Malamai a Nigeria na ta musayar ra'ayi kan makomar Sarauniyar Ingila tana wuta ko tana Aljanna?
Вставка
- Опубліковано 5 жов 2024
- Umar mai sanyi is a musician/producer in the kannywood film industry, here you can get my audio, music videos, films, kannywood news, gist and a lot more. thanks for subscribing my channel
Umar mai sanyi mawakine, kuma producer ne a masana'antar kannywood, a nan zaku iya samun wakokina na kallo da na saurare, fina-finai na, labaran kannywood , tsegumi da sauran shirye sirye masu kayatarwa. na gode da subscribing dina da kukayi.
--
#UmarMaiSanyi #kannywood #Kano #Kaduna #Hausa #Arewa #TsakarGida - Фільми й анімація
Anya wannan dan tijjaniyar yayi karatu kowa koka manta Allah yahana manzo Allah SAW nemawa mahaifiyar sa gafara
Kai Allah ya tsinemaka ya debe maka Albarka matsiyaci kai kayi hankali in bakayi sannuba Kaine zaka wutar irinta munafukai Allah wadaranka.
Amman kaidai wannan abul fasadin idan kai mai shiryuwane to ALLAH ya shirye ka idan kuma ba mai shiryuwa bane to ALLAH yayi mana maganin ka banza kawai shashasha
Gaskiyar magana wanchan Mai bakin gilas din waishi uban Waye shi Atujjaniya dakiki jahili Wawa Kai dole dole you must popular Wawa Dan wawuya Baza Gabi Kawai jahili Mai warin baki
Allah ka Shir yi wanan bawa naka mai tabaro
Ai wnn mahaukaci
S 🤲 A 🤲 W ✊ Allah ta'ala ya jikan muminai maxa da mata Yãa Rahim 🤲
wawiyah jahilce newanna
Wannna Yaronfah Jakine wallahi (abdulfatahi ) ,mahaukacima kuwa ,dabba ,ko da yaushe magana Akan izala ,Allah mugun dabbane
Kaii duk yadda akayii da jaki daii Sai yacii Kara,gsky Dan bidi'a dakikine wlh...
Babban daqiqi kuwa
@@Idreez2 Allah yaganar dasu sunna gsky ce
Allah yaqara mata Nauyin kasa Amin yahaiyu yaqayim 💝🙏
Ameen
Allah yakara mata nau yin kasa amine
Allah ka gafarta ma bayin ka Kowa da kowa
Sakaren banza wawa kawai kayi riddar mana ance allah yakara nauyin kasa
Shiwannan sakaran ko yaushe kokarinsa yaci zarafin malaman sunna Wawa bakada ladabi kokadan kayi kokarin komawa makarantan tarbiya
Nima yana bani haushi beda ladabi ko kadan fuskarsa beda annuri ,
Allah yaqara basira
Abul fatayi kacire hassada aranka kai a yan darikanma kafikowa hauka darashi hankali
Wanna yaron wawane wallahi da kana burge mutane yanzu Kam kowa yadawo daga rakiyarka
Wallahi nima nayi mamaki Allah kasa mudaci
Tab lallai akwai aiki 🥺😢
Allah ya sa muyi kyakyawan qarshe
malamai kuna wasa da hankali n mu wlh haba da allah 🤦♂️🤦♂️🤦♂️
to waya hanaka zuwa kaje kayi karatu ? ai jahilci ba izuri bane
@@abdullahialigwayo6186 wannan haka yake amma qarya ne ka daukan jahili.
Kuma sai ka fadamin tsakanin Izala da dariqa suwaye kafurai daga ciki?
@@إسحاقهارون-د7ش dawo da maganarka baya ka kuma koma ka karanta abinda na rubuta cewa nayi jahilci ba izuri bane , to miye na fada aciki ? sannan kuma maganar kafurci akowani kungiya ana samun masu yinta shakka babu amma dai abinda na sani shine shakka babu kafiri wuta zaije
@@abdullahialigwayo6186 to sai ka fada mana cewa suwaye kafuran daga ciki tunda kowa yana iqrarin shine akan hanya ta gaskiya kaga kuwa dole asamu daya tilo wdd zata damu
Malaman zamani, Allah ya kyauta!
Amma ina tunanin a irin wannan yanayin kawai mutum shiru yafi kamata yayi!
Shikenan masu barna sunayi sai ayi shiru, ba daidai bane dole agyara barna
@@auwalsabiu2231 No, ina nufin idan kafirin ya mutu, kai meye naka a ciki da dole sai kayi maganar Allah yai mata rahama ko azaba?
@@mhhaafiz gsky ne ni banga meye nasu na neman ma komarta ba ita dai tata taqare ya rage tsakanin ta da mahaliccinta, mudai munsan makomar kafirai wutace to me n Jan zancen.
@@mhhaafiz Gaskiane, to Allah yasa mudace
@@auwalsabiu2231 Ameen ya Allah
Shi wannan Abul fatahi take kowa shidai wai dole sai sunyi hannun riga da addinin musulunchi da sunnah. wallahi kana bani haushi
Amma dai wannan mugun jahiline wlh kar Allah yasa kace mudai maun fada Allah ya Kara nauyin kasa Wawa jihili
Insha Allah malam baze raddaba insha. Allah
ALLAH yay mana tsari da duhun jahilci
kaji maganar Gaskiya daga bakin bin kasim Wallahi Abul fasadi tafkeken jahiline, wawa basai Allah yace:
إن الذين كفروا وصدوا عن سبيل الله ثم ماتوا وهم كفر فلن يغفر الله لهم
S A W Allah yasa mu dace duniya da lahira 🤲
Kaidebaka da tarbiya allah hiryika
Allah yakyauta
Muma munfada Allah yakara nauyi kasa
Abulfasadi jaki bakajin bugu Allah ya shiryeka idan me shiryiwàne
Kaida wannan abul fasadi din mahaukacine akaika da wanau
Wannan fa mahaukacine atijjaniyamma
Musulunci Kayan MANZAN ALLAH 😭😭😭
Miye zekaita Aljannah haba har abadah wutar jahannama sakk
Ma sha Allah Wanan gaskiya né 🇳🇪💯
Ni walahi abulfatahi wani lokaci yabata mun rai habba komai sai kayi magana yarhutace yarhutace yarhutace
Baiwar ka ce?? Ba ruwan ka da ita 'yar ina ce wannan tsakanin ta da mahaliccin ta
Toh Allah ya kyauta
Wannan kaskiyané
Dan tijanya na nada matsala
Masha Allah
Banta ba ganin dabba daqiqi wawa jahilci erin Abdulfathi ba
Toh arne koh rungume kaaba yayi ya mutu saiya shiga wuta
Hmm duniya duniya
Wai Dan Allah me ma zai kai wata alezabeth aljannah ta ina
Allah kara nuyin kasa
Allah ya qara nauyin kasa
🤗🤗
Jakine
Number one 😅🥰
Lol😆, congrats!
@@mhhaafiz merci😊😅
Wlhi kariya kayiwa mulml
Wannan abdulfatan mugun jahili ne Dan shegiya
Damadai Allah yakara nauyin kasa ne kawai🙅. Kawai Allah yakara nauyin kasa shine🤷
Yarage maku malamai kutashi tsaye haikanwajan karafaďakar
Karyan malam kafada ayan
Wannann hakayake
Hahhmhmhhhhh
Jahili fatahi
Ubanka ne rago
Allah ya kyauta kafiri dae baya shiga aljanna
Kai dai jahiline wallahi
To ae ita tasan da musulincin ta xabi ta mu tu a kafircin
Ahlul bayt ce amma wadda batayi imani ba , saboda haka da ita da hitler da firauna da hamana da abu jahl duk daya suke
Allah yakauta