mukabala tsakanin Yan salafiyya da Yan kur,aniyyun

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 22 сер 2024
  • wan nan video nadaukeda mukabala tsakanin Yan salafiyya da Yan kur,aniyyun akan asalin yadda yakamata ayi addinin musulunci
    Wanda wan nan Tasha me albarka takawo muku domin ilimantar daku da nishadan tardaku
    kuyimana subscribe a UA-cam channel dinmu mesuna rigasa tv news domin samun shirye shiryenmu kamar haka
    karatuttukan malaman musulunci
    labarun kannywood
    labarun siyasa
    labarun hausa
    labarun duniya
    ______________________________________________
    domin neman Karin bayani Zaku iya tuntubarmu a numbar wayarmu kamar haka
    07047711123
    www.usmanauwal859@gmail.com

КОМЕНТАРІ • 128

  • @zamzamzam9844
    @zamzamzam9844 2 роки тому +4

    Very very interesting topic of discussion, I hope this topics will be well organized by the moderator in the next coming discussion, we all need understand and knowledge, a lot of things is been hidden to us and it need those with well knowledge to open and shear the knowledge for each and every person to get the understanding of this belief

  • @ShehuUsman-ss1hs
    @ShehuUsman-ss1hs 3 місяці тому +1

    Allah yashiryi yankura aniyun

  • @umarsulayman1661
    @umarsulayman1661 Рік тому +1

    Hahahahaa ya Allah ya jikan malaman jiya mai guduma❤❤❤🇳🇪🇳🇪🇳🇪

  • @abdullahiumar151
    @abdullahiumar151 2 роки тому +4

    Allah sarki ga wata sabuwar sallah

  • @maryamtukur9636
    @maryamtukur9636 6 місяців тому +1

    Gaskiya malam rigasa anawa gani yada irin wannan bashida anfani gaskiya amma bansan me malamai suka faba

  • @AbdullahiAliyubappah
    @AbdullahiAliyubappah 2 місяці тому +1

    Kai naji dadi yan iska biyu sun hadu sika bana kawkarai Allah ya siryeku yasakugane ameen

  • @user-np7sj8tw3t
    @user-np7sj8tw3t 9 місяців тому

    Gaskiya ku koma makaranta, Allah sarki Allah taimake ku ko koma ibada yadda Annabi yake

  • @umarsulayman1661
    @umarsulayman1661 Рік тому +1

    Wato wani a addini n sai yayah babba giwar Afirka wato nageria 🇳🇪🇳🇪🇱🇾🇱🇾

  • @muhammadsuleiman8806
    @muhammadsuleiman8806 Місяць тому +1

    Wallahi babu mamaki da Allah ya fidda kama ta Musulmai a fuskar sa tin a duniya😢

  • @abdulazeezaminubayero7329
    @abdulazeezaminubayero7329 Рік тому +3

    Amma dae Allah yashirya Dan kalakato.dan gaskiya tsananin jahilce ke damunsa

  • @salisujibrin2612
    @salisujibrin2612 2 роки тому +2

    Mini kuma kalakato allah ya tsine wa yan kalakato ai kalakato shine bukari da muslim

  • @yusufisa3359
    @yusufisa3359 2 роки тому +4

    Allah yace: Wama atakumur Rasulu fakhuzuhu wama nahakum anhu fantahu

  • @Likemindfoundation
    @Likemindfoundation Рік тому +1

    Masha Allah, abu anitse va hayaniya

  • @bassiroumettre9691
    @bassiroumettre9691 Рік тому +1

    MTR

  • @maigatv8880
    @maigatv8880 2 роки тому +1

    Muhammad

  • @abubakarumar2164
    @abubakarumar2164 Рік тому +1

    Yazakuce yan salafiyya da yan Qalaqatu, ai yan Salafiyya sune yan Qalaqatu .

  • @bilyaminuabdullahi
    @bilyaminuabdullahi Рік тому +1

    Wannan qatun baima fahimci qura'anin bama kwatakwata bama

  • @naziruhaladu6128
    @naziruhaladu6128 2 роки тому +4

    wannan ƙarya akema mabiya al'qur'ani

    • @abbaalmisry290
      @abbaalmisry290 8 місяців тому

      Wallahi wannn ba salafe bayida ilimi sosai

  • @husseinshuaibu3560
    @husseinshuaibu3560 Рік тому +2

    Kana biyewa yan kala kato!? Waye zai fassara Quranin in ba Annabi SAW ba. Duk 5 din kuma akwai su a Quranin.

  • @tahiremoussa7789
    @tahiremoussa7789 2 роки тому +1

    Allah yasaka mallan 'suna jayaya à kan addini basusan addini

  • @Djo_Badangone
    @Djo_Badangone Рік тому

    Mach'Allah Tabârak'Allah.

