Hira da mataimakin shugaban Najeriya, Kashim Shettima kan tsadar rayuwa
Вставка
- Опубліковано 10 лют 2025
- Kwanaki kaɗan bayan da aka gudanar da zanga-zanga a faɗin Najeriya saboda tsadar rayuwa, mataimakin shugaban ƙasar, Sanata Kashim Shettima ya ce gwamnatin tarayya na sane da yanayın da ake ciki kuma ta soma ɗaukar matakan magance matsalolin da ake fama da su.
There is nothing more important in this world than loving and honouring the Messenger of Allah ﷺ
Kudae shuwagabanninga karya tayimuku yawa wlh
Allah yataimaki shuwagabannin mu, yashirya muna su, Allah yabamu shuwagabanni nagari masu sunmu masu sun nageriya, Allah yakara yima nigeriya albarka amen
Munafukan banza Allah ya isa tsakaninmu daku😢😢
Alanguburo yayi haquri Allah ya fiki alal hakika kune kika kawo wannan matsalar da take ayanzu.
Ba abinda za mu ce muku, sai Allah ya isa, Azzalumai kawai
Bagaskiyabane abinda kakefada Amma zakayi bayani agaban Allah
Allah yanaji yana gani 😢😢
Mun barku da Allah 😢
Allah yajikan talaka nageria bashiwagabaniba
Masha Allah, Allah yakowamana dauki gabadaya da shuwagabannin da kuma talakawa Allah yayi jagora
Allah don son da kakeyiwa Muhammad rasullillah kakawarmana da azzaluman kasarmu Nigeria 🤲🤲🤲
Allah ta'ala ya kawo mana mafita.
Allah yakwace mulki daka hannunku kanaso Kayi mana dadin baki Amma idon mage ya waye kuma sai Allah yasaka mana.
Allah kazabamana abunda yafi alkairi agaremu Allah kabamu shugabanni nagari maso kishinmu maso kaunarmu kayayemana wanna hali da muke ciki Albarkar shugaba ANNABI MUHAMMAD S A W
Peace and blessings of Allah be upon our beloved Prophet Muhammad ﷺ
S'A'W
Ni dan Zamfara ne YA allha ubangiji yaisarmana gareku😢😢😢
Mudai addu'armu Allah ya xabamana Mafi alkhairi, Kuma ya tsaremu da duk sharrin da suke tare dashi😭
Ku sauko da fetur rayuwa tayi sauki bamasan abincin domin nuna da zuciyar neman na kanmu Indai don Allah kukeyi😢😢😢
To ya Allah ya taimakeku ya yi riko da hannayenku, Allah ya zaunar da kasarmu lfy.
Wannan wakar ta ishemu sabo da mungaji da gafarasa babukaho wlh ko sai munkare zakudauke mataki Allah kashiga lamarinmu
Allah ubangiji yabimana hakkinmu
Wannan wawa bai iya magana ba, Allah ya mana maganin ku!
Karyar banza, dan iska mara imani.
Allah Ya ruguzaku
Gaskiya Muna Shan Wahala A Nageria
Inshallah sai kunzama abin tausayi azzalumai marasa kishin al'ummar su,da ikon Allah wnn tenue ɗinma bazaku ƙarasa ta cikin aminci ba.
Albarka Annabi muhammad sallallahu alaihi wa sallam 🤲🤲🤲 yasakamana
Wlh wanna maganar banza kuke kullun magana dayace kuyi hakuri, munan muna muku addu'ar annabi Musa da fir'auna Allah ya kisifar da ku🤲🤲🤲ya Allah Ka anshi addu'ar mu, kawai mugani akasa😢😢😢
Mun gaji da jin karyan nan cewa ana tsare tsare wajen gyara mana
Sanann cire hatsi da dawa ba shine zai kawo canji a kasa ba
Allah ya raba mu shiga masifa
Allah yasa harcikin Zuciyar Wanna maganar dakayi Koma Allah yabako ikon Sauki dauyi da kuka dauka
Allah yayi mana abunda kukayi mana😢
Allah muntuba kayafemana bisa kuskuran damukai
Akwai allah da dina da gobe saurin zuwa
Kaji Wani Karamin Tunani Dan Allah Wai Sun Bada Kyautan Masara Ton Dubu Arba in da biyu toh yanzu haka duk wanda kuka basu sun cinye Taimako Na Gaskiya Shine Kunema Musa Hanyar Da Zasu Samu Kudin saya Kawai Shine
Allah ya tai makeku Ubangiji Allah ya shige mana gaba
Masha Allah
Masha Allah yabaku ikon kyautatawa Talakkawan kasarky
Zakuyi bayani ranar Lahira
Mutane va storn allah wllhy sam aransu wai shugaban qasa na tausayinmu
Allah de yyi ma talaka mafita kawae
Allah yataimakeku amma Dan allah yadda kukabazamana sojoji da yansanda acikin gari kuturasu daji sukawo karshen yantaadda.
