms #HausaComedy #HausaMusic #HausaMusic2018 #Hausa #Arewa #AREWA24 #MentaMusic

КОМЕНТАРІ • 163

  • @nurasalisusulaimansulaiman8902
    @nurasalisusulaimansulaiman8902 4 роки тому +1

    Gaskiyane babban lauya Allah ya kara basira

  • @ammaradam7606
    @ammaradam7606 5 років тому +3

    Bulama,Allah y saka d alkhairy,y yawaita mana irinka.

  • @worldnews787
    @worldnews787 5 років тому +3

    Idan talaka bai pahimci saqon nan ba har abada Nigeria baza ta cigaba Allah yasa mu dace

  • @rabekaneabdulbassit8322
    @rabekaneabdulbassit8322 5 років тому +3

    Wallahi bulama yanada gaskia yakamata muji tsoron allah soyayya wani dan siyasa ba soyayyar annabi bace
    ni ba atiku nikeso ba ama wallahi gaskia yafada

  • @muhammadgarussiniri5757
    @muhammadgarussiniri5757 3 роки тому

    Aslm barissa
    Yapadi gaskiy
    Malama goomnat
    Kujizoron alla

  • @salisumuhammad2459
    @salisumuhammad2459 4 роки тому +1

    wannan danjarida Azzalumine bakayiwa malamai adalciba wallahi akwai malamai dayawa Sunyi magana sosai. kamar irunsu gero argungu shiek abdullah gadon qaya sheik dakoro shiek dahiru usman bauchi.......
    muna tare da malamai ko zakamutu.

  • @sanimukhtar7145
    @sanimukhtar7145 5 років тому +3

    Lauya kayi gaskiya, Allah yasaka da Alkhairi. Allah yatsareka dg dukkan sharri da makirci.

  • @hassanisagaladima1921
    @hassanisagaladima1921 5 років тому +3

    Kowa ya isar da tsakon sa, Allah ya sakawa duk wadda yayi dun Allah, ba dun son ransa ba.

  • @user-nl7oo2jz3e
    @user-nl7oo2jz3e 4 роки тому

    Wallahi malamin kwarai baya demakwaracy karyanku yakare shekau shekau kakau kakau kakau

  • @ibrahimalhisaysf1752
    @ibrahimalhisaysf1752 3 роки тому

    Yes bulama

  • @bayarodoma3261
    @bayarodoma3261 2 роки тому

    ALLAH YA TAIMAKI BULAMA

  • @khadijahahmad2210
    @khadijahahmad2210 5 років тому +1

    Mudai insha Allahu zamuje mutsaya tsayin daka akan mu karbi katin zabe Shek fantami Allah ya kara Basira Allah kuma yatsare ka

  • @ahmadhusseyn850
    @ahmadhusseyn850 5 років тому +7

    Lawyer BULAMA Allah yayi maka Albarka ya saka maka da Gidan Aljannah, ba kowani mutum Dan Arewa Mai Daraja kamar ka bane zai oya fadin Gaskiya Haka

  • @idrismuhammadbakori1761
    @idrismuhammadbakori1761 3 роки тому

    Bulama Good

  • @mohammedumar8872
    @mohammedumar8872 4 роки тому

    Bulama Bukar, munsani karya kake kai fa gwanda na en siyasan. Sabo da Kwankwasiya ce tasaka wannan maganan.

  • @aliyusalismaska427
    @aliyusalismaska427 5 років тому +2

    Bulama fa ya Fadi Gaskiya

  • @hafizibrahim8874
    @hafizibrahim8874 5 років тому +2

    Bulama Allah ya saka da Mafificin Alkairi

  • @garbatofaismaila7207
    @garbatofaismaila7207 5 років тому +6

    Gaskiyane lauya bulama kafadi mahiman batutuwa dasuka ratsa zuciya sune kamarhaka
    1: Rufe iyakoki
    2: ilimi
    3: karafarashin manfetur
    $: security

  • @rabiatukatsinaal7626
    @rabiatukatsinaal7626 4 роки тому

    Rabiatu katsina Gaskiya ne
    Lauya bulama ALLAH kajago rancemu ALLAH shine gatam mu da manzo sa mugode

  • @mahamatabakar1249
    @mahamatabakar1249 5 років тому +6

    Da alama Lauya bulama baya sauraren wa'azin malaman sosai, kuma duk wanna ba hujja bace na kin karbar takaddar zabe ba.

  • @abubakarabudulahi5676
    @abubakarabudulahi5676 5 років тому +1

    Allah ya kare mana malam, muna tare da mallam

  • @ibrahimbulama5821
    @ibrahimbulama5821 4 роки тому

    Allah yesaka da alkhairi Malam Bulama mungode.

  • @d.bcooper2271
    @d.bcooper2271 Рік тому

    Hmmm

  • @gaddafisanrach3
    @gaddafisanrach3 4 роки тому

    hakikaningaskiya hakazancanka yake barista bulama wankam abinduba wane mukam alakullihalin muniyiwa shuwa gan-banninmu addu,a akan allaah yasa suxama masuyimana adalci sukuma bamutsaro allah ya tsaremu

  • @Sadiyamk
    @Sadiyamk 15 днів тому

    Wannan yayi ikirari ya da bawa cikin sa wuka, kaji masu, ci da addini

  • @gazaliabubakar3494
    @gazaliabubakar3494 5 років тому +1

    Jazakallh khairan bulama

  • @saesabouaescamoter1204
    @saesabouaescamoter1204 5 років тому

    Allahou akbar Nazamne bai ga gari ba .

  • @abal-ashrafaffan3503
    @abal-ashrafaffan3503 5 років тому +3

    Maganar mal.pantami gaskiyane ..shima mal.bulama gaskiya yafada..Nide duk ina tare daku ..Allah yasaka muku da Alkhairi

  • @ehigiefriday688
    @ehigiefriday688 5 років тому +2

    Misleading title. Ne banga abin cece kuce a nan ba, kowa yana da rawar da zai taka a matsayin sa. Malami ko lauya kowa Yana da nauyin da zai iya saukewa. In Sheick Pantami yace aje a kar6i PVC meye aibu a ciki? Idan malamai sunce a za6i mutane na gari masu tsoron Allah da kishin al'umma meye aibu a ciki? Ai babu wanda yasan gaibu Sai Allah. Idan Muna wa mutum kyakkyawar zato amma ya kasa kai da gaci ba laifin malamai bane, sai muyi anfani da kuri'ar mu mu canza su.

  • @mubarakhassantv3528
    @mubarakhassantv3528 2 роки тому

    Bulama ina bayanka wlh

  • @ismaelomar2856
    @ismaelomar2856 3 роки тому

    FATAN ALHIR

  • @abdulkadirsalisuidris6582
    @abdulkadirsalisuidris6582 5 років тому +4

    Gaskeyane bulama bukarti

  • @ahmadbukarali5814
    @ahmadbukarali5814 5 років тому +2

    Gaskiya ne luya. Munji dadin maganan, Allah ya saka

  • @user-jf2ph5dk5t
    @user-jf2ph5dk5t 4 роки тому

    Bulama kafadi gaskiya👍

  • @najahmuhadi8570
    @najahmuhadi8570 5 років тому

    Wlhi gaskiya ya fada ,ita gaskiya daya ce kuma d'aci gare ta wlhi,gaskiya ne wannan allah kanu na mana gaskiya gaskiya ce kaba mu ikon aiki da ita ka nuna mana karya karya ce kaba mu ikon kauce mata allah yasa ka ma barrister da alkhairi

  • @imrandanpullo2493
    @imrandanpullo2493 5 років тому +1

    Mgnr gsky ina tare dakai bulama. Mafi yawa malamai suna tausayin talaka ne, kafin gwamnati ta jawo su jikinta. Da zarar sunfara jin dadin duniya, manyan gidaje, manyan motoci, shikenan saisu manta da halin da talaka yake ciki

  • @naifonkanostate.7064
    @naifonkanostate.7064 5 років тому

    gaskiya ne kowa yayi jawabinsa dai-dai fahimta, amman kugane cewa ba Topic akabada don ayi maganaba kowa yayi ne akaran kansa sukuma gidan jaridar hali dubu hausa movies tv suka don gyaran miyar su.
    amma idan zaa hadasu kowa zai fitar da point masu karfi mai sauraro kuma sai yayi shari'a

  • @aliyuadam6587
    @aliyuadam6587 5 років тому +1

    Allah sarki duniya kenan wai malamin addini akewa wannan

    • @abunura8699
      @abunura8699 5 років тому

      Aliyu Adam wane ne Malam din

  • @sheikhabubakarkyarimuhammad
    @sheikhabubakarkyarimuhammad 5 років тому +1

    من أراد أن ينصح لذي سلطان فلا يبديه علانية .......... هداك الله

  • @d.bcooper2271
    @d.bcooper2271 Рік тому

    * يمكننا أن نتفق جميعًا على أن هذه الأمور يجب أن يتولاها العلماء. لكن لدي سؤال جاد .. ماذا لو كنا نعيش في عالم يُسجن فيه علماء بارزون لمجرد تحدثهم الحق ونصح الحكام؟ لماذا لا تعترفون بهذه المشكلة الحالية؟ ** لقد مرت ثلاث سنوات على وفاة الشيخ فهد القاضي في السجن السعودي بسبب الإهمال الطبي من قبل السلطات. *
    اعتقل الشيخ القاضي في عام 2016 بسبب خطاب نصيحة خاص أرسله إلى الديوان الملكي السعودي ، وصف فيه الانتهاكات التي ارتكبتها وزارة التربية والتعليم.
    وعرف بعمله مع هيئة الأمر بالمعروف والنهي عن المنكر.
    * أرسل إلى السجن لأنه نصح الوالي على انفراد! ماذا سيقول المداخلة بعد ذلك؟ انصحوا الحكام في قلوبكم وأحلامكم.

  • @imranadamtv2979
    @imranadamtv2979 5 років тому +10

    maganarku Tasha banban Saiyace aiyi katin zabe Dan azabi mutumin kirki. Kaikuma kace kunyi zabe ba'a muku da kyau kaga maganar ba daya bace

  • @aliyuadam6587
    @aliyuadam6587 5 років тому +1

    Malam Allah ya dagaka amma kayi hakuri da yan Hassada domin zakaga coment na mahassada.

  • @aliyuadam6587
    @aliyuadam6587 5 років тому +4

    Kaifa Bulama nan ra ayinka kake fada to wama yayi maganar gwamnati maganarka batada alakadata Dr isa Ali.

    • @umarabdu7948
      @umarabdu7948 5 років тому

      Aliyu Adam duba abinda na rubuta.

  • @basheerusman2213
    @basheerusman2213 5 років тому

    Gaskiya Bulama bakayiwa sheikh isa Aliyu pantami adalciba ,
    Malam nadagacikin WA'yan suke nuna damuwa akan abubuwan dake faruwa a najeriya wllh har kuka naga yayi da hawayensa yana Kira ga gwamnati da ta taimaka wa rayuwar alumma musulmi a kasarnan

    • @jabsson
      @jabsson 5 років тому

      Lokacin bai dane karagan mulki ba ne

  • @imranadamtv2979
    @imranadamtv2979 5 років тому +1

    Allah ubbangiji yazaba mana mafi Al'hairi

  • @hassanarayyanu9127
    @hassanarayyanu9127 5 років тому +1

    Kudaiji tson Allah mususon qure malamai

  • @mamanelamine2847
    @mamanelamine2847 5 років тому +7

    Karya bulama ke kage ka sawrari tarbbiya da malamina sheikh pantami yeyi. Yayi magana Akan rikithin plaux

  • @imamimam-ww3pq
    @imamimam-ww3pq 5 років тому +2

    Matsayinka na lauya kana nufin kada muje mukarbi katin zabe kenan.to idanma wani yasaka kagaya mashi mudai sai mun karba kuma saimun zabi ra'ayinmu.

    • @arangamatvhausa5884
      @arangamatvhausa5884 5 років тому

      naija naija ..wannan gaskiyane.malamai.wa.azin.da.suke.so.suyi.chi.zasuyi..Kai.miyasa.bakayiba.tunda.susunkiyi.toh.bazakasa.murena.malamai.ba.kaima.kCanada.incin.da.zakayinaka.waazi.iDan.Allah.rufama.mutum.asiri baka.isa.katona.ba

  • @jibrilmuhammad5960
    @jibrilmuhammad5960 5 років тому +1

    ANYI GABAS KAYI YAMMA,
    SUNA KAKE NEMA KUMA...
    KUMA KAI A BAKA NIGERIA AMMA KANA KARYAN MUNYI KAZA MUNYI KAZA

  • @ishaqrabiulawan3754
    @ishaqrabiulawan3754 6 років тому +1

    Allah ya saka da alkhairi bulama bisa wannan tunatar wa,duk abinda kafada y faru tabbas

    • @sharifkindiyasi
      @sharifkindiyasi 5 років тому

      da wani Dan darika ne yayi magana sai ace ba nassi

    • @usamasulaiman5201
      @usamasulaiman5201 5 років тому

      Ai babu cin karo tsakanin magan ganun guda 2
      Ko wacce tana zaune a mahallinta ne

    • @kamilabdallah2062
      @kamilabdallah2062 5 років тому

      Maganar ta sha banban kuma wannan rashin kunya ce ga malamai

  • @d.bcooper2271
    @d.bcooper2271 Рік тому

    Muslim Muslim tickets

  • @muhammadrabiutanimu5895
    @muhammadrabiutanimu5895 6 років тому

    ALLAH YA KAREKA MALAM

  • @assadasmshehu1400
    @assadasmshehu1400 6 років тому +2

    Sunna 4 life

  • @rabiatimamikara1345
    @rabiatimamikara1345 5 років тому

    Allah SWT yayawaitamana irinka masu tsage gaskia da tsantsan basira Allah SWT yabiya

  • @abubakarabdulmumini2366
    @abubakarabdulmumini2366 5 років тому +3

    Mtssssww
    Wannan ai irrational magane ce wllh, Wai kuma barrister ne ko?

  • @misbahusalesaeed2411
    @misbahusalesaeed2411 4 роки тому

    misjidda

  • @sunusimuktar3007
    @sunusimuktar3007 5 років тому

    Gaskiya ne barrister, mu mun gane ba don Allah ko don talaka suke ba, kawai don son zuciyar su suke bi

  • @ibrahimusman4960
    @ibrahimusman4960 5 років тому

    Allah yazaba mana shugaba nagari

  • @ubaidullahibashir2692
    @ubaidullahibashir2692 4 роки тому

    To bulama, kadena futowa idan sun fada tunda basu ce a rage kudin shinkafa ba. Dama dole kowa sai ya yi magana, ai sanda aka ce a fito 2015 ba kowane ya fada ba wasu ne, yanzuma kuma haka, haka jan hankalin gov waau su yi wasu suyi shiru. Idan baa fito ba ta yaya zaa canza wahalar da ake ciki. Masu ilimi suna mgn kmar yan tasha.

  • @abbatidantata5589
    @abbatidantata5589 5 років тому

    Yin zabe yazama dole a Nigeria da Kiri'armu zamu canza duk shugaban DA bayyi mana adalciba

  • @mansurtijjani3544
    @mansurtijjani3544 5 років тому +1

    Salam
    Bulama Allah Ya Baka Mulkin Nigeria
    Yasa Albarka a Rayuwarka
    Amen

  • @bababarrister2438
    @bababarrister2438 4 роки тому

    Bulama kafadi gaskiya
    Duk wanda yace maa a,a toh dabbane shi
    Domin ai akwai abubuwan da sukafi karbar katin zabe mashin manci
    Kare rayiwar talaka domin kuwa tako ina kashehi ake

  • @MisbahulkhairSAhmad
    @MisbahulkhairSAhmad 5 років тому +3

    Bulama Allah swa yayi ma tukuici da mafificin alkhairi

  • @ahmedmahmud7311
    @ahmedmahmud7311 5 років тому +1

    kai kuma wane Video ka yada don jajirtar da wayanda suka jarabtu?
    ko lokocin baka duniyarne?

  • @auwalauta1999
    @auwalauta1999 5 років тому +1

    Bulama bukardi indai akan maganar isa Ali pantami kai radi to bakafahinci maganarsa ba

  • @hamisumusatv5681
    @hamisumusatv5681 5 років тому +1

    Wannan mahaukacine

  • @umarmuhammadtukur9716
    @umarmuhammadtukur9716 5 років тому +2

    Lauya Bulama Allah saka maka da alkhairi. Kana fadakar da mutane da tsantsan fadin gaskiyar da kakeyi. Allah kara kareka Yayi ma jagora ga al'amurranja.

  • @maimunamuhammad9766
    @maimunamuhammad9766 5 років тому +2

    Bulaman ga baisan miye gaskiya ba, to shikenan kar ayi zabe wagga magana taka bulama sonrai ne kawai kai kazo kayi takara mugani abinda zakayi,

  • @nasiruumar3242
    @nasiruumar3242 5 років тому

    munagodiya bulama Allah yatemakeka

  • @moona1246
    @moona1246 6 років тому +1

    Wlh bulama kafadin gaskiya Allah yakarika

  • @hananmufeeda4844
    @hananmufeeda4844 5 років тому

    Kai mai hada videon mutane, kaji tsoron Allah ka tuba, ka dena. Sannan wannan taken (thumbnail) na cewa takaddamma tsakanin wane da wane, ba gaskiya bane karya kakeyi, kawai kaine ka kirkiro shi. Hasali ma fuskancin maganganunsu daban daban ne.

  • @ishaqyusuf3216
    @ishaqyusuf3216 5 років тому

    Don Allah asamomani number bulama

  • @umarmainalawanti7410
    @umarmainalawanti7410 5 років тому

    To idan ba'ayi zabenba tayaya za'ayi maganin abun. Kuma gaskiya Bulama ra'ayinkane kawai wannan. Mu munsan jikin dan adam don gaskiya Allah yayishi in yayi yasani inbeyibama yasani

  • @user-ew8oq4xi5r
    @user-ew8oq4xi5r 5 років тому +1

    😢😢💔💔

  • @alimallamali1983
    @alimallamali1983 5 років тому

    Allah bless you barrister bulama

  • @alyasaaanas2926
    @alyasaaanas2926 5 років тому

    To menene abun taqaddama an an kasan abubuwan da kake hadawa

  • @ibrahimmuhammadmustapha6513
    @ibrahimmuhammadmustapha6513 5 років тому

    Agaskiya dukan abin da masu magana, gaskiya suke fada,tsakanin mai mulki fa wanda ake mulka.

  • @realdanhausa9655
    @realdanhausa9655 4 роки тому

    Kaikaji stabar gaakiya gurin wannan lauya wanne kira malamai sukaiwa buhari lokacin nan da Mike ciki inbanda shek dashiru usman bauci dashek ahamed gumi suwaye suka kara magana
    Lallai malamai kasarmu sunkoma karnukan siyasa

  • @salisusanke1469
    @salisusanke1469 5 років тому

    Duk suna kan layi maganar farashin duk da haka talakan nigera yafi kowa shan mai a arha kuje sauran kasashe ku gani

  • @hajiahafsat1511
    @hajiahafsat1511 5 років тому

    Hnmmmm duniya kenan kaime hadawa Allah ya shiryeka kawai amm shi aibashida laifi domin cewa yayi kufita kuzabi Wanda kukegani xeyimuku adalci to meye laifinshi

  • @umarabdu7948
    @umarabdu7948 5 років тому

    Salaam. Takaddama da mai gabatarwa yayi akan pantami da lauya, basu zauna wuri daya ba. Sa'annan Dr. Bai san Esq. Yana wannan taqaddamar ba. Kamar yadda ka fada a maganar ka kana turai ne. Shawara a nan shine ka rinka yin naka kokarin ba sai wani yayi nasa kokarin ba ka fito kana nuna cewa kai lauya ne, wanda dama laifin wani lauya yake nema don ya gina nasa maganganun.

  • @Balarabe111
    @Balarabe111 5 років тому

    INA SO BULAMA YA GAYA MANA CHI GABAN DA BUHARI YA SAMAR A NIGERIA TUKUNNA KAGA SAI A YI COMPARING MU GA WANNE YAFI

  • @arangamatvhausa5884
    @arangamatvhausa5884 5 років тому

    malan anan dai baiyi layfiba chidai yayi kira azabi chugaba nagari kuma malamai suna wa azi kan.haka sai dai inkai bakada lokacin saurarane koda hike yanzu wasu sunhi son malamai suyi kuskure ai

  • @ibrahimlawanrogo1103
    @ibrahimlawanrogo1103 5 років тому +1

    Koda shike wannan tsohon video ne, amma a gani na title din bai dace ba. Ban ga abin da ya hada maganar lauya Bulama da ta Dr. Isa Ali pantami ba. Kuma babu in da aka yi maganar President Buhari ba, ko kadan. Don Allah ku daina rudar mutane d irin wadannan Wrong titles.

    • @auwalrabiuabdallahmadobi5995
      @auwalrabiuabdallahmadobi5995 5 років тому

      Ibrahim Lawan Rogo Masha'Allah

    • @auwalrabiuabdallahmadobi5995
      @auwalrabiuabdallahmadobi5995 5 років тому

      Gaskiya ne duk maganar da bayin Allah nan sukayi said dai maganar Bar. Abdo Bolsma tafi

    • @fahadaliyuchafe3538
      @fahadaliyuchafe3538 5 років тому

      Kai jahili Kada ka alaqanta Maganar mallam da shugaba domin mallam bai che gawanda za'a zaba ba,kuma Inda kana sauraren mallam da bazakache hakaba domin yakan yi wa'azi wa shuwagabanni.

    • @fahadaliyuchafe3538
      @fahadaliyuchafe3538 5 років тому

      Mallam yache muzabi Wanda muka ga nagari ne,

  • @sadiqbashirmahmud1752
    @sadiqbashirmahmud1752 5 років тому

    Malam. Muna gidiya Allah ya saka da alkhairi.
    Bulama da Wanda ya hada wannan video din kuma har yanzu akwai cutar jahilci a tare da Ku, a koma a sake tunani

  • @aliyuadam6587
    @aliyuadam6587 5 років тому

    Kwama cala kenan kaji miya hada duk wannan bakajin wa azinda suke akai shiyasa wawa kawai.

    • @MaMa-ur1de
      @MaMa-ur1de 5 років тому

      To bulama kai ma ka fito mana takara mana mu ga gudun ruwanka.ba wai kazo kana wasu maganganu ba mugni a kasa shine magana

  • @souhounounousidi8455
    @souhounounousidi8455 5 років тому

    Bulama maganarka tayi. Akwai munafurci a abinda wasu malamay da sarakay suke

  • @faridaalimadinah1689
    @faridaalimadinah1689 5 років тому +9

    Toh kai bulama ko inka lura malam bai abbace sunan shugaba balle kaca yace azabi wane kuwa nada zabinsa a najeriya saboda haka kowa ya zabi abin dayake so dakake fadin ana ta riginginmu azamfara dasairanso toh kai da akai shekara takwasa ana boko haram wace shawara katabo bawa gwamnati wacanloka ca amatsayinka na anakashe yan uwanka musulmai a barno wacce gudun mawa kabayar

    • @mujtabahibraheem3993
      @mujtabahibraheem3993 5 років тому

      Ku dunga adalci lissafo abubuwa yake Wanda baaiwa talaka ba kuma ko zaka iya Kare Abu daya eh San nan kuma su fantami wajibi su kira tunda har sun fito sunce ayi katin zabe

    • @sanigarba8349
      @sanigarba8349 5 років тому

      Lauya kiyi gaskiya Allah yataimakeka

  • @tijjaniimam238
    @tijjaniimam238 5 років тому

    Ustazu tunda ka ji zaqin mulki ai a hankali.

    • @faizzzvlog9556
      @faizzzvlog9556 5 років тому

      Mainten your self bro
      Because Al'ulama warasatul anbiya'a

    • @kamilabdallah2062
      @kamilabdallah2062 5 років тому

      Kasan irin wanda zaka ringa yiwa rashin mutunci amman kakiyayi taba malamai

  • @usmanaliyubabanhaidar467
    @usmanaliyubabanhaidar467 5 років тому

    Allah ya Kara Basira
    Bulama Bakarti Muna tareda dakai

  • @abdullahhaddad9329
    @abdullahhaddad9329 5 років тому +1

    Kaidai mai hada wannan sako allah yashiryeka wai takardama to menene hadin magarnan da takardama dama kai kasaba hada labaran karya nasanka batun yau ba baka hada lbr gsky sai son zuciya kuma shi lauya dayake mgn kaji yakama sunan wani yace dashi yake malamai da sarakuna yace duka bawai mutum daya yaware yace dashi yake sai kai dan wata bukatarka kanka kahada wani shirmenka wai takardama......

  • @dgdhdfgd4379
    @dgdhdfgd4379 5 років тому +1

    Allah yakare manamalam fatami kayimar mumunar fahimta

  • @masudibrahim1556
    @masudibrahim1556 5 років тому

    Idan wajibi be zabe to menene matsayin my da bamua zabe malam

  • @muhammadmuhammad6909
    @muhammadmuhammad6909 5 років тому

    bulama baka da tunani

  • @alhajiayuba9492
    @alhajiayuba9492 5 років тому

    tomunji munsan manufarkowa

  • @nasihusabitu119
    @nasihusabitu119 5 років тому

    Allah kara lfy lauya

  • @jibrilmuhammad5960
    @jibrilmuhammad5960 5 років тому

    MALLAM YAYI MAGANA TA ILIMI YAFADI ABINDA MANYAN MALAMAI SUKA FADI KAZO KANA SHIRME,
    KAFITO A MUTUM, HASSADA KAKEYI KO SUNNA CE BAKASO KO KUMA ADAWA KAKEYI MARA MA'ANA,
    BAMUCE BUHARI BAYA KUSKURE BA AMMA DEDEN SHI SUNFI KURAKUREN SHI

  • @mujtabahibraheem3993
    @mujtabahibraheem3993 5 років тому

    Allah ya biya bukatu audu

  • @akhaliru1
    @akhaliru1 5 років тому

    What is the relation?
    Cheap popularity

  • @yahayahalilu5804
    @yahayahalilu5804 5 років тому

    akwai baban makaryacima irinka lauyaa tababbe munafiki

    • @sanusihammari9609
      @sanusihammari9609 5 років тому

      Shi bulama meyakaishi London baizamana yayi aiki anajeriya