  • @umarsulayman1661
    @umarsulayman1661 Рік тому +1

    Malam dan salafawa kaima akoyi gyara a sujadar ka wallahi annabi yayi gaskiya karshen duniya addini zai kasu kashi kashiii

  • @UsmanAhmedkoguna
    @UsmanAhmedkoguna Рік тому +2

    Me yasa kuke bata lokacin ku akan wannan mutumin ne kam? Shi kansa ogan nasu aiy anyi bayani yanda wassu kungiya suka kaishi horo kawai don ya dawo ya gurbata musulunci?

  • @ibrahimbashiru325
    @ibrahimbashiru325 2 роки тому +1

    Hhhh kali kato bala'ina 💃💃💃💃💃

  • @user-by6ri3ki8q
    @user-by6ri3ki8q 6 місяців тому

    😭😭🙏☝️🤝

  • @mariyamasoule1987
    @mariyamasoule1987 2 роки тому +1

    Masha Allah

  • @sadamyahaya5324
    @sadamyahaya5324 Рік тому +1

    Kai duniya amma banga laifinkuba yan kala kato yan boko haramma sunce wai suma musulmaine kowa ze tadda ALLAH

  • @abdoulbassiroudawi
    @abdoulbassiroudawi Рік тому +1

    Wana Dan shayesheyene

  • @halidhatim8618
    @halidhatim8618 2 роки тому +2

    Wannan ko shakka babu ita ce sallah wadda anbabawan Allah suka yi.

  • @muhammadsuleiman8806
    @muhammadsuleiman8806 Місяць тому +1

    Ai dama barshi an kuma gashi yace yanda ake Sallara ƙaryane
    ambata gashin ce Waddallazina kafaru

  • @ahmadtijjani3198
    @ahmadtijjani3198 2 роки тому +1

    Allah yasaka da alkhairi yakaremu daga sharrin me tatsine

  • @halimamahmed289
    @halimamahmed289 Рік тому +2

    Hhhhhh anwata 😭😭😂😂😂

  • @HamzaDahiruIbrahim
    @HamzaDahiruIbrahim 3 дні тому +1

    Wato sufa yan kala kato dakansu suke karyata kansu

  • @umarsulayman1661
    @umarsulayman1661 Рік тому +1

    😂😂😂 Gaskiya wannan ba dan kura a niyu kake ba dan jahilah niyu kake ina kataba jin sallah ba ikama ba tahiya ba ruku u

  • @zakariaadam3322
    @zakariaadam3322 Рік тому

    Ikon Allah 🤔🤔🤔🤔🤔

  • @fggmaganimatafgakkarami3886
    @fggmaganimatafgakkarami3886 2 роки тому +2

    Ya allah kasa mucikadaimani

  • @saminuabubakar9545
    @saminuabubakar9545 Рік тому +1

    ikwan allah

  • @hassanissa2504
    @hassanissa2504 2 роки тому +1

    Hassa

  • @user-ki1ef7vu1s
    @user-ki1ef7vu1s 10 місяців тому

    Sunnah sak

  • @umarsulayman1661
    @umarsulayman1661 Рік тому +1

    😂😂😂 Zani ta tarda muje yakin ruwa ya tarda sakaina

  • @wahidazizi7762
    @wahidazizi7762 Рік тому +2

    🇸🇦👈👉🛫💯💯💯💯💯

  • @hindeniger
    @hindeniger 2 роки тому +1

    Allah ya kyauta

  • @MAMUDO_MEDIA
    @MAMUDO_MEDIA 2 роки тому +1

    Dan Allah a ina zansamu cigaban wannan muqabala pks

    • @RIGASATVNEWS
      @RIGASATVNEWS  2 роки тому +1

      Mune muka dauka Kuma anan malaman suka tsaya Amma ranarda aka Kara zama zamu saka muku cigaban

  • @kassoummamadou9608
    @kassoummamadou9608 2 роки тому +2

    to ai ayar takama akan karatu ake nufi. karatun daidai ne amma fassarar ba daidai ba agyara

  • @malamintiketot
    @malamintiketot 2 роки тому +2

    Rigasa new TV wannan makabala qur Ani bashine ya koyarmasu raka a dayaba AA raka a hudune AZAHAR la asar 3 magriba 4 Isha 2 asuba Kuma a qur ani

    • @RIGASATVNEWS
      @RIGASATVNEWS  2 роки тому

      Fahimatar su kenan fah Amma zamu kawo muku babban malaminsu

  • @manybero4884
    @manybero4884 Рік тому +1

    Dan kalakato bakada gaskiya ka koma makaranta

  • @guramasuleiman622
    @guramasuleiman622 2 роки тому +2

    Wannan duka sukuburutu ce kawai babu ilimi akai

  • @adamsly8580
    @adamsly8580 2 роки тому +2

    Wanda duk yakira mabiya kur'ani da "yan Kala Kato, inayi masa nasihi da yayi gaggawar tuba zuwaga Allah , inkuwa baiyiba to tabbas zai hadu da fushin Allah karshe ya sanyashi acikin wuta!!

    • @yusifisimaila4228
      @yusifisimaila4228 Рік тому

      Gaskiya bakada ilimi Anamagana ta ili kanawu kiyaya aciki

    • @aminumahmoud1690
      @aminumahmoud1690 Рік тому

      Gaskiya kalmar da ta dace da masu wannan aqidar sai qala-qato domin sun kore hadisai kaga kenan ba daga Annabi Muhammad SAW suke karbar alamurran addini ba daga wani qato ne wadda sauran musulmi basu san dashi ba domin isnadin yankakke ne

  • @imamshafii2375
    @imamshafii2375 2 роки тому +2

    Mallamai ma sunce "tsakanin mulsulmi da kafirci shine sallah" a Qurani is samo wannan?

  • @wisdombehn8078
    @wisdombehn8078 Рік тому +1

    Mallam is kinda barmu kunya

  • @magajihassan7343
    @magajihassan7343 2 роки тому +3

    Allah kasa mu da ce !!!!!!!!!

  • @harunaumarabdulhameed3011
    @harunaumarabdulhameed3011 2 роки тому +2

    This is like, the man in Nigeria to say that an English man does not understand English language . Could we say ,he is right? No because an English man must be more understand than other people who are not English men.

  • @hassanmbuba1581
    @hassanmbuba1581 2 роки тому +2

    Kadena rubuta rigasa tv news akan videos naka iya na kasan yawadatar kuma sekafi samun subscribers

    • @RIGASATVNEWS
      @RIGASATVNEWS  2 роки тому

      Ina godiya da shawararka , Amma inayin hakan ne saboda masu daukar videos dinmu , Kuma sufimu amfana dashi, dafatan kafimci dalili

  • @sanibalado2893
    @sanibalado2893 Рік тому +2

    كلكم تدخلون الجنة إلا من أبى قال ومن يأبى يارسول الله. قال من أطاعني دخل الجنة ومن عصاني فقد أبى

  • @aishaibrahim4884
    @aishaibrahim4884 2 роки тому +2

    Assalamualaikum Dan Allah kusa Mana raguwa 🤲🤲

  • @user-um7pi7ft2q
    @user-um7pi7ft2q 2 роки тому +1

    الجنون فنون

  • @musagarba9780
    @musagarba9780 2 роки тому +2

    Wannan katon banza ne. Dan iskane basuda kunya masu dun gure a sallah wai su yan Kala kato KO Kala kwace

  • @user-np7sj8tw3t
    @user-np7sj8tw3t 9 місяців тому

    Tabbas Kur'ani se da karatu

  • @wisdombehn8078
    @wisdombehn8078 Рік тому +1

    Mallamia kuna bamu kunya

  • @fggmaganimatafgakkarami3886
    @fggmaganimatafgakkarami3886 2 роки тому +1

    Wannan ainasuke

  • @abdullaimuhammad7268
    @abdullaimuhammad7268 Рік тому +1

    Ansamu nustsuwa amma ba suda ilimi yadda ya kamata

  • @Hachim56
    @Hachim56 2 роки тому +1

    Gabadayanku da sauranku

  • @yusuf1172
    @yusuf1172 2 роки тому +1

    Kai manta Koi suna

  • @user-np7sj8tw3t
    @user-np7sj8tw3t 9 місяців тому

    San banza kenan,gargajiya ko ciwo ba Fatiha ba ,surah?

  • @jaafaruibrahim4010
    @jaafaruibrahim4010 2 роки тому +1

    Yawwa_ ku duk vangarorin ku bakukawo ma'anar kalmar Assala ta ba (salla)
    Sannan bakukawo ma'anar kalmar sujjada ba ' a Hausa.

  • @ayubabdulmohammed5463
    @ayubabdulmohammed5463 2 роки тому +1

    Yanaga yayan banza

  • @ayubabdulmohammed5463
    @ayubabdulmohammed5463 2 роки тому +1

    Malam AMSA bagidajen Nan shine mu MUNAYIN IBADAN DA MANZON ALLAH S A W YAYINE

  • @sanibalado2893
    @sanibalado2893 Рік тому +1

    Wannan dan kala katon ko ayoyin targadasu ya keyi baya karantosu daidai.

  • @mansirabubakar715
    @mansirabubakar715 2 роки тому +2

    Wanna ko kama damalimi baiba

  • @ArsenalHausaTv
    @ArsenalHausaTv Рік тому +1

    Wai Kuma bnda abinku Kuna ganinsa kunsan kan ba dadi Kuma kuna biye masa 🤔🤔🤔

  • @harunaumarabdulhameed3011
    @harunaumarabdulhameed3011 2 роки тому +1

    To Kai dakace durkuso shine ruku'i , to kafi sauran larabawa fahitar latabcibe? Da basayin haka?

  • @nafisesalah6377
    @nafisesalah6377 2 роки тому +2

    Malam where did Allah stand and claim all this practice.if so.
    We are wrong by following someone cultural practice

  • @badamasiamadu3470
    @badamasiamadu3470 Рік тому +1

    Amma dik Wanda yayi wannan rubutun fasikine

  • @user-gl3zi2yd4i
    @user-gl3zi2yd4i 2 роки тому +2

    Tab wannan jahilci dame yay kama Allah yasa dan kala kato ya dawo hanya.

  • @bilkisushettima6006
    @bilkisushettima6006 2 роки тому +1

    Menene kala Kato

  • @yusuf1172
    @yusuf1172 2 роки тому +1

    Salam Walekum in Neemuch Yousuf vah number dekar Sala today festival

  • @ummuhibbakayanmata5394
    @ummuhibbakayanmata5394 2 роки тому +3

    ALLAH karabamu da jahilci

  • @lawaliabdoulaye4045
    @lawaliabdoulaye4045 2 роки тому +1

    Wan aiba adine ne sukeyi iskancine

  • @hamzaadamujumba920
    @hamzaadamujumba920 2 роки тому +1

    Anye wannan MAIHANKALI ne?

  • @Likemindfoundation
    @Likemindfoundation Рік тому +1

    Pls what is the name of the two mallams

  • @ahmaduharuna4316
    @ahmaduharuna4316 2 роки тому +1

    Wai haka qala qato suke bass sallah

  • @kassoummamadou9608
    @kassoummamadou9608 2 роки тому +2

    wai anan mukabalane akeyi 🤣🤣🤣🤣wannan film din akwai akwai na buyinshi, subuwun ducka «+» 🤣

  • @mansirabubakar715
    @mansirabubakar715 2 роки тому +1

    Chi ubanshi malan

  • @ciisexabxab5295
    @ciisexabxab5295 2 роки тому +1

    Siil

    • @Tahirsenior1965
      @Tahirsenior1965 Рік тому

      Dan iskane bayahude baiyada da mazancin manzon Allah ba

  • @yahayaalassane8824
    @yahayaalassane8824 2 роки тому +1

    Bakusan Yan kalakatoba !

  • @halidhatim8618
    @halidhatim8618 2 роки тому +1

    Prosternation ne sujud da goshi ake sujada
    Alamomin su bisa fuskokin akwai alama sujada bisa fuskokin su bi ma’ana bisa goshin su akwai alama suhada

    • @RIGASATVNEWS
      @RIGASATVNEWS  2 роки тому +1

      Masha Allah

    • @halidhatim8618
      @halidhatim8618 2 роки тому +1

      @@RIGASATVNEWS Malam ya rago yan izala sosai.wannan sallah da suka karanta haka sallah take a Qur’ani black and white bata bukatar sharhin kowa.
      Wacce suke kira sallah soro…wannan ita ce sallah abuda guda rage ta akeyi saboda soro bi ma’ana babu arwalla babu kuma cikakkayar natsuwa ta zama kassaru kenan.
      In an natsu sai ayi arwalla sai kuma a natsu hankali kwance.
      Qur’ani bai rage komi ba duk ibada tana ciki.wajen Qur’ani RUDU NE.

    • @RIGASATVNEWS
      @RIGASATVNEWS  2 роки тому

      @@halidhatim8618 halan kaima kana Kan wan Nan akida ne ?

  • @abubakarusman4393
    @abubakarusman4393 2 роки тому +1

    Dan qala qato duka yayi duka 😂😂

  • @jaafaruibrahim4010
    @jaafaruibrahim4010 2 роки тому +1

    Har yanzu in baka karanta Alqur'ani A sallarka ba, To kazan ba zallar Qur'anin ba kenan!

  • @gausimahmadgausimahmad6764
    @gausimahmadgausimahmad6764 2 роки тому +1

    hhhhhhh dan qala-qato bala'i ne kut.🏃🏃🏃🏃🏃😂😂😂😂😂

  • @muntarisani7387
    @muntarisani7387 2 роки тому +2

    Kai jahilci baiba

  • @gidan_tasarrafi_tv
    @gidan_tasarrafi_tv 2 роки тому +1

    Assalamualaikum warhamatullah dn alh katuramin WhatsApp number zan tura Maka Wani abu dazai taimaka wamutane