Zakayi bayani a gaban ALLAH Wllh bazamu yafe mukuba duniya da lahira ALLAH ya saka mana
Ameen
Kariyar banza kawai
Waikumeya kedamun ku
To wai Dan Allah kubakusan idan kunbada taimakon abinci baya zuwa ga talakawanda suke bukatabane😢😢
Allah ya isah kaji kunya banza matsiyaci
Wallahi karya kake yi babu tausayi acikin ranku tunda ku baku cikin yanayin zaku mutu kuhadu da Allah kuna manta kwanciyar kabari
Me Ake nufi da hadin Kai tunda Ka Kawo maganan hadin Kai,,shugabanni irinku marasa zuciya da kishin al'ummansu toh wallahi ko babu komai sai mun hadaku da Allah saboda shugabanni irinku Basu da Rana
Kun janyewa yankasa duk wani tallafi, kuna azurta kanku da dukiyar kasa, kun jefa mutane cikin talauci da yunwa. Yakamata kuji tsoron Allah s.w.a, ku tuna akwai: (yauma lā yanfa'u māluw wa lā banụn).
Sai munchi gingin uwar babanku wallahi duk Dan siyayar daya Kuma xuwa yaudararmu Sainsbury's munchi tselen uwar babanku Dan allurar gindin uwar babanku
😂 wuce Dan uwa asirqce
Ba wani kawae mu gani a kasa😢😢😢
Ba'abinda akema arewa makaryaci azzaluman shuwagabanni 😢
Karya yakeyi walahi
Ministoci marasa Amfani
Wallahi sai munchi tselen gindin uwar babanku she Dan taadda
Allah ya Baku iko in da gaske kukeyi
Ai wannan ba tallafi bane wallahi wasune kawai zasu chinye Kuma ai ba kullum Za,araba abinchinba
Kun kashe illimi, nawa muke biyan schoo;l fee yanzu, masararka wa za a bawa, Allah ya zai saka mana.
Dan Allah Munaso BBC Tayi Hira Da Shugaban Kasa Bola Ahmed Tununbu
Karya sukeyi babu abinda zasu iya yi banzaye macuta.
Allah datar damu
Nan da shekara biyu ai kana gidan ubanka
Ga tsare tsare mai keu babu supervision daga gareku
Wlh karya kuke just bring back petrol subsidy
Shine magana
Azzalumai kawai…Allah Ya kaimu 2027 lafiya
Zaku sha mamaki
Hmmm
Allah yayi mana maganinku ya qawatarmana hakkin mu
Banza kawai
Runfar jakin durumin durin uwar kashim
Dan gindin uwar babanku
Alanguburo taji hausa
Mu gani a kasa,mun saba jin irin wannan wakar Yan siyasa.
kamarda gaske 😏
Dan bagwariya
Mufa baruwanmuda kyatarku kawai asaukaka kumai shine kawai
A kawo karshen matsalan tsaro shine kawai mafita,saboda ko noma bazai yiyuba matukar babu tsaro.
Karyar banxa munafuki Allah ya lalata ku matsiyata
Masha Allah Allah Ya amince
Kai kam ai dan amshin shata ne, dan abi yerima a sha kida.
Suwayene Yan siyasan
Bama san tallafinku Allah shi zaibamu tallafi munafukan Allah ta'ala 70k nawa buhun shinkafa yake yanzu
Allah ye gyara mana kasa
Yayanku ai suna turai. mu ba yayanku bane
Hhhhhhhh Allah abaki fir auna azuciya
Wlh karya kuke ma yaudara Dan Nigeria ba kyautar abinchi yake bukata ba so muke ku kawo hanyar da talaka zae Samu sauki yadda zai iya siyan abinchi da kansa Amma wlh gwamnatin Nigeria bazata iya ciyar da talakawan kasar nan ba
Uwarka kaida jawabin naku
Baxan iya cigaba da jin wanann mahaukatan maganar ba xamu fadawa dan bello ya nemo mana sirrin cutarka kaima Axxalumai kawae
Kufa daina yaudarra kanku
Indaku tsaya kuyi aiki kuyi aiki
Wallahi kun gaza wurare da dama Dan talakawa suna kallon ku.
Allah wadaran ku mastiyata
Maganar banza
Tunda yana sane da halin da yan kasa ke ciki, kawai ya daiki mataki, wallahi mu har yanzu ba a bamu tallafin abinci ba. A jihar kebbi
The thing we de confuse me is,
For this food we you de share, most of we poor people,
the food de rich us...
Why government will not return fuel subsidy back...
Because this fuel subsidy is coming direct to us your excellent much love...❤
Duk abun da akayi saikuci yansiyasa ne ku bazakuyimana abuda mikesoba Allah ya izsa mana
Hmmmm a haka dai kamar gaske yadda yake magana, amma wlh mutanen nan basu da guarantee...
Wawa 😂
BA,A UMARCI MUSULMI YAYI DA,A GA MAI mulkinda KE SHARI,A DA WATA DOKA WADDA BATA ALLAH BA
DON HAKA BABU DA,A GA WADNNAN SHUWAGA BANNIN GAREMU
Inda gaske ne, kuzo cikin talakawa kuyi. Allah ya isa
Bawani kame kame amaido tallafi mai indagaskene inba yodararmu akeyiba
Hmmmmmm...kawai
Idan har asamu tsaro to komai zai daidaita insha'Allah.
Haka buhari yarinka fadamana
Wllh duk abinda sunacewa zasuyi karya ne yanxu mun